Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
9 / 10
a fuskanta tace khaleesat munaso kifadamana duka abunda kika sani, rau rau tayi da ido zatai kuka tana kallon Hydar, ya girgiza mata kai alamun kartayi shanye hawayen tayi tafara bayani tafadi komi. Umar zaki yazo duk yanda yaso yay confusing khaleesat yakasa haka akace taje ta zauna, ahankali take tafiya taje ta zauna kusa da hydar. Shima aka kirashi yaje yafadi abunda yasani yakoma kusada khaleesat dake kuka sosai yau takara tunawa da mum dinta jabo yadaura kanta akirjinshi yana lallashi. Hj benazir tace inaso na gabatarma da court shaidata ta karshe, mai suna AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take tafiya tasa doguwan riga pink tai kyau sosai, Abban chuchu gabanshi faduwa yake sai kallonta yake amma taki bari su hada ido. Hj benazir ta dauko wasu files biyu, da bindigogi 10, saikuma waya tamika aka bama Alkali. Tace wanan files document din dasukai singing dinne, iri dayane dukansu, saidai daya akwai jini a takardun daya kuma babu,pistols dinan kuma adakinshi cikin loka chuchu yarshi tagani, saikuma phone dinan recording din da chuchu tayine lokacin da babanta yay confessing shiya kashesu, yakumayi threatening dinta cewa inta fada zai kashe khaleesat din saisa takasa fada. Tace chuchu fadi abunda kika sani. Hawaye ya sauko daga idon chuchu tace kafin nafadi komi inaso kowa yasani dis is d hardest decision of my lyf, to testify against my father. i can’t stand and be watching him killing innocent people,i have to put a stop to him. dad nasan abunda nayi duniya zata zagen,za’ace wace irin ya ceni, but 1 thing zasu gane shine justice comes b4 anything. Kowanene mutum a wurinka inya sabama shari’a ahukuntashi,inhar ana haka za’a rage criminals a duniyanmu tayau. tafashe da kuka sosai tace dad am sorry, am sorry, am sorry forgive me. Hj benazir ta dafata tace is ok, tai shiru ta dago kanta ta kalli babanta ido cikin ido tace yess is my father,my dad is guilty, my dad murdered khaleesat parents, shiya kashe su, yakuma makantar da khaleesat. Not only dem mai aikin gidanmu ma haka. And su mai gadi are his accomplice tare suke everything. Jikake tsit. Lawyer umar zaki was speechless akace kowa yakasa magana, mamaki ake wace irin brave lady ce wanan. (Niko m shakur na daka tsalle nace swt pie dina kenan, chuchu d oneeeeeeeeeee.) taje ta zauna. Alkali yay playing recording kowa yaji sanan yaduba files yaga banbanci. Yabada pistols din aka tafi dashi lab dan testing.cikin 20 mins aka dawo aka duba finger print din yay matching nasu. Alkali yagama rubuce rubuce sanan yadago, yace ayau kotu ta yanke hukunci, shaidu dakomi sun nunamana baro baro cewa Abban chuchu shiyayi kisan. da yaranshi. Kotu ta yanke musu hukuncin daurin rai da rai. zama gidan yari na shekara 32 tareda horo mai tsanani. Alkali ya buga kowa yamike yafita, aka fiffto waje chuchu kuka Khaleesat kuka. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣0⃣ Suna fitowa waje khaleesat ta rungume khalis tana kuka, ya share mata hawaye yace komi yazo karshe lil sis,shima yadan fashe da kuka dad da Hj benazir sunta lallashinsu. Khalis yace mum wai yaushe chuchu tazo court dinan?? Hj benazir tace tare mukazo nabarta a mota nane,yarinya har office tazo takawomin shaidunan nima nai mamaki yarinyar tai namiji kokarin and finally she prove u wrong khalis, a bad person can give birth to good person. Jikin khalis yay sanyi, yace mum nai nadaman abunda namata, hydar Abj tace saika bata hakuri, Khalis yace hakan za’ayi duk suka cigaba da hira. Chuchu tafito daga kotun tana tafiya ahankali,khaleesat tafara zuwa inda take ta rungumeta sosai suka fashe da kuka, chuchu ta dagota ta share mata hawaye, chuchu zatai magana taga anfito da