Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 10
e ta tana cewa     Saliha dan allah ki zauna ki nutsu, ko ma menene ai zakiji ko. ihun da Anty Nafisa ta saki tare da zubewa k asa ne ya dawo da hankalin su kanta,dai dai lokacin da Asiya ma ta zube tare da fashewa da ihu.    Wai ashe aljanin su ne suka zo yi musu jaje  Innullahi innullahi, subhanallahi subhanallahi, auzubillahi auzubillahi.     Goggo tafad a tana mik ewa tsaye   Wallahi yarinyar nan mutuwa tayi tunda kika ga wanan yaran sun zube kamar rak umai, bana manta sanda babban mutum ya mutu wanan yarinyar ita tafara wanan ihun. tafad a tana nuna Anty Nafisa       Nanfa asibiti ya rud e da koke koke har wasu ma mak waftan su su ka taya su zubewa kun san aljanu da kara=ØÞ>Ø-Ý     Dai dai lokacin dasu abba suka samu k arasowa cikin asibitin, zuwan su Abban ne yayi k ok ari wajen saita su har aka samu aka fara tafiya dasu gida kafin sukayi cike cike a tafi da gawar Ummi.      Bayan sallah magriba kafin isha i wanan abu duk yafaru, kafin lokaci k ank ani labarin mutuwar Ummi ya karad e unguwa gaba ki d aya, sanan Anty tashiga gida gida tana bada ba asi wai.      yarinyar ce takeson wani gagurumin d an daba shine Hajiya tayi mata duka har ta mutu.    Kasancewar itama bata da tabbaci domin jita jita taji, amma mutum mai sharri, sai da tabi kowa tana fad amasa.    A dai dai wanan lokacin labarin Mutuwar Ummi ya riske su Master,    Innullahi wainna illahir rajiun, wata mummunar faduwa daMaster   yayi zuwa k asa, sai kayi tunanin kwakwalwar sa ta bugu,a sume ya k arasa k asa.      Hakan wanan dare ya kasance daren kuka ga kowanne b angare gidan su Ummi da b angaren su Master.    Washe gari akayi haka kowa ya tashi duk da basu samu bacci ba, sunyi kukan har sun gaji, ko magana basa iyawa har zuwa lokacin da akayiwa gawa wanka ka aka ajiye ta.    WANAN SHINE ABINDA YA FARU Page[23&24]     To ai yanzu sabarni na aure wanda nakeso ko?.   Ummi tafad a tana kallom Asiya bayan ta gama bata wanan labarin.     Ummi ba wai ba ason ki auri Master bane dan ba a sanki, idan ta soyayya ce za a barki ki aure shi Amma Ummi ko tarbiyar yaranki a halinki.   Anty Nafisa da tashigo yanzu ta fad a,  Ummi bata ma kalli Anty Nafisa ba balle ta kula da Mutanen dake bayanta, ta bud e baki tace     Daga sanda na Aure shi ya zama a halina,     rayuwa ta, abunda ya shafe ni ba ku ba. jikake taff! Hajiya ta k wad e Ummi da mari cikin fushi tace.     Yanzu Ummi akan soyayya, akan saurayi kika zab i kigayawa iyayen ki magana,  kigayawa yar uwar ki kwaya d aya da allah yabaki Ummi kinja tunani.    Hajiya tafad a cikin kuka. Anty Nafisa kam tasowa tayi zuwa wajen Hajiya ta rungume ta tare da fad in.        Kiyi hakuri yajiya, yarinta ce ke damun ta.  Ba wata yarinta da ke damuna, nasan abinda nake, ku ya kyaleni da rayuwa ta tunda ta wace, banason shishigi ban shiga rayuwar mutum ba kar yashiga tawa.      Wai Ummi mene ke damunki haka ne baki da hankali.   Asoya tafad a cikim fushi da fusata  Dalla malama fita daga sabgata kema banason shishigi rayuwar ku ce?.    Ummi ta katse Asiya cikin nuna matuk ar fushi da jin haushi.    Ba rayuwar mu bace amma Ummi muna da hakk in fad a miki gaskiya a kowanne lokaci.    Rik e gaskiyyar ki Asiya, kifita daga rayuwa ta kibarni.        Shiru Asiya tayi sanan daga baya ta mik e zata fice.    Tabbas ko bakiyi nadamar fad amana bakak en maganganu ba a matsayin mu na iyayenki, zakiyi nadamar fad awa Asiya a matsayin ta na aminiyar da tazama yar uwa a gareki.    Hajiya tafad awa Ummi lokacin da Asiya ke ficewa, Duk irin b acin rai da damuwa da Ummi ke ciki tabbas taji na dad i kan abinda tayiwa Asiya.  Asiya kam nafita gidan su tayi kai tsaye tafad a d akin ta ta kwanta tare da fashewa da kuka.  Haka Hajiya ta fice Anty Nafisa ma ta fice, Abba dake tsaye jikin d aki duk jikin shi ya mutu.  Goggo ce ta kalli Ummi ta tab e baki sanan tace.    Ke kam wanan yarinya kingama asara duniya da lahira.       Mitcheww. Ummii taja dogo  tsaki  Tsaka ma tayi ta gama. Goggo tafad a tana ficewa. Haka wanan gida gaba d aya suka kwana cikjn b acin rai da damuwa , mai makon su kasance cikin farin ciki.   Washe gari tun safe Asiya ta gama had e kayanta tsaff, zatahe kaduna gidan k an war Mama kafin lokacin fara jarabawar su ta Waec.     Wai yanzu Asiya bazaki je kiyi sallama da matar nan ba? itace tayi miki abu?.    Wallahi Mama banson k ara shiga gidan a rayuwa ta. Asiya tabawa Mama amsa bayan ta takura kam taje tayi sallama dasu Hajiya.   Kinga Asiya tashi kije kiyi Sallama dasu kafin ranki ya b aci.  HHaha daman duk wanda ya hau motar k wad ayi, karshe a tashar hulankaci zai sauka.  Anty dake cikin d aki tafad a  Yoo daman anty ai k arahen alewa k asa. Halima tafad a itama daga cikin d akin  Karshen bariki kuma da nasani. Asiya dake zaune tabasu amsa, ai kamar kububuwa Halima tafito daga d akin tayo kan asiya tana fad in.  Ke wallahi tallahi idan kina cin k asa ki kiyayi ta shuri, ni ba sa ar ki bace yanzu zan sa a b ab alla mun ke. Mama bata ko kallesu ba, domin tasan a tanzu Halima ba fad awa Asiya magana zatayi tai mata shiru ba dole sai ta dama, dukane kuma wanan ba ta isa ba tunda dai ita tashiga sabgar ta.    Aou Ashe badad i kenan?. Asiya tafad a cikin sigar rashin kunya,   To k arya akayi miki da zaki ce ashe ba dad i. Anty dake fitowa daga cikin d aki tafad a cikin hargowa.    To nima k arya nayi?! ba k arshen bariki da nasani bane.  Ya isa Asiya tashi kifice. Mama ta dakatar da ita  Tashi Asiya tayi tafice tana gunguni a ranta tana sanye cikin doguwar rigar lace tayafa k aramin blue d in mayafi.  Atine nasha fad a miki kifita sabgar yarinyar nan kunk i ko to zanyi maganin ku.  Kiyi maganin namu gida ne ko, insha allahu mun kusa tashi mubarmuki tsiyar ki. Anth tafad a tana jan hanun Halima suka shige.  Halima ki takura wa wana mutumin yabaki gidan nam mu koma ko masa mu mu huta da gori. Anty tafad awa Asiya cikin k asa kasa da murya.  Ai Anty yau ko gobe.   A soro Asiya  ta cika karo da Yaya Umar, Kallonta yayi sanan yace.    Yanzu Auta kin dage yau zaki tafi, baza kijira gobe muyi sallama ba?.       Yaya ai yanzu ma munyi sallama, sanan kai zaka kaini har tasha.   Asiya chaina fa zantafi, ba tafiyar kasuwanci ba tafiyar karatu, a k alla sai nayi shekara hud u zuwa biyar, lokacin fa duk kunyi aure da yaran ku.   Dariya tayi sanan tace    Gaskiyya dai yaya, amma bari naje nayi sallama dasu Hajiya nadawo.  Da haka tafice, tafi minti biyar a soron sanan tayi sallama a hankali, Ummi dake kwance cikin d aki ce ta tashi zaune, tabbas ko a iya jiya tasan tayi kewar Asiya, jiran shigowar Asiyan take sai da tajiyo muryata suna magana da Hajiya.    Hajiya ina kwana?.     Lafiya k lau Asiya mun kwana lafiya?.  Alhamdulillah Hajiya, daman sallama nazo yimuku zan tafi kaduna gidan, Anty Larai. Durum Dum Dum! Ummi taji gaban ta yafad i, Anty Nafisa da tafito daga d akin ta ke zaune kasancewar har yanzu bata tafi gida ba ce tace.    A ah Asiya me yayi zafi haka?.  Bakomai Anty kawai ina son samun canjin waje ne da wasu abubuwan.    Hakane Asiya amma ai da ko gida na kin bini amma Kaduna yayi nisa. Dariya kawai Asiyan tayi sanan tace.  Baba faa?.   Hajiya ce ta amsa mata da cewa.  Yana waje amma k ila ku had u. Tashi tayi tsaye tare da cewa.  Tom Hajiya, Anty nahuce, sai nadawo.  Allah yatsare hanya Asiya. Anty nafisa tafad a itakam Hajiya cewa tayi.  Allah yayi miki albarka Asiya.  Da amim ta amsa tafice, A zaure ta ci karo da Abba nan ma suka gaisa tayi masa sallama. Hajiya ce tace da Anty Nafisa  Wallahi ko a haka Ummi tayi rashin Mutanen arzik i.      Bari hajiya abun har ba a magana wallahi. Daga cikin d aki kam Shiru Ummi tayi tabbas bata kyautawa Asiya ba, ko kuma bata kyautawa kanta ba.    Dai Dai sanda yaya Umar ya saka ta a motar da zata kaita kaduna, idanun ta suka sauka akan master dake zaune cikin mota, idonshi a rufe kaman mai bacci.   Tsaki taja ta kauda kanta gefe daga kallon, shi har zuwa sanda motar su ta tashi zuwa kd. A yammacin wanan ranar Anty Nafisa ta tarkace ko motsan ta, tare da yaranta suka koma gida, bayan sun gama damben tsiya da Ummi, domin yau Ummi kokawa ta kama ta da ita.   A yanzu gida ya watse daga Ummi sai Hajiya sai Baba, Goggo ma tace bazata zauna Ummi takashe ta da b acin rai ba. Page[25&26] Haka rayuwa taita juya Ummi takasa farin ciki, iyayen ta kullim cikin fushi suke da ita, itama fushi take dasu.      Ta d auki soyayya ta d ora a ranta a kullum zancen Master na cewa.    Tayi masa alk warin bazata guje shi ba a ko wanne irin yanayi.  Shine abunda ke yawo a ranta, sanna tayi imamin cewa Master na can na jiran ranar da zata samu musu yanchi shi da ita. Abin da yadamu Baba sosai, Shine yanda Ummi ta watsar da komai na rayuwar gidan, abinci ne idan an bata taci idan ba a bata ba ta hakura.    Sabida Hajiya  wani lokacin idan takaici ya isheta, na yanda tazab i soyayya akan iyayen ta sai ta hana ga abinchi, ita kuma haka zata zauna sai dai idan baban ya zo duba ya tambye ta taci bataci ba.   Gaba d aya ya shiga damuwa mai girma akan Ummi, yau ya yanke shawarar zai nemi Nafisa suyi shawara. B angaren gidan Mama kam, su Anty sun tashe, saurayin Halima ya basu makeken gida.   Sai dai a gidan b angaren Anty daban na Halima daban shima Nashi daban.   Na Anty na daga gefe sai kuma nasu ajire, Rayuwa suke shida Halima kamar mata da miji, itakam Antu duniya sabuwa.   K awaye sai zuwa suke tana ce musu ai Hlima ce tayi aure, basu da wata damuwa. Yaya Umar kam yatafi Chaina karatu, Zuciyarshi d auke da sirrin da yayi alk warin zai rik e bazai tab a bayyanashi ba domin yasan bashi da wani amfani. Mama kam duk irin ba dad in da suke da Any sai da taji gidan ya mata bad dad i mussaman da ba Asiya ba Umar hakan yasa tace lalle Asiya tadawo.   Wacce tana can kaduna tasamu nutsuwa amma kuma kullum tunanin ta na kan Ummi da Master. Ummi dai tayi b aki ta rame tafi ta hayyacin ta, tadawo abun tausayi gaba d aya, abinda yake k ara tsorata Abba kar ta mutu tabarsu da hakk i.     Yanzu Abba wacce shawara kake so?. Anty Nafisa dake zaune kusa da Abba a cikin falom gidan ta ta tambayeshi.  Nafisa ko Matata da Mahaifiya ta, banne mi shawarar nan a wajen su ba saiki.    Kina ganin yanda yarinyar nan tafita hayyacin ta gaba d aya ta canja.  Hakane Abba ni kaima da naje gida shekaran jiya sai da naji ba dad i.  To yanzu me kike ganin ya dace?.  Abba ina ganin kasa ta ta k arawo yaron kace mai zaka bashi ita amma da sharad u ka wayanda nasan bazaka rasa su ba, nasan kuma zai amince tunda nima sai da na tambayi Asiya kan yanda yake sonta, kuma ta tabbatar mun zai iya canjawa akanta.    Shikemam Nafisa Allah yasa mudace.  Amin Abba. ****    Zaune suke gaba d ayan su a tsakar gidan, Abba, Hajiya,Ummi, Anty Nafisa da kuma Goggo.   Abba ne yafara magana kamar haka.  A iya nazari da shawara da nayi, Ummi.   yakira sunan ta, d agowa tayi ta kalleshi, sanan ya d ora da fad in.    Zanbaki dama a karo na biyu, ki k ara kawomin shi yaron da kika kawo a wancan karon.     Abba!! da gaske. Ummi tafad a a zabure, da mamaki kowa yake kallon dariyar da suka dade basu gani ba a tare da ita.        Dakata Ummi kiji, akwai sharad in da zan sama sa idan har ya amince dasu to zan bashi Auren ki.     Abba wallahi zai amince! zai amince wallahi.     Amma kana ganin hakan yayi?. Hajiya tafad a tana kallom Abba, bai kai gaba ta amsa ba Goggo ta tare da cewa.    Sahura baki da imani ne? kina tuna lokacin dakika ga dariya ta k arshe a fuskar Ummi? shine kuma zakice hakan yayi?.   Shiru Hajiya tayi duk da dai a ranta bataso Hakan ta faru ba kwata kwata.   Tashi Ummi tayi tai cikim d aki tana fad in  Ina masu cewa nayi TUDU AKAN KWARI? ina masu cewa TUDU AKAN KWARI wahala zansha bazai tsallaku ba zandawo?, to yau gashi ni Amina nayi TUDU AKAN KWARI kuma na tsallake kayana.    Dariya Anty Nafisa tayi sanan tace Allah yasa ya tsallaku.    Haka kowa ya tashi babu komai a ranshi sai Hajiya da har yanzu batayi naam da wanan abu ba a ranta, domin ta tabbatar wa da ranta Ummi taso ta tozarta tane kuma mahaifin ta ya biye mata.    D aki Ummi ta shiga ta marasa me zatayi a rayuwar ta kuka ko farin ciki, dogon jiran da tayi yau ya tabbata abba yace yar da zai bawa Master Auren ta ta ina zata fara?.    Tashi tayi tafi ta wajen Anty Nafisa ta karb o aran wayar ta. ta loda number Master da ke kanta tashiga dialing&         Dear customer the MTN number you try to call is kindly switched off, please try again later.din..din& dinn.    Abinda Ummi taji kenan, tsaki taja sai ta juya kiran zuwa ga number Asiya.    Asiya dake kwance gaba d aya tunanin gida ya sata a gaba mussaman da Mama tace lalle tadaow gida domin tagaji da gidan ita kad ai.   k arar wayarta ne yadawo da ita daga tunanin da take       Ganin sunan Anty Nafisa, ya sata d auka da fad in.    Hello Aunty ina yini?.  Lafiya klau. Ummi ta amsa tana dariya, jin maganar Ummi yabawa Asiya mamaki, sai dai ba ta nuna ba.    Lafiya dai ko?. Asiya tafad a a gajarce  Lafiyar ce takawo hakan ai.  To ya akayi?. Asiya ta k ara fad a  Dalla malama wai ni kikewa haka?.  Nayi Ummi ke d in uwata ce ko ubana? ko ya yata ko wane dayake da alak a dani?.      Shiru Ummi tayi tasan ko menene itace bata kyautawa Asiya ba, domin tabbas tasan asiya na da mugun hakuri akan rayuwa.    Kiyi hak uri Asiya dan allah, Wallahi duk abinda mafad a ba asan raina bane.   Shiru Asiya tayi kafin daga baya tace.    Shikenan Ummi ya huce yanzu ya akayi?.  Asiya Abba ya amince na k ara kawo Master a karo na biyu, sai dai yace akwai sharad in da zai sa mai.    To Alhamdulillah nasan indai akanki ne Master ba sharad in da bazai d auka ba.  Asiya tafad a cikin tsantsar farin ciki sanan ta d ora da cewa.    Ummi nima fa nasamu miji a kaduna. Dariya Ummi tayi mai sauti sanan tace  Aiyiriyiri Asee beb anyi kasuwa bani labari.    Gobe zan dawo ai mayi magana.   Toh shikenan Asiya amma kinsa mene matsalal?.    A ah. Asiya ta amsa.  Tun fa da abin nan yafaru bansamu kira ko saqo da ga master ba, hakan bai dameni ba dan nasan zata iya kasancewa dama ce bai samu ba, amma dana kirashi yanzu naji Switched off sai naji hankali na ya tashi.        Shiru Asiya tayi tana son tuna wani abu da yashafi Master  ko kad an baki samu sak o daga wajen shi ba.   Ummi tafad a a ranta kama tana fad in.  Innullahi wainna illahir rajiun. domin kuwa sai yanzu ta tuna tabbas taga jaka a hannunshi lokacin da ta ganshi a tasha& ..   Meyake faruwa ne?   Page[27&28]      Ummi kijira ni gobe idan nadawo mafita muje, sabida kinga  a yanzu ba lallai Hajiya tabarki fita.     Asiya tafad a a fili amma zuciya tana tunanin anya Master bai hakura da Ummi ba.   Shiru Ummi tayi tanajin wani iri a zuciyar ta har Asiya ta kashe wayar,      Yanzu ace Master baya lafiya ya zatayi da ranta?.   Tambayar da Ummi ke nanatawa kanta kenan, gaba d aya yinin ranar.     Nauyi sosai take jin zuciyarta tayi mata, sanan koma ko menene yasamu Master tabbas alhakin nakan Abba da Hajiya ne. Har dare Ummi na nan Zaune waje d aya sallah kad ai ke ta da ita sai cin abinci, shima sau d aya taci.    Sallamar Hajiya Balki ta jiyo a gidan nasu, ai kuwa tuni Ummi ta had e rai.    Mitcheww. sautin tsakin da yafiti daga bakin Ummi kenan.   Mik ewa tayi tare da barin wajen.  Zama Hajiya Balki tayi tare da kallon Hajiya.   K awata ina fatan komai lafiya dai ko?.   Ina lafiya k awata.       