Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 10
rabamu, Abba ina sonshi.    Hajiya ce takai hannu ta finciko ta k asa da sauri Mukhtar yayi kanta da niyar rik eta Abba ya dakatar dashi da fad in       Karka kuskura ka tab ata. Tsayawa Mukhtar yayi yana kallon Abba haka ma Ummi,Asiya tana tsaye daga dokin k ofa tana faman zubar da hawaye,gab d aya su ukun sun zama abun tausayi inda Abba da Hajiya suke cike da tsantsar tsoro da kuma mamakin k arfin hali irin na Ummi, can Abba ya kalli Ummi sanan yace      Ummi ke ce na isa dake,kece na haifa dan haka daga rana mai kamar ta yau na raba ki da wanan yaron.    Da sauri Ummi ta rik e k afafun Abba tana kuka      Abba dan Allah dan annabi,Abba dan son da kake wa mahaifin ka, ka taimakamun karka rabani da shi,Abba ina son shi Abba sabida shi nake rayuwa.     jikake tass Hajiya ta zubawa Ummi wani gigitaccen mari wanda yaja Asiya saurin tawowa ta fad a kan Ummi,Mukhtar kam ji yayi kaman ya shak e Hajiya wani azababben kallon yake mata mai cike da jin haushi.      Kallenk da kyau y ata na daka ba kuma yadda zakayi dani kuma katashi kafice mana daga gida.    Hajiya ta fad a, tashi yayi ya k ara zuwa kusa da k afar Abba ya tsugunna da sauri Abba yajanye k afarshi sanan yace      Karka kuskura ka tab amun k afa yarinya dai y ata ce kuma bazan bawa d an daba irin ka ba dan haka kayi maza kafuce mun daga gida.      Tashi Master yayi yana tangal tangal kamar wanda yasha wani abun da sauri Ummi ta fincike jikin ta daga na Asiya tayi inda yake tare da rik o mai hannu,tsayawa yayi cak ba tare da yajuya ba ya fara magana      Ummi kiyi hak uri.  Ni zan baka hak uri Yaya,sanan ina so karik e wanan a zuciyar ka ni Ummi idan bakai gawa ce.      jiyowa yayi ya kalle ta sanan yace   Ummi ke kad ai ce Mutum a rayuwa ta,ki sani ina sonki,zan kuma cigaba da sonki har zuwa numfashi na na k arshe.      daga haka yafice itama a hankali ta taka batare da tayiwa kowa magana ba tayi cikin d aki ta kwanta jin wani irin jiri na d ibarta     (Rabuwar masoyaaa tana da k unci          zamiyo ban kwana rai duk yayo k unci       idano sun gaza barci           soyayya tai sark e zanzo zanzo tawo zamu zauna=Ø-Þ=Ø-Þ>ØyÝ)      lol Ummi da Master sun rabu    page[17&18]        Kwanciya Ummi tayi tana rufe idon ta,    Sama Sama tafar jiyo murya kamar ta Goggo, cikin ranta tafara fad in      Me kuma ya kawo wanan jarabbiyar matar cikin daren nan?.      k ok arin bude idon ta da yayi mata nauyi kamar ba wacce ta kwanta yan mitina ba tafara yi, a hankali take bude idon nata,ganin zara zara yasata saurin k ara bude idon, tabbas zara zara take gani     Ya Allah. Ta furta a fili sanan takai idon ta zuwa gefe da gefen ta,abun mamaki kamar a kulle take, da sauri tafara ki ciniyar kwance kanta.     Mutanen dake zaune cikin d akin ne, su ka fara ganin alamun motsi daga gawar dake d akin.     Da sauri Anty Nafisa ta tashi tayi wajen gawar tana tab ata tare da fad in     Ummi! Ummi!! Ummi!!!.   D aya daga cikin mutanen dake cikin d akin ce tayi waje ta sanar da Hajiya wacce ke tsaye ita da Abba tana fad a masa kan cewa yazo yayi sallama da Ummi tunda angama shirya gawar ta ta, maganar da matar ta fad a ce taso saurin juyo su kalleta sanan Hajiya tace      Lami me kikace?.  Tabbas Saliha Ummi ba mutuwa tayi ba ga gawarta can na motsi.     Asiya dake zaune daga gefe ce ta tashi da sauri tayi cikin d akin da gawar Ummin kece wacce daman fitowar ta kenan shima fitowa akayi ds ita sabida irin kukan da tasa gawar Ummin a gaba tanayi, Hajiya da Abba rufa mata baya sukayi suma zuwa cikin d akin, lokacin har angama kiciniyar kwance ta daga d aurin da akayi mata.     Da sauri Asiya tayi inda take tare da rungume ta tana fad in     Daman na fad a muku ba yanda za ayi Ummi ta mutu amma kuka kasa yarda kukace wai na rud ene.     kallon ta Ummi tayi sanan tace   Asiya me yafaru ne.      Goggo ce tashigo d akin tare da fad in   Yau naga abunda ya girme ni, ace yarinya kwanan ki har hud u kwance ba ko numfashi,sai kuma ranan da za kaiki k asa ki mik e.   ba k aramin mamaki Ummi tayi ba duk da bawai ta yarda da maganar Goggo bane amma tabbas tasan wani abu yafaru, bud e baki tayi da niyar tambaye Abba.      Sai dai tana kai ido kamshi wani abu da yafaru yadawo mata wanda a tunanin ta bai wuce daren jiya ba, shiru tayi tana k ara tuna irin cin mutunci da su Abba sukayi wa Master a daren jiya.     Goggo ce ta kalli Abba sanan tace  Sai ka fita kaje ka sanar da mutanen da ka tara cewar gawar ta tashi.      daga haka ta fice waje,shima fitar yayi yana godiya ga Allah, nan fa zance yafara zaga mutanen dake cikin gida da way anda ke k ofar gida cewar Ummi ta tashi      Fitowar Abba aka fara yi mishi murna saka makon da ake mishi ta aziya daga cikin gida ma haka abun yake, Anty Nafisa ce ta tashi ta shiga had a ruwan zafi domin Ummi ta wanke jikin ta.      ***      Gidan ya kasance ba kowa daga Abba sai Hajiya da Anty Nafisa sai kuma Asiya,Ummi da matso da son sani abunda yafaru a cikin gidan da kuma halin da Master ya shiga domin tasan tabbas yana cikin babar damuwa ta rashin ta.      Asiya bazaki sanar dani abinda yafaru bane wai?.      Murmushi Asiya tayi sanan tace   Ummi kina da damuwa ki tsaya mana kiji abinda Abba zai yanke, sai dai Ummi karki manta da alk warin da kikayimun.       Wane alk awari uwata?.  Ummi tafad a tana mata kallon tara saura kwata, Numfashi Asiya taja sanan tace      Ummi akwai alk warin da kikayi zaki d auki duk wani hukunci da Abba ya yanke,bayan yaga Master.        Asiya wanan hurumin nawane ki kyale ni.    Shiru Asiya tayi batace komai ba ***     (kwana hud u kafin yau) A hankali yake takawa har yak arasa gida,ba tare da ya iya ko sallama ba yafad a cikin gida, Rooget ne kad ai cikin gidan yana faman tunanin rayuwa da na iyayen shi, kamaf anje fo mutum haka yaganshi da sauri ya mik e tsaye tare da cewa      Master lafiya?. Shiru Master yayi masa yana k ok arin shigewa ciki amma sai dai yakasa,ji yake kaman baya ake dawo dashi,salub ewa yayi jikake tum yafad i k asa da sauri Rogeet yayi kanshi yana k ok arin d aga shi.      B angaren gidan su Ummi kam, Asiya fucewa tayi gaba d ayi jiki ba k wari haka Abba ma yatashi ya shige d ake rai a jugule Hajiya kam zuciyar ta fara tas,al k warin da ta d auka na had a auren Ummi da Affan d an gidan aminyar ta zai cika kuma ko ba haka ba yanzu Ummi ba takai shekarun da za ayi mata aure ba ga kuma kalal mutumin da ta dakko musu, haka kowa ya shige cikin d aki *** Asiya na shiga gida tafashe da kuka mai k arfi wanda yajawo hankalin mutan gidan zuwa kanta,kan cinyar Mama da ke zaune tsakar gida ta fad a,  da sauri Mama ta fara tambayar ta lafiya, Anty da munafuncin yafito da ita daga d aki ma cewa take       Ke Asiya lafiyan ki zaki shigo mana gida kamar Anyi mutuwa?.         Asiya bata ko kula Anty ba ta cigaba da kukan, abunda ya fusata Mama ta daka mata t sawa da cewa       Ke ba magana ake yi miki ba ne, idan bazaki yi shiru kiyi magana ba kitashi daga jiki na.    Tashi Asiya tayi ta shige d aki   Aou akan ki fad i menene shine kika zab i ki shige d akin?.  Anty ta fad a tana tab e baki a ranta tana addu ar Allah yasa ba lafiya ba ma, jin Mama ba tace komai ba yasa ta shige d aki.      Halima dake kwance ce ta kalli Anty sanan tace    Shishigin ki, gashinan kinje sun miki banza.   Zama Anty tayi sanan tace       Ke ni naso ace wani mummunan labari ne ko za ace yaronan Umar ya mutu ko wani abu ya sameshi.    tab e baki Halima tayi sanan tace   to ke ina ruwan ki da zaki yimusu wanan mugun bakin? ki kyalesu da halin su.      A ah gwanda dai wani abun ya samesu su Halima ban k i a tashi da safe ace duk sun mutu ba.      Ba amin ba. Halima tafad a dan ita Anty bata gane ta bane amma mugun son Umar take kuma sai ta aure shi zata iya samun sauk i a zuciyar ta ***     Washe gari bayan Abba yadawo daga salla ne yashiga d akin Ummi ya tashe ta domin yana so yayi magana da ita, domin ta fuskanci a yanzu Ummi rarrashi da kulawa take buk ata kuma yasan hakan bazai samu a wajen mahaifiyar ta ba, shiyasa ya yanke shawarar tura wajen Nafisa domin yasan ita zata iya rarrashim Ummi.     Jin yana ta Sallama ba a amsa ba yasashi shiga cikin d akin,ganin ta kwance yasashi cewa      Ya salam Ummi mekike baki tashi sallah ba?.     jin shiru yasashi k arasawa inda take tare da kai hannu yafara dukan gadon da take kwance akai yana fad in      Ummi! Ummi!! Ummi!!!. amma ina shiru ba alaman motsi, hannu yakai saman hancin ta, ga mamakin sa yaji bata fitar da numfashi      Ya allah. Yafad a a zabure tare da d aukan ta cancara kas sukayi waje     Hajiya dake kok arin d aura alwala ce ta tare da cewa      Alhaji lafiya?.  Ina lafiya yarinya bata mumfashi.      Numfashi kuma! ajiye ta anan asama ta ruwa.     Kanajin yanda take magana kasan itama ta rud e gaba d aya, a jiye ta yayi kan daddumar da take shimfid e a wajen, wacce baya raba d ayan biyu tunta jiya ce da aka shimfid a , ruwa ake zuba mata sosai amma kamar ba zuba mata ake ba, cikin muryar kuka Hajiya tace     Alhaji kaga wanan yarinyar kamar ba zuba mata ruwan ake ba, ko zaka d akko mota kawai muhuce asibiti kawai.    Mik ewa yayi kawai ya fice ba tare da ya iya magana ba, ko a waje ma kasa ta b uka komai yayi kawai ya tsaya jikin bango kamar bishiya.     Malam Audu ne yafito daga massallaci yana k ok arin shiga gida     A ah Malam lafiya dai ko?.     Kallon shi Abba yayi sanan yace  Malam Audu ba lafiya ba, yarinya fa Ummi ce bata da lafiya mota nake nema zamu kaita asibiti.      Abba jira na nemo mai mota.    Umar da yazo wucewa ya tsaya jin Abba nacewa ba lafiya ba, kallon shi Abba yayi sanan yace    To Umar bari na fito da ita. ***    Fito da ita yayi dai dai da tsayuwar da mai motar da Umar yakirayi yayi, kuma hakan yayi dai dai tsayuwar Badoo a wajen domin suma tun jiya sun kasa gane kan Master, hakan yasa suka yanke zasu Ummi suji ko mene.     Anshiga fito da Ummi,Umar ya shiga gida sanar da Mama, fitowar tasu suma yayi dai dai, da sauri Mama ta k arasa tana taimaka wa Hajiya da Abba gamin kamar Ummin dake kwance tana neman kayar dasu.      Akan idon Badoo aka gama komai har shigar da Ummi mota da kuma tafiyar su zuwa asibiti, haka yadawo ya sanar da Rogeet lokacin and an samu sauki domin bacci ya kwashe shi,Amma jiya duk su ukun ba wanda ya iya runtsawa.     Kasancewar safiya ce babu wasu manyan likito ci, sai k ananu da nurses, ganin kamar zasu bata musu lokaci yasa hajiya ta d au wayarta ta kira aminyar ta Hajiya Balki mahaifiyar Affan wanda suke son had a auren su da Ummi.     Hajiya Balki na kwance kan makeken royal bed din ta cikin wani makeken bedrom,bacci take cikin kwanciyar hankali babu wata damuwa a tattare da ita, k arar da wayar ta k irar Samsung take ne yatashe daga baccin da take, a yat sine ta yafito wayar tana kallon screen d in, ganin sunan aminyar ta ne yasa ta d auka tare da fad in       Saliha ina fatan komai lafiya?. daga can bangaren Hajiya ce ta amsa da fad in      Ba lafiya ba aminiyata, Ummi ce ba lafiya ko numfashi batayi, yanzu munzo asibiti kuma babu wasu manyan likitoci, shine nace ko zakiyi wa Affan magana mu kaita asibitin shi?.     Hajiya ta k are maganar da alamar tambaya  Ya salam! me zai hana maza ku huce da ita bari na sameshi, kafin ku isa zai k araso.       Toh shikenan ngde.   Hajiya tafad a tare da kashe wayar, ita kam Hajiya Saliha mik ewa tayi ta nufi part d in Affan.   Tafiya tai mai d an tsaho kaman ba a cikin gida d aya suke ba,har ta k arasa ma daidaicin part d in da shima ya k ayatu da kayan alatu, kai tsaye bedroom d in shi ta nufa tare da sa key ta murza k ofar.     Kwance yake d ai d ai kan makeken gadon shi yana bacci shima cikin nashi kwanciyar hankalin    Affan! Affan!!. tafad a tare da dukan katifar dake kwance      i m awake!. yafad a yana d aga hannu      Tashi maza ka huce asibiti ankawo maka patient.   A d an zabure ya tashi tare da fad in   Ya salam! Mom waye ba lafiya?.       Ummi yarinyar da zaka aura. d an turbune fuska yayi sanan yace      Kamar yarinyar da zan aura, wallahi zaki ja nafasa fita.     Fasa fita d in tun da kaine ka haifi kanka, maza tashi kaje yarinya na b ukatar emergency check up kana nan kana shirme.   Tashi yayi yashiga toilet, a gaggauce ya shirya k asa da minti 15 yafice ko breakfast bai tsaya ba domin ba ma abocin cin abinci mai nauyi bane ko da huri      Zuwan shi asibitin yayi dai dai da zuwan su Hajiya,lokacin ana k ok arin saka Ummi a kan gadon da ake tura marasa lafiya, k arasawa yayi tare da kama gadon akaja shi dashi, kai tsaye theater room aka nufa da ita inda Affan ya k ure duk wani iya aikin shi wajen ganin ya ceto numfashin Ummi da yatafi gaba d aya! amma shiru     page[19&20]   Sama da awa uku Affan da wasu k arin likito ci suka d auka akan Ummi, sunyi iya yin su Amma abun kamar baya yake, numfashin ta ko kad an baya fita banda zuciyar ta dake bugawa in a slow motion da tabbas zasuce Ummi ba ta da rai          Hankalin kowa ya tashi mussaman da suka ga likitoci sun dad e kan Ummi amma babu wani kyakyawan saka mako, lokacin Anty nafisa da su Goggo da sauran yan Uwa duk sun k araso, Hajiya tafita hayyacin ta domin gani take kamar itace ma takashe Ummi ko saka ta a halin da take ciki,sauran mutane kam sunyi jigun jigun domin babu wanda yasan mak asu din rashin lafiyar idan ka cire Asiya.    Asiya kam a yanzu bata iya bud e baki, domin iya kukan da tayi anan wajen yasa mata mat sanan cin ciwon kai wanda har yakai bata iya ko motsi da kan.     Umar kam bayan ya samu musu mai mota ya koma gida yayi wanka,shine yatawo da asiya a machine dinshi bayan ya biya ta gidan Anty Nafisa ya sanar da ita ***     Badoo bai b oye komai ba yasanar daRogeet halin da yaje ya sami Ummi,sosai Rogeet yake mamaki duk da yasan bazai huce mahaifan Ummi sun hana Master bane, shine dalilin da yasa suka kasance cikim wanan halin gaba d aya      Yanzu Rooget menene abun yi?. Badoo yafad a domin yanda yake ganin Master kwance yasan dole sai ya buk aci ganin likita      Kaga Badoo tun d azu nake ta trying lambar Dr Affan amma baya d auka, inaso nasanar dashi ko shi zaizo gida ya duba shi ko nan asibitin zamu kawo shi.      To yanzu ka k ara gwada lambar idan batayi ba kawai ku d auke shi dan gani nake wanan kamar ba bacci yakeyi ba.   k ara gwada lambar yayi amma still bai d auka ba      Tashi mu tafi asbitin kawai. Rogeet yafad a yana mik ewa isar su  asibitin yayi dai dai fitowar su Dr Affan, daga d akin da Ummi take ciki      Dr Affan ne yace da Abba  Yanzu Alhamdulillah insha allahu zuwa anjima zamu k ara komawa,kawai ku cigaba da Addu a.    Shiru Abba yayi da duk kansu ma gaba d aya kowa jikin shi ya mutu     Wucewa Dr Affan yayi zuwa office d in shi, sai dai bai k arasa shiga cikin office d in ba aka shigo da Mukhtar shima kwance kan gado ana faman turashi, Rogeet ne ya k araso inda Dr Affan ya tare da fad in       Dr ina ta kiran ka baka samun damar d agawa ba, Master ne gashinan kwance rai a hanun Allah.     Kallon gadon Dr Affan yayi sanan yace  Meyasa meshi haka?.     Wallahi bamu da masaniya. Bin gadon Dr Affan yayi zuwa d akin dake kusa da na Ummi, basu sha wahala ba akan Mukhtar kamar Ummi ba,sabida shi ciwon shi mai sauk ine. ***    Sai bayan Azahar Affan ya samu nutsuwa bayan ya koma gida yaci abinci ya sake wanka, Rogeet yakira zuwa office d in shi     Isa mene ya same Mukhtar?.  Wallahi Dr bana ce ba amma dai nasan Master yatafi gaida sirikan shi ne.    Kallon shi Dr Affan yayi sanan yace  Wane sirikai kuma?.    Nan Rooget ya hau bashi labarin tun daga soyayyar Mukhtar da Ummi har zuwa kiran da tayi masa akan iyayen ta nason ganinshi gar zuwan da yayi da kuma daowar da yayi sanan ya gaya masa abinda Badoo ya gano da safe gidan su Ummi      Ummi kace?. Dr Affan ya tambaye shi d aga kai yayi alamar Eyh      Shikenan tashi kaje idan yatashe sai kusan yanda zaku kula dashi.    Tashi Rogeet yayi yafice shikam Dr Affan tunani yafara tun daga haduwar su da su Master irin taimakon da Master yayi masa lokacin da wani abokin fad an shi na makaranta yasa akashe shi,Allah yakawo masa su Master suka kwace shi, tunda ga wanan lokaci yake taimakon master ta ko ina har zuwa san da yafara aiki.          Zuwa yamma Master ya samu ya farfad o, amma b angaren Ummi kam abun ba a magana, gaba d aya mutane sun fara fitar da rai da Ummi har dasu likitocin ma, babban dalili bugun zuciyar ta ma k asa yake k arawa lokaci zuwa lokaci, wanda shine kad ai abinda ya ke nuna cewa Ummi na da rai.      ***    Washe gari A yanzu kam za ace jikin Master yayi sauk i domin har abinci yana iya ci sai dai gaba d aya tun da ya tashi babu zancen da yake sai na      Ummi na tuba,Ummi zancanja hali.  Dr Affan ne yasashi a gaba ya tambayeshi wace Ummi,wand tuba yayi.     Master bai b oye masa komai ba yagaya masa tun daga soyayyar shi da Ummi har abinda yafaru last     Dr Affan tun a lokacin yagane Ummi itace patient dinsa domin sai da yak ara tambayar Mahaifiyar shi bayanai akan Ummi.     Hajiya Balki kam ba shiri ta bud e baki tafara zayyana mai domin ita a tunanin ta yafara tausayin yarinyar ne.       Domin alak warin dasu kayiwa juna ita da Saliha na auren yaransu, amma gaba d aya yaran suna neman karya musu alk wari.       Dr Affan yaji dadin yadda Master yafara tunanin canja hali, sanan a ranshi yad auki alk warin indai Ummi ce Master sai ya aure ta        B angaren Ummi kam haka za ace gwanda jiya akan yau,domin gaba daya jikin nata k ara saki yake.     ***      Oh ni! kai cona kai con rayuwa ta, nasa jika ta a masifa sabida son duniya.     Goggo dake zaune cikin taron mutanen dake cinjiyar Ummi take fad a     Babu wanda ya kulata domin gaba d aya a yanzu kowa yayi sanyi ba mai iya magana.     Jin shirun da sukayi yasa Goggo dagowa ta kallesu Hajiya ta had a uban tagumi, Anty Nafisa na zaune ta had e kai da gwiwa, Mama na zaune tana jan carbi, Asiya na zaune tasa kanta a jikin Mama.     Bud e baki tayi da niyar yin magana,mai kawo abinci daga gidan Hajiya Balki yayi sallama tare da k araso wa wajen.        Sannu d an nan da k ok ari baka gajiya da wanan hidima ta kawowa ita ma Hajiyar bata gajiya,kullum sai ankawo sau uku to allah yayi albarka.    tafad a a jere kamar mai wak a      Amin.   yafad a mata a dak ile sanan ya kalli sauran yace     ya mai jikin?.  Da sauk i Musa. Mama tafad a domin a zuw yanzu kowa yasan sunan shi sabida yawan kawowa da yake      Allah yak ara Afuwa. yafad a tare da hucewa bai ko kalli goggo ba       Page(21&22)    Da daddare Dr Affan ya salmi Master sanan ya bashi shawarwari akan yadda zai gyara rayuwar shi da yan kud ad e.    Haka suka koma gida, Master yakasa hakuri zaije ganin Ummi ko da gobe ne.   Daga d akin su Master kai tsaye d akin Ummi yahuce domin duba ta.     Sai dai yanda yaganta ya d aga mai hankali domin gaba d aya bugun zuciyar tata ya tsaya, babu wani abu dake nuni Ummi na da rai.   A gigice yake duba duk wani abu da ya kamata amma ina abu yaki gaba yaki baya,    Tabbas Ummi ta mutu.    yafad a afili amma ta ina zaifara sanar da iyayenta, waya da dauka ya kira Mahaifiyar sa yasanar da ita sanan yakara da cewa     Mom i m scared, bansan ta inda zanfara fad awa iyayen ta da yan uwan ta ba.    cikin kulawa da tausayawa tace  My son claim down kaji, kasa nurse takira maka Maman Asiya ko Nafisa insha allah zasu san yadda zasuyi, nima i m on my way.     okay mom. yana tsaye wata nurse tazo hucewa yasata ta kira mai ko maman asiya ko anty nafisa.     Duka su biyun su ka zo cikin yan mintina Mama na gani Ummi jikin ta yabata ita kam Anty Nafisa cewa tayi.     likita gamu ta warke ko?. yanayin rud ewar ta kawai yagani yasashi cewa.     Ban dake fa Maman Asiya kawai akan rashin lafiyar Asiya ne.     To ai nima rashin lafiyar Asiyan ta tab ani, baka ganin tare muke da mahaifiyar tata tun zuwan mu.     Anty Nafisa tafad a,kallon Mama yayi sanan yayi mata alamu da ido akan ta kori Anty Nafisa.     Kinga Nafisa jeki, barni nayi magana dashi.   tashi Anty nafisa tayi tafice, kallon Mama Dr Affan yayi sanan yace     Mama ga Ummi nan babu rai. A razane ta kalleshi      Me hakan ke nupi?.  Mama nasan ke zaki fi fahimta yasa na kiraki, Ummi sai dai ayi hakuri.     Innullahi wa inna illahir rajiun. Mama tafad a tare da samun waje ta zauna.     A hankali take takowa,kana ganin yanda take tafiya kasan tana cikin wani hali ko wata damuwa, a haka ta k araso inda suke zaune.         Anty Nafisa da tadawo ta daga masu hankali ce tace        Ku ga yanda take tafiya! kuga! Wallahi Hajiya wani abu yafaru.           Nafisa dan Allah ki nutsu ki bari ta k araso mana. Wata k awar Hajiya tafad a, kallon ta Goggo tayi sanan tace        Ke Tsibatu banason shishigi! wace nutsuwa zatayi yar uwarta na kwance asibiti.    Daman Goggo haushin natar take ji tunda tazo ta k i tabarta ta d ibi abuncin da takawo wanda yaji uban nama          Sahura lafiya dai ko?. Hajiya tafad a domin tabbas yanda taga Maman ya matuk ar tsorata, Mama ba takai ga bud e baki ba suka jiyo muryar Hajiya Balki wacce Affan ganin kamar Mama ma tashiga tashin hankali yasa shi k ara kiran Mahaifiyar tasa, inda tace masa tana dab da shigowa asibitin domin tabbas tasan halin da Sahura xata shiga idan tasamu labarin cewa Ummi ta mutu.      K arasowa inda suke tayi tare da cewa  Sahura samu waje ki zauna, ko me za a fad amiki ai ba zai kamata a fad a miki kina zaune.              Dan allah Balki mene ne? Sahura mene yafaru dan Allah?.     Hajiya tafad a tana kallon su duka, Hajiya Balki ce taje ta rik

Chapter 5 of 10