babanta ankwa a hanunshi suka juya suna kallonshi. Hydar nijar kasancewa yasan khaleesat na tsoron mutumin yataho wurin da sauri tare da cewa β€œmy jidda” tajuyo da kanta ta kalleshi yana tafiyane bai riga yakaraso inda takeba. Chuchu tana kallon babanta taga yasa hannunshi biyu dake kulle da ankwa acikin riganshi yaciro bindiga yasaita khaleesat chuchu tace khaleesat tareda tura khaleesat tusss kakeji bullet ta sauka ahannun chuchu, take tafadi akasa hanunta nazuba da jini. Khaleesat dake kasa tamike tsaye da sauri daidai lokacin Abban chuchu yakara sakin wani harbi nabiyu, wani tsalle hydar nijar yayi ya tura khaleesat tafada kan chuchu bullet din sai cikin hydar, hydar yafadi warwar akasa tareda daura hannayenshi kan gefen cikinshi inda ya harbeshi yana numfashi sama sama. Abban chuchu daya dawo kaman mahaukaci yakara pulling trigger yace ai wlh yau khaleesat saikin mutu, police din daya rikeshi yace Alh ban bindigata munyi dakai mutum daya kacal zaka kashe, Abban chuchu yajuyo ya harbeshi take yafadi ya mutu, yace duk wanda ya matso kusa dani saina kasheshi. Mutum daya kacal nakeson tamutu, ita tajamin komi. Abban chuchu zaiyi harbi na hudu yaji tusss police din daya rike maigadi ya harbi kafanshi faduwa bindigar tayi aka dauka. Tuni sojoji da polisawa sun cika haraban kotu. Khalis yay gudu kan chuchu yarike hanunta dake zuba da jini yace stay with me. Khaleesat takoma kusa da hydar ta daura kanshi kan cinyanta tana tabashi yaya hydar karka mutu, am begging u stay with me plz, tafashe da kuka sosai tana girgiza shi, ahankali ya bude ido, hannayenshi dake kan cikinshi inda aka harbeshi dake zubar da jini yadaga ya kama fukanta dashi murya chan kasa yace my jidda stop crying, yay tarii. Khaleesat tarike hanunshi gam,tace dont talk, u are bleeding. yanzunan ambulance zasuzo, girgiza mata kai yayi hawaye ya sauko ta gefen idonshi, yace my jidda, i….. Lu…v……y…h…u idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta kwala wani uban ihuuu take ta sume, ummi sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta rikota akasata cikin mota, zulaihat tayi baya zata fadi hydar Abj ya riketa gam a kirjinshi yana bubbuga bayanta…………ni m shakur na fashe da kuka [3:27AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9⃣6⃣ Ranan da daddare bacin sun kwanta khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe ido ahankali yafara shafa bayanta tanaji ya gangaro wurin kirjinta ta zabura ta mike da sauri ta kunna wuta, ahankali tace yaya hydar me haka??murya adishe yace khaleesat i need u. Jikinta yafara rawa ko ina,yaya hydar wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da xafi wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa yayi kusa da ita ya manna mata kiss abaki ya dago da kanshi yace i promise bazan miki da zafi ba yacigaba da shafata ihu takarayi ta fizge jikinta zata gudu tana kuka sosai yakamo hanunta yace ina zaki??takara fashewa da kuka tace yaya hydar dan Allah kayakuri karkamin komi tsoro nakeji. yanda yaga ta tsorata yasa yace naji my jidda zoto mu kwanta babu abinda zan miki, tana dar dar takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe ido,har bacci yaya gaba da ita, ranan hydar da kyar bacci ya kwasheshi da ciwo yadingayi cikin dare. Tundaga ranan ya kyaleta yazuba mata ido ranan sunday yace ta shirya suje gidan ummi daga wurin ran Monday zasu dau hanyar Abj ta dinga murna suka tafi da yamma. Ummi sai nan nan da khaleesat takeyi, zulaihat ma nata murna. Bayan isha hydar ya shigo ummi nafalon,yayma khaleesat alamu data taho sutafi bangarensu amma kiri kiri taki tashi dan kunyan ummi take sosai hakanan yamusu sallama yatafi. Khaleesat da zulaihat suka tafi daki,harsun kwanta ummi ta shigo tamikama khaleesat wani abu