Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 10
ajikina, i will always be ur chair,i will always be ur bed, u pillow nd ur support jidda. Hada goshinsu yayi hawayen khaleesat ya diga akan kumatunshi, yace i missed u khaleesat, i missed u my jidda mesa kika gudu kika barni?? Kinkosan ya rayuwata tazama dabaki taredani?? Khaleesat ta girgiza kanta cikin hawaye tace am sorry yaya hydar, am soo sorry, i promise to never leave ur side again, i equally missed u my guardian angel. Hydar cikin kuka yace yace i luv yhu, i luv yhuuuuu my jidda,idan baki arayuwata kaman babu ruhi ne ajikin dan adam. khaleesat cikin kuka sosai tace nd i luv u more my guardian angel, i luv yhuu yaya hydar, kasoni lokacin da i was nothing, lokacin da i was helpless bazan iyama kaina komiba, u took good care of me, u showered me with luv, tafashe da kuka tarike fuskanshi da hannayenta tace i luv yhuu yaya hydar, i vow to keep u happy in good nd bad tyms harsai randa bana numfashi. kankameta yayi kaman nace zan kwaceta, Ahankali ya kwantar da ita kan kujeran ya matseta ajikinshi, murya kuka yace can i kiss u Khaleesat ? Cikin hawaye ta girgiza mai kai…………………. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7⃣4⃣ Cikin wani irin salo,ahankali yasaka bakinshi anata ya kankameta sosai akirjinshi, sun dade suna abu daya, sanan ya saketa yadaga kanshi yana kallon fuskarta yana murmushi. Ita kuma da sauri ta lumshe idanunta dan kunyan shi takeji, gashinta yashiga shafawa ahankali, yace i luv ur hair khaleesat. Daga hanunta yayi ya kalli lallin da’aka zana mata yace wot is dis?? Cikin karamar murya tace lalle, hanun yakai bakinshi ya sumbaci hanun yace it looks nyc, i luv it. Murmushi tayi dimple dinta suka lotsa yasa yatsanshi aciki yace i luv dis too, da sauri khaleesat ta kifa fuskanta tana dariya kasa kasa. Dariya yayi shima jitayi ya dauketa chak abun ya tsoratata, ta zabura zata sauko yace sarkin tsoro bacci zamuje muyi ai. Akan gado ya kwantar da ita, ya kashe wutan dakin shima yahau gadon. Ya kwanta nesa da ita, mirginowa khaleesat tayi ta daura kanta akan kirjinshi take Hydar ya saukar da ajiyan zuciya, dagata gabaki daya yayi ya daurata kan kirjinshi yana shafa mata baya, ya matseta gam,yace i luv u, tace i luv u more,. Dago kanta yayi ya sumbaci goshinta yace sleep tight my jidda, murya ahankali irintamai jin bacci tace u too my guardian angel. shafa gashin kanta yadingayi ahaka har bacci yay awon gaba da ita, yadade yana kallonta daga baya yaja bargo yarufesu shima yay bacci yana dauke dayar matarshi akirji. *************** Gidan biki hankalin yatashi annemi khaleesat anrasa, hankalin khalis yafi na kowa tashi, annemi amarya anrasa, an sanar da police har dajin saida akaje anga takalmin khaleesat, anga motan amma babu khaleesat, gakuma bullet dasuka gani akasa. Chuchu takira dad dinta aboye tace dad i hope bakada wani alaka da bacewar khaleesat?? Abban chuchu arude yace niiii?? Wlh baruwana, chuchu tace dad wlh inhar da hanunka a bacewarta i will report u to d police, saina tonama asiri i swear, ta katse wayan. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7⃣5⃣ Misalin karfe 4 na asuba khaleesat ta farka dawani irin ihuu afigice, tana kiran karku kasheshi plz, hydar dake kan dadduma yataso yariketa menene? fashewa da kuka tayi tace mafarki nayi mutanen sun kasheka, bata karasa magananba sukaji ana bubbuga musa kofa. Khaleesat ihu takarayi ta kankame hydar yaya sune karka fita plz, ta rirrike hydar. Hydar yace bari naduba taki sakinshi tashi yayi itama ta tashi lekawa yayi ta jikin kofa yaga mai gateman ne. yace jeki kulle jikinki mai gateman ne, ta girgiza mai kai hakanan yakoma uwar dakan ya yafa mata zanin gadon sanan suka bude kofa mai gadi ya gaidasu. Hydar yace baba menene?? Yace oga wasu mutane sunsa bakin kaya suka kwankwasa kofa nabude tambayana sukayi kowani namiji da mace sun shigo gidanan??da sauri hydar yace meka cemusu?? Yace oga ina kallonsu nasan yan fashine, saisa nace musu babu kowa agidanan, bama atareba, gadi kawai nake. Hydar yace nagode baba yajuya. hydar yamaida kofan ya rufe ya kalli khaleesat da har lokacin jikinta na bari yace kincika tsoro muje muyi salla. Bayan sunyi salla tare suka karanta Al Qur’an, khaleesat anan kasa ta bingire da bacci hydar ya mike tsaye ya dauketa ya kwantar kan gado shima ya kwanta. Cikin