Hajiya tabawa Hajiya Balki amsa.  To menene yafaru?.  Yau naga k arshena a gidan nan, naga iya kata Bilki.  Wane irin karshe wai Saliha?. Hajiya Balki ta tambaya domin takasa gane inda zancen Hajiya ya nufa.  Hhhmmm.  Hajiya ta sauke ajiyar zuciya sanan ta d ora da fad in.  Yau Uban yarinyar nan da kakarta ke harda Nafisa suka had e mun kai, su ka nuna Ummi ta zab i wanda take so, a tak aice yasake bawa wanan yaran dama a karo na biyu.  chab lallai Saliha kuma kike zaune haka?. Hajiya Balki tayi wanan tambayar  Uhm Balki idan ban zauna ba me zanyi, tashi zanyi nafita ina kuka ko me?.  Saurareni k awata! kuka ai banaki bane nuna isa zakiyi, ki nuna ke macece, ba kya had e kayanki ki bad musu gidan?. Da kallo Hajiya tabi k awarta Balki, sanan tace      YAJIIII?.  Hhhm abinda banyi ba azamanin k urciya sai yanzu zanyi a girma na?.  Tsaya Hhhhm Saliha! tsaya Hhhm! a nuna miki rashin isa, bakya iya yimusu baraza na?.     Shikenan Balki zan san yanda zanyi nadau mataki., amma dai masan wnn yaron ko duniya zata tashi bazai aurar mun yarinya ba. ***   Washe gari  Wai Ummi wanan kiran na lafiya ne?. Asiya dake cikin mota ta fad a   Bansani ba Asiya wanan wace irin tafiya ce kukeyi kaman baya ku ke komawa?.  Hahaha Lallai Ummi! kinsan wanan shine kira na 48 da kikayimun tundaga tasowar mu, kawai dan nazo muje mu nemi Master.  Yaya Mukhtar dai ko?. Ummi ta katseta da sigar tambaya  Kuma waye dai gamu mun tsaya, napep kawai nake nema ya.  Allah sarki Yaya Umar. cewar Ummi Asiya kuma ta k ara da cewa  Wallahi fa da yanan duk tafiya da dawowa shine.  Mai napep ne yatsaya gaban Asiya ya fara daukan kayanta yasa a mota, suka nufo gida.    Duk naci irin ma Ummi saida tajira la asar sanan suka fita neman Master ita da Asiya.    Kai tsaye gidan su ka nufa duk da basu san gidan ba sai da tambaye tambaye.  Gark ame k ofar take da mukulli, Kallon Asiya Ummi tayi, wacce itama kallon ta takeyi.    Asiya me hakan ke nufi?.  Wallahi Ummi bana ce ba amma bari mu tambayi mak waftan su.  gaba sukayi inda suka same wani mai kanti, Asiya ce tafara masa magana.   Dan Allah bawan Allah tambaya muke.  Matshin mai cikar kamala ne yakalle sanan yace.    To baiwar Allah, Allah yasa na sani.   Dan Allah malam wancan gidan ina mutanen ciki suke?.   Tafad a tana nuna masa gidan, k ara kallon gjdan yayi sanan ya kalleta tsaf.   Yarinya kinyi kalal mutunci da tarbiya mene ya had aki da wancan gidan.  Da sauri Ummi ta katse shi da cewa.     Eyh Malam d an uwan mune yab ace shekara da shekaru muna neman shi, sai yanzu aka sanar damu yana nan.   To wanan gidan dai da, da mutane amma yanzu sun kwashe kayansu wajen sati biyu ba sa gidan, da magajiya mai k arfi ma sun saida gidan sun shiga duniya.  Innullahi wainna illahir rajiun. Asiya da Ummi suka furta lokaci guda. *CIGABAN PART (1)* Page[29&30]   Asiya yanzu mene abunyi dan Allah ina zanfara neman Master, nasan dole ba nisa yayi ba.   Ummi tafad a cikin kuka, da tausayawa Asiya tace.  Tabbas nasan Master bazai yi nisa ba, sabida yasan dole zaki tsaya tsayin daka akan soyayyarku.    Amma ina yaje haka? har da saida gida.  Ummi k ara dubawa fa zamuyi, tunda kince Abba kwana biyu ya baki, ki kawo Master.   Ni Wallahi Asiya ina cikin Mummunar damuwa, nayi TUDU AKAN KWARI sai lokacin da nake tunanin na tsallake shi, sulb i zai dawo dani baya  Ba haka bane Ummi insha Allahu zai tsallaku yanda kike tunani.  Yawwa Yara wancan yana d aya daga cikin mutanen dasuka Zauna a cikin gidan.  Maitashin nan mai cikar kamala yafad a yana nuna musu hanyar da mutumin yabi.  Da sauri Ummi da Asiya suka bi matashin suna fad in bawan Allah. Tsayawa yayi tare da jiyowa, duk kansu sun ganeshi Badoo ne, shima ganin su yasa shi tsayawa har suka k araso.   A ah Anty Ummi kece?.  Eyh Wallahi nice dan Allah Master fa?. Ummi tafad a tana kallon shi dan ita bazama ta iya tuna sunan shi ba. Kallon hanyar gidan nasu yayi sanan yace.  Ni kaina a yanzu bana ce ga inda Master yake ba, balle kuka Rogeet, abinda dai nasani shine, bayan ansamu labarin cewa baki mutu ba Master yadawo gida cikin damuwa, daman kuma tun lokacin da Mahaifin ki ya hanshi ke, yayi nadama akan abinda yake, Asibit d aya kuka kwanta k ark ashen kulawar likita Affan, yadawo gida da kwana d aya yasamu labarin kin mutu, yayi kuka iyakacin kuka, har ya shirya tafiya zuwa wani waje can daban cikin garuruwan kudu, labarin baki mutu ba baisa ya canja ra ayin shi ba, an sai da gida yatafi kudu, Rogeet ya koma gida sama da sati guda kenan ko biyu, a tak aice dai bank ara jin komai daga garesu ba, Amma tabbas idan kika samu Rogeet zaki san inda Master yake.    To inane garin su Rogeet d in?. Ummi tafad a cike da k arfin gwiwa, Da kallo Badoo da Asiya suka bita, kafin Asiya tace.    Me zakiyi da garin su kuma Ummi.  Asiya zanje can ne nasamu bayanin inda Master yake, ko yafad a masa cewa Baba ya amince da auren mu yadawo.   Ummi karma kifara amma inane garin nasu.  Rogeet d an sokoto ne. Badoo yafad a, maimaita sunan  Sokoto. sukayi dukkansu sabida sunan nisa bana gaske ba tsakanin sokoto da kano.    Bani cikakken Address. Ummi tak ara fad a, Badoo bai musu ba yabata duk wani bayani da yakamata, a ranshi yana mamakin irin soyayyar dake tsakanin Ummi da Master.   Wai Ummi me kike nufi yanzu sokoto d in zaki?. Asiya ta tambayi Ummi ganin kamar shirin tafiya sokoto d in take.    Asiya idan banje ba ya zanyi?.  Yanzu idan kikaje shima ya cemiki yana kudu ko kuma yabar k asar nan ma sai kibishi?.  Asiya ya zanyi dan Allah? yakike so nayi.  Ummi ban hanaki zuwa ba amma kiyi tunani kafin yin komai. Asiya tafad a tare da tashi ta nufi gidan su.   Daga Ummi har Asiya kwana sukayi tunanin Mafita akan wanan lamarin.   ***Washe gari*** Hayaniyar da Asiya ta juyo a tsakar gidan su ce ta farkar da ita daga baccin da take, wanda bata dad e da komawa ba.     Wallahi tallahi baki isaba ko kibiyani kud in gado na ko kuma nasa yan sanda sutafi dake, tinda dai yanzu Allah yayimun arzik i.   Asiya ta juyo murya nafad in hakan, da sauri ta tashi ta nufi tsakar gidan, ga mamakin ta Anty ta gani da Halima.    Atine ko baki zo kin mun tijara ba nasan kinyi arzik i.  Cewar

Chapter 6 of 10