tace shanyeshi, khaleesat ta shanye tass, tamika mata wani tace jekiyi tsarki dawanan,gobe dasafema haka zakiyi tsarki dashi tace to ummi, zulaihat sai dariya take kasa kasa yanda taga khaleesat nayi dabaki da alamu maganin da daci, saida khaleesat tagama tafito ta daki zulaihat suka kwanta. Da sassafe ummi ta tashesu kowa yay salla sanan sukai wanka khaleesat takarayin tsarki da maganin, amma tarasa maisa yau gabanta keta faduwa, tana fitowa tazira hijab ummi tace ina zaki? Tace kayana zan je nasa suna part dinmu tawuce tatafi. Tana shiga tacire hijab daga ita saidan karamin towel, tana shiga dakin ta hango hydar akan gado yana rike da kirjinshi da sauri tahau gadon ta dagoshi ta kwantar dashi kan kirjinta yaya hydar menene??yace my jidda gabana sai faduwa yake i dont no y, khaleesat tace nima haka yaya. Bude idonshi yayi dasukai jaa ya kalleta ya rike hanunta, yakara gyarama kanshi zama a kirjinta, yace khaleesat koma maizai faruyau dabamu saniba,pLz kibari naji dumunki kafin abun yafaru, kibari na samu natsuwa,i need u badly khaleesat, karkija namutu da bukatanki araina…khaleesat tarufe bakinshi da sauri tace yaya plz kadena maganan mutuwa, babu abunda zai faru, plz mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma mai zai faru damu have something todo with abuja, hydar ya girgiza kai ahankali yace i need u my jidda. Yanda taga ya langabe,ya kudundune jikinshi, yana abu kaman mara lpy yasa ta tsorata sosai da sauri ta kwance towel din tayar, takankameshi tare da kulle idonta gam, tace gani yaya hydar amma plz karkamin dazafi kaji, murya da kyar yace to, kaman mahaukaci haka yafara shafata… ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:31AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9⃣7⃣ Khaleesat taci wahala,ta dinga ma hydar kuka amma bai kyaleta harsaida yajishi ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe tara gashi khalis yace mishi 11 za’a shiga kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat wanda take kaman gawa yakaita bayi yagasata shi kanshi yasan ta wahala. kaman baitaba yi da itaba haka yajita yau bayan yamata wanka ya dawo da ita kan gado shiya koma bayi yayi nashi yafito. Zama yayi gefenta akan gado yana kallonta yanda gashinta ya barbazu duk ya manne a fuskanta gashi suna digar da ruwa yaga takara kyau sosai. hayowa gadon yayi ya rungumeta yace Nagode khaleesat plz zan kara. Baijira maizatace ba yafara. Khaleesat tawahala iya wahala,kaman zata mutu saboda zafi harbata iya hawaye rungumeta hydar yayi tsam ajikinshi yace tnx my jidda hakika nasamu natsuwa yau, ya kalleta yace kinya femin? Ta girgiza mai, tana hawaye. ya sumbaci bakinta yarungumeta sosai yace nagode yar aljanna. Kallon agogo yayi 9:30 dasauri yakaita bayi yamusu wankan tare kwata2 takasa komi,ya dauko kaya yasa mata shima yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya dagata da kyar take tafiya ya tabe fuska yace am sorry my jidda, daukanta yayi yakaita mota yasata sanan yatafi shashin su ummi duk sun shirya suna falo ya sosa kai yace ummi mutafi ummi batace mishi komiba dan tafahimci komi. Zulaihat ce tace yaya hydar meka tsaya yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30 yaushe zamu kai dawuri?ya balla mata harara. Tace ina kawata? Dauke kai yayi yace tana mota da sauri yafita kafin ta wurgomai wata tambayan agaban ummi. Shiya fara shigowa motan yaga khaleesat ko motsin kirki bata iyayi ya sumbaci goshinta yace my jidda sorry ko,ahankali ta girgiza mai kai,ya matso da fuskanshi saitin bakinta yace i luv u my lazy wife, raguwa kawai, ya sumbaci bakinta, cikeda shagwaba ta yarfe hannu tace niba raguwa bace,zaiyi wani magana yaga Zulaihat da ummi sun iso. Khaleesat takasa dago kanta saboda kunyan ummi datake, daga zuwa sako kaya. Hydar yaja motan dawani irin gudu, duk sec saiya juyo ya kalli khaleesat yaga baccin gajiya ya kwasheta. Wani tausayinta yaji yakamashi. Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda barista umar zaki ke kare Abban chuchu da tawaganshi, barista benazir umar ke kare d hydar’s family. Kotu tacika makil,yan uwa da abokan arziki na Alh hydar duksun hallara,yayinda yan uwan Abban chuchu suma sun hallara,su hydar ne kawai basu isoba. Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a gabatar da shari’a….. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:36AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9⃣8⃣ Hj benazir tadamu saboda khaleesat ce shaida tafarko dazata fara gabatarma da kotu. Duk suna zaune aka gabatar da Abban chuchu gaban court da yaranshi su maigadi su 10, Abban chuchu bin mutanen kotun yayi daya bayan daya baiga yarshi chuchu ba, take ya sauke ajiyan zuciya azuciyanshi yace chuchu inhar kinzo kotu kin bada shaida akaina wlh saina kashe khaleesat din agabanki damadai nasan daurin rai da rai za’amin. Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake kujeran bayanta tace ka kirasu hydar kaji inda suke yanzunan za’a fara. Koda aka kira su hydar suna zuba,ahakanma dan yana mugun gudu. Anfara shari’a inda hj benazir ta nemi daman yima Abban chuchu tambayoyi, Aka fito dashi, tace Abban chuchu kanada hannu akisan kan Alh hydar da matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe fuska yace a’a. Tace kanada hannu a makantar daya kama yarsu khaleesat?? Yace a’a. Tace kozaka iya bayyanama kotu yanda akayi Alh hydar yay singing document din daya nuna dukiyarshi tadawo taka? Lawyer umar zaki yace objection ur honour wanan tambayan bai dace takawotaba. Alkali ya gyara tabaran idonshi yace objection overrule!! Hj benazir tai karamin murmushi tareda gyara tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa nake jira. Yayi wani murmushi yace har office dina yazo yasamen yabani takardun nai signing. Hj benazir tace ba’a taba signing important document haka without shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin wani abu batare da ya shawarci wanci ba, wanan yanuna mana dawani abu kasa,zai zamto kaine kayi forcing dinshi yay singing harka kasheshi saboda karyato… Lawyer umar zaki yace objection ur honour, lawyer directly tana fada defendant dinne yay kisan, alhlin yace bashi yayiba. Alkali yace objection sustain, ya kalli hj benazir yace reframe ur question. Tace nagode ya mai girma mai shari’a amma banda wata tambayan 4 now. Saidai zanso kotu taban dama na gabatar da shaidu na. Alkali yace anbaki dama, khalis da yanzunan suka gama waya da hydar yace yanzu suka shigo Abj yafadan ma hj benazir. Hj benazir tace ur honour shaiduna basu riga sun isoba, ina rokon kotu data kara mana lokaci. Alkali yace za’aje break na minti ashirin inhar basu isoba zan yanke hukunci. Hydar nijar gudu yake kaman zai tashi sama, khalis da hydar Abj tsabagen kosawa fitowa wajen court din sukaji dan jiran su hydar. Mint 20 yacika Alkali ya shigo amma shaidu shiru. Hydar motansu na kunno kai yay parking ummi da zulaihat suka fito, khaleesat ta kankame hydar tana kuka yaya tsoro nakeji kuma gabana na faduwa. Yay mata kiss yace karkiji tsoro kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake kinji yace oya fito. Ahankali take tafiya saboda zafin datakeji,khalis yace yi sauri mana lil sis. amma takasa, hydar nijar gyara hannun riganshi yayi ya dauketa chak sai cikin kotu daidai lokacin alkali na shirin yanke hukunci, Abban chuchu sai murmushi yake. Hydar ya ajiye khaleesat agaban kotu ya sosa kai yanda yaga ana kallonshi da kayan sojoji a jikinshi yace ur honour kafanta ke ciwo yajuya dasauri yasami wuri ya zauna. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:40AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9⃣9⃣ Khaleesat kanta aduke saboda yanda hydar yabata kunya. Hj benazir tataso da murmushi a fuskanta tace khaleesat munaso kifadamana duka abunda kika sani, rau rau tayi da ido zatai kuka tana kallon Hydar, ya girgiza mata kai alamun kartayi shanye hawayen tayi tafara bayani tafadi komi. Umar zaki yazo duk yanda yaso yay confusing khaleesat yakasa haka akace taje ta zauna, ahankali take tafiya taje ta zauna kusa da hydar. Shima aka kirashi yaje yafadi abunda yasani yakoma kusada khaleesat dake kuka sosai yau takara tunawa da mum dinta jabo yadaura kanta akirjinshi yana lallashi. Hj benazir tace inaso na gabatarma da court shaidata ta karshe, mai suna AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take tafiya tasa doguwan riga pink tai kyau sosai, Abban chuchu gabanshi faduwa yake sai kallonta yake amma taki bari su hada ido. Hj benazir ta dauko wasu files biyu, da bindigogi 10, saikuma waya tamika aka bama Alkali. Tace wanan files document din dasukai singing dinne, iri dayane dukansu, saidai daya akwai jini a takardun daya kuma babu,pistols dinan kuma adakinshi cikin loka chuchu yarshi tagani, saikuma phone dinan recording din da chuchu tayine lokacin da babanta yay confessing shiya kashesu, yakumayi threatening dinta cewa inta fada zai kashe khaleesat din saisa takasa fada. Tace chuchu fadi abunda kika sani. Hawaye ya sauko daga idon chuchu tace kafin nafadi komi inaso kowa yasani dis is d hardest decision of my lyf, to testify against my father. i can’t stand and be watching him killing innocent people,i have to put a stop to him. dad nasan abunda nayi duniya zata zagen,za’ace wace irin ya ceni, but 1 thing zasu gane shine justice comes b4 anything. Kowanene mutum a wurinka inya sabama shari’a ahukuntashi,inhar ana haka za’a rage criminals a duniyanmu tayau. tafashe da kuka sosai tace dad am sorry, am sorry, am sorry forgive me. Hj benazir ta dafata tace is ok, tai shiru ta dago kanta ta kalli babanta ido cikin ido tace yess is my father,my dad is guilty, my dad murdered khaleesat parents, shiya kashe su, yakuma makantar da khaleesat. Not only dem mai aikin gidanmu ma haka. And su mai gadi are his accomplice tare suke everything. Jikake tsit. Lawyer umar zaki was speechless akace kowa yakasa magana, mamaki ake wace irin brave lady ce wanan. (Niko m shakur na daka tsalle nace swt pie dina kenan, chuchu d oneeeeeeeeeee.) taje ta zauna. Alkali yay playing recording kowa yaji sanan yaduba files yaga banbanci. Yabada pistols din aka tafi dashi lab dan testing.cikin 20 mins aka dawo aka duba finger print din yay matching nasu. Alkali yagama rubuce rubuce sanan yadago, yace ayau kotu ta yanke hukunci, shaidu dakomi sun nunamana baro baro cewa Abban chuchu shiyayi kisan. da yaranshi. Kotu ta yanke musu hukuncin daurin rai da rai. zama gidan yari na shekara 32 tareda horo mai tsanani. Alkali ya buga kowa yamike yafita, aka fiffto waje chuchu kuka Khaleesat kuka. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:44AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣0⃣ Suna fitowa waje khaleesat ta rungume khalis tana kuka, ya share mata hawaye yace komi yazo karshe lil sis,shima yadan fashe da kuka dad da Hj benazir sunta lallashinsu. Khalis yace mum wai yaushe chuchu tazo court dinan?? Hj benazir tace tare mukazo nabarta a mota nane,yarinya har office tazo takawomin shaidunan nima nai mamaki yarinyar tai namiji kokarin and finally she prove u wrong khalis, a bad person can give birth to good person. Jikin khalis yay sanyi, yace mum nai nadaman abunda namata, hydar Abj tace saika bata hakuri, Khalis yace hakan za’ayi duk suka cigaba da hira. Chuchu tafito daga kotun tana tafiya ahankali,khaleesat tafara zuwa inda take ta rungumeta sosai suka fashe da kuka, chuchu ta dagota ta share mata hawaye, chuchu zatai magana taga anfito da babanta ankwa a hanunshi suka juya suna kallonshi. Hydar nijar kasancewa yasan khaleesat na tsoron mutumin yataho wurin da sauri tare da cewa β€œmy jidda” tajuyo da kanta ta kalleshi yana tafiyane bai riga yakaraso inda takeba. Chuchu tana kallon babanta taga yasa hannunshi biyu dake kulle da ankwa acikin riganshi yaciro bindiga yasaita khaleesat chuchu tace khaleesat tareda tura khaleesat tusss kakeji bullet ta sauka ahannun chuchu, take tafadi akasa hanunta nazuba da jini. Khaleesat dake kasa tamike tsaye da sauri daidai lokacin Abban chuchu yakara sakin wani harbi nabiyu, wani tsalle hydar nijar yayi ya tura khaleesat tafada kan chuchu bullet din sai cikin hydar, hydar yafadi warwar akasa tareda daura hannayenshi kan gefen cikinshi inda ya harbeshi yana numfashi sama sama. Abban chuchu daya dawo kaman mahaukaci yakara pulling trigger yace ai wlh yau khaleesat saikin mutu, police din daya rikeshi yace Alh ban bindigata munyi dakai mutum daya kacal zaka kashe, Abban chuchu yajuyo ya harbeshi take yafadi ya mutu, yace duk wanda ya matso kusa dani saina kasheshi. Mutum daya kacal nakeson tamutu, ita tajamin komi. Abban chuchu zaiyi harbi na hudu yaji tusss police din daya rike maigadi ya harbi kafanshi faduwa bindigar tayi aka dauka. Tuni sojoji da polisawa sun cika haraban kotu. Khalis yay gudu kan chuchu yarike hanunta dake zuba da jini yace stay with me. Khaleesat takoma kusa da hydar ta daura kanshi kan cinyanta tana tabashi yaya hydar karka mutu, am begging u stay with me plz, tafashe da kuka sosai tana girgiza shi, ahankali ya bude ido, hannayenshi dake kan cikinshi inda aka harbeshi dake zubar da jini yadaga ya kama fukanta dashi murya chan kasa yace my jidda stop crying, yay tarii. Khaleesat tarike hanunshi gam,tace dont talk, u are bleeding. yanzunan ambulance zasuzo, girgiza mata kai yayi hawaye ya sauko ta gefen idonshi, yace my jidda, i….. Lu…v……y…h…u idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta kwala wani uban ihuuu take ta sume, ummi sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta rikota akasata cikin mota, zulaihat tayi baya zata fadi hydar Abj ya riketa gam a kirjinshi yana bubbuga bayanta…………ni m shakur na fashe da kuka ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:49AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣1⃣ Cikin one minute police da sojoji suka zagaye wajen akadau Abban chuchu aka maidashi cikin court. Police suka kori mutane harda su dad baya, inda hydar khaleesat da chuchu suke aka zagaye wajen da sojoji aka tsaya ana duba agogo ko minti daya ba’a karaba saiga ambulance biyu sunzo. Wata kyakkyawa doctor tafito, tana sanye ciki doguwan rigan atampha amma ta daura farin coat da dan karamin hijab dinta iya kirji shima fari, tana kokarin saka hand gloves, sojoji suka bata hanya ta shigo bayanta wasu mazane guda biyu suna dauke da akwatuna, ta tsugunna tana duba inda aka harbi hydar. Khalis ya matso wajen sojoji zasu korashi ya nuna musu ID dinshi suka barshi ya shige, zuwa yayi kusa da doctor din dake kan hydar ya nuna mata ID dinshi yace am Dr khalis, I’m an ANDROLOGIST, doctor ta gyara glass tace am DR HAFSAT BUNZA I’m an INTERNIST, nyc to meet u Dr khalis. Yace can i help with anything? ta girgiza kai tace no, yanzu hospital zamu dole ayimai surgery cos yasamu hole a stomach dinshi wanda hakan zaisa stomach acid dinshi zaiyi contaminating da peritoneum dinshi, In hakan tafaru guy din zaiyi iya samun PERITONITIS. So Dr khalis kaga dole ayimai surgery inba hakaba zai mutu in d next 12 hours. Khalis yace tnx 4 d information Dr hafsat, tadanyi murmushi tace alwys welcom. Take tasa aka saka hydar da khaleesat a ambulance daya chuchu kuma adayar ambulance din aka sata. Khalis yadawo wurin su yace hydar ka koma kotu za’a kara yankema Abban chuchu hukunci komi yake kasa just let me know, yace mum kutafi gida dasu ummi yashiga motarshi da sauri yabi ambulance, hydar Abj kuma yakoma cikin kotu. INTERNIST~doctor ne dat deals with internal medicine,kuma internist doctor ne dayake dealing da cututtukan da basu shafi surgery ba… PERITONITIS~ ciwo ne, or infection wanda zaisa intestines (hanjuna ) su kumbura, dawasu organs deke dat area hakan zaisa mutum yamutu bada dadewaba. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:53AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣2⃣ Direct TASKAR MARUBUTA SPECIALIST HOSPITAL aka wuce dasu, asibiti ne wanda shahararrun marubutanmu kuma likitoci suka bude. Theater aka wuce dasu, itakuma khaleesat aka kaita normal dakin marasa lpy, DR FIDDAUSI da DR UMMI AYSHA suke kanta suna dubata dansu gynecologist ne, ruwa suka samata ruwa da allurai. Likitoci uku suka dukufa kan hydar DR LUBIEEE, DR MEENA MUSA, da DR KAUSAR LUV dukasu surgeons ne, suna kokarin ciro bullet din acikin Hydar. Inda DR MIEMIE BEE, DR UMMU SAMHA, da DR BABEELO suma surgeons ne suke kan chuchu ana kokarin ciro bullet din hanunta. Khalis na zaune agaban theater din addu’a kawai yake Allah ya tadar da kafadan hydar da chuchu wayarshi yaji yay kara yaduba hydar Abj ne yadauka yace hydar ya?? Yace yanzunan aka rataye Abban chuchu, khalis yace wot a painful death, hydar yace ban tausayamai ba cos he ask 4 it, kana ina?? hydar nijar ya farfado?? Khalis yace ba’a riga an gama operation dinba, hydar Abj yace ganinan zuwa. Khalis na ajiye wayan kiran dad ya shigo ya dauka, dad cikin raunin murya yace inane asibitin da aka kaimin dana? Khalis yafadamai, Ko minti 20 ba’ayiba sai gasu duk sun iso asibitin. Dad yace ummi keda hj benazir kuje ku zauna dakin da aka kwantar da khaleesat, hj benazir ta daga ummi suka tafi dakin dai2 lokacin khaleesat na farfadowa da ihu ta tashi da sauri hj benazir ta kamota ta rungume. Khaleesat tace mum yaya hydar ya mutu ko?magana take kaman zata shide saboda tsabagen kuka, ummi kasa daurewa tayi tafita daga dakin, hj benazir ta girgiza mata kai, tace hydar bai mutuba amma ana mishi operation yanzu kiyi addu’a Allah sa ayi a sa’a. Ahankali khaleesat ta sauko daga kan gadon mum tace ina zaki?tace bayi zan shiga nai fitsari, mum tace ok, Khaleesat ahankali ta iya daga kafarta, duk mum na lura da ita, zata daga nabiyu tasaki dan kara kadan. Mum ta taso da sauri khaleesat meke damun kafanki?? Khaleesat ta shiru kanta akasa hawaye na zuba, mum tace answer me Khaleesat maiya sameki baki iya tafiya da kyau, kafanki ciwo take ne?? Khaleesat tafara kama yatsunta kanta akasa cikin kuka tace uhm ai, ai.. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:58AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣4⃣ Khalis yayi kanta dan ya kamata amma takara kankame hydar tana kuka sosai, khalis ya riketa ta turashi tana niku sakeni binshi zanyi, khalis ya riketa da karfi ya kama fuskanta yace khaleesat, khaleesat kallan, da kyar ta iya daga jan idonta ta kallai yace hydar bai mutuba yanzu ki natsu muji me Dr zatace kinji ko? ta girgiza kai yariketa. Dr tace mun cire bullet din, tun Wuraren 5 amma mun rasa dalalin dayasa yaki farkawa, Khalis yace ya shiga coma kenan??Dr tace i cant say, mudai jira nan da 24 hours inhar bai farfadoba sai musan ya shiga coma, Dr tawuce tafita. Kowa dakin hawaye yake amma yanda sukaga khaleesat ta durkushe akasa tana kuka yasa kowa ya shanye nashi kukan suka taru suna bata baki, wuraren 11 dad yace oya kutashi mutafi gida,Khaleesat tafashe da kuka ita batason zuwa, Khalis yace khaleesat kitafi nida hydar zamu kwana anan kinji, amma ta make kafada saida khalis yay kaman zai daketa sanan tabisu Tana kuka Zulaihat ta rungumeta suka shiga motan hydar. Suna kaiwa gida Khaleesat da zulaihat dakinsu suka tafi ta kwanta yayinda ummi aka bata part dinta daban. Hj benazir da kanta takawo musu abinci zulaihat taci kadan amma khaleesat takasaci. Hj benazir da kanta ta zauna tana bata abaki da kyar ta iyacin kadan tace ya isheta da kyar ranan bacci ya dauketa. Duk inda tajuya hydar take gani, sai lokacin take kara godema Allah databashi kanta kafin abunan yafaru dasu. Wasa wasa yau sati 4 kenan hydar ko motsawa baiyiba, inda akamai dinki harya warke amma hydar bai tashiba. Chuchu har an sallamota tadawo gida soyayya ta kullu tsakaninta da khalis mai karfi. ********** Kwanaki sunja wata biyu kenan amma hydar shiru, khaleesat ta rame,ta dawo shiru2,bata iyacin abinci ko kadan,sai kuka, safe,rana, dare koda yaushe kaga khaleesat zakaga hawaye a idonta. kowa yana iya bakin kokarinshi ganin tasake amma khaleesat takasa,ga wani yawan kasala dake damunta. Abu daya kebata mamaki duda raman datayi amma kirjinta sai cikowa suke kaman ana hurasu. Yau takama litinin tana zaune tasa wani atampha riga da sket fari,tasa hijab baki tana zaune a falo tana jiran khalis yafito yakaita asibiti wurin hydar idonta alumshe. Dad mum da ummi suma suna falon fira suke sama2 dan har sun saba yanzu khaleesat bata magana daga uhmm sai uhm. Khalis yafito yace lil sis muje, mikewa tayi tafiya daya, biyu uku taji wani mugun jiri tai baya zata fadi mum tariketa tafada jikinta dasauri khalis yajuyo. Hj benazir tace khalis gaskiya kadubata khaleesat batada lpy sosai, cos dis days na lura jiri na yawan damunta,ummi tace nima nalura da hakan ko abincima bataci shima. Kwantar da ita sukai akan kujera khalis yakoma dakinshi ya dauko kayan aiki bayan yagama dubata, yabude hanunta ya kalla, yabude kwayan idonta yaduba. Duk dahaka bai gasgata abunda yaganiba sirinj ya dauko yadebi jininta ya kalli su dad yace bari naje lab nai testing jininta nadawo yanzunan. Ko 30min ba’a yiba khalis yadawo har lokacin khaleesat na bacci, murmushi a fuskanshi dad yace khalis meke damunta??kowa shiyake kallon. Yace dad khaleesat nada…….. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:02AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣3⃣ Sai kuma tayi shiru. Mum alokacin nema tagane, shiga bayin tayi tahada mata ruwan zafi sosai abuta tafito tariketa takaita bayin tace kiyi tsarki dashi. Tana fitowa kam taji yarage mata zafin,zama tayi shiru gabanta sai faduwa yake kallon agogo taga 5 takasa daurewa saita fashe da kuka tace mum wai har yanzu ba’a gamaba? Mum ta share mata hawaye tace dad yace kar afito dakene, amma dan ajima mafita muga. Khaleesat takoma ta kwanta tana kuka sosai idonta yay jajir. Karfe 8 aka gama komi, Dr lubiee tafito tacema su dad kubiyoni, ummi da sauri taleka tafada ma mum fito da khaleesat akayi wanda ke zabga uban kuka ta taushe bakinta, khalis yazo yariketa ya share mata hawaye yace be strong lil sis, babu abunda zai sami hydar, namiji ne, soja ne, in sha Allah mijinki zai fito da ranshi kinji, ta girgiza mai kai. dakin da chuchu take aka fara kaisu chuchu idonta biyu ma amma da alamu taci wuya, bancin sun dubata dad yace Dr dayan patient dinfa?? Dr tace kubiyoni. Khaleesat kara kankame khalis tayi suka shiga wani daki mai kyau, gani sukayi hydar kwance, yay wani irin haske da kyau. Kowa yay shiru, Dad adan rude yace Dr maisa shi bai farfado ba?? Kowa yay zuru zuru yanason yaji me Dr lubiee zatace, Dr lubiee ta fuzar da iska take gaban khaleesat yakara fadi ta dafe kirji, Dr

Chapter 9 of 10