bacci taji kaman ana shafa mata ciki, bude ido tayi taga hydar ne shima idonshi a lumshe bacci yake, saibata damuba takoma baccin,ahankali taji hanunshi na tafiya zuwa sama sama, hanunshi taji yafara rawa kaman maison taba abu yana tsoro, bata ankaraba taji hanunshi ya sauka kan kirjinta, bacci yake amma saida ya sauke ajiyan zuciya mai karfi. jin hanun kawai ya daura kansu bataredaya musu komiba sai bata hanashiba, ta dauka duk cikin baccine. take takoma baccinta. Cikin bacci taji ana shafasu sosai,da sauri tabude idonta tatashi ta zauna jikinta narawa,hawaye nazuba. hydar mirginowa yayi ya daura kanshi acinyanta idanunshi a lumshe yace plzzz khaleesat let me, kingama nakulle idona, i promise not to look dem, komar da ita yayi ya kwantar, ya shiga wasa da ita sosai,yana aika mata da sakkonni, tuni khaleesat tafara manta duniyan datake, chan kuma dataga wasan yasoma mata yawa, tana neman shidewa saita fashe da kuka sosai, ahawale yadago kanshi yace indena?bakiso? Ta girgiza mai, hada bakinshi yayi da nata saida yaji yasamu natsuwa ahakan sanan ya kankameta, yarada mata akunne tnx ko wanan kadai makes me happy, muyi bacci baxan kara miki komiba kinji?? Ta girgiza mai kai. Kwantar da ita yayi a kirjinshi har bacci yakara daukanta. Karfe 10:30 nasafe ta tashi bathroom ta shiga tai wanka, singlet da boxer din tamaida tafito, kallonshi tayi taga yana bacci da dan murmushi a fuskanshi, murmushi itama tayi tawuce tatafi kitchen dan tama mijinta hadadden breakfast. Kitchen din tashiga ta gyarashi tass, taga indomie, kawai saitai musu indomie pizza, tadafa ruwan zafin tea dinsu. Tana gamawa tajuyo wazata gani? …. [3:07AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7⃣6⃣ Hydar tagani tsaye ya daura hannenshi kan kirjinshi yana mata murmushi, juyawa tayi da sauri saboda tuna abunda yamata dazu kunyan kallonshi shi take. Murya chan kasa yace my jidda give me a hug plzzz, bude mata hannu yayi, ahankali tajuyo takuramai ido, saiyakara langabar dakai yabude hannayenshi da gudu taje tafada kirjinshi kankameta yayi saiya dago kanta ya manna mata kiss a goshi yace i luv yhu, tace i luv yhu more. Karasawa yayi cikin kitchen din yadau abincin yafito. tare sukayi break abaki yadinga bata harsuka koshi sanan yakai komi kitchen. Yadawo falon ya zauna akasa ya daura kanta akan kafadarshi yana shafa gashinta, hanunshi daya yarike hanunta ya sumbata yace my jidda yaushe zan komar dake gida?? Yamutse fuska tayi, tadawo jikinshi da sauri, tai lamoo akirjinshi muryan chan kasa tace banason na koma, murmushi yayi ya shafa kanta yace but kinsan dole mukoma ko? Girgiza kanta tayi tace uhm,uhm i want to stay wd u, yahada goshinshi da nata yace my jidda we have to go back, we just have to, hawaye ya gangaro daga idonta tace inmun koma za’a raba aurenmu, amma inbasu ganniba bazasu rababa, if u insist mubari sai ran Sunday saimu koma. Yace butt su… Khaleesat ta daura yatsan ta akan lips dinshi ta girgiza kai tace no but yaya hydar, hawaye ya sauko daga idonta tace 5 good years bamu tare yaya hydar,i want us to enjoy dis moment, 4 once in our lives karmuyi tunanin kowa, karmuyi tunanin halin dasuke ciki,karmuyi tunanin abunda ke jiranmu nangaba, less stay together, am happy lyk dis, banason arabamu,banason narabu dakai, yaya hydar i luv yhuuu, zata kara magana yahada bakinshi da nata kowanensu na hawaye ahankali yafara zame singlet din jikinta… 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7⃣7⃣ Zame singlet din yayi ya ajiye a gefe, ya kura mata ido,yana karemata kallo. idanun khaleesat alumshe, danyau tai alkawarin bashi kanta, tahakanne zaka godemai abunda yamata arayuwa. Hannushi biyu yasa ya tallabota jikinshi, ahankali ya kwantar da ita akasan tiles din falon, yafara aika mata da sakkoni kala kala. khaleesat duk karfin halin datayi tace zata bashi kanta kasawa tayi jikinta yafara rawa, tafara kuka tana yaya hydar kadena, kwata2 hydar baya jinta dan yay nisa sosai. Kokarin saka abun yake amma kome yatuna yay maza yasaki khaleesat, ya tashi yazauna yana maida numfashi da kyar, idonshi sunyi jaa sosai,yadafe kanshi da hannu biyu. khaleesat ta tashi zaune itama ta daura kanta abayanshi tana hawaye tace yaya kayakuri, wlh tsoro nakeji…. Ahankali yadago kanshi ya maido da ita kijinshi yana shafa kanta, murya cahn ciki yace khaleesat bazan iya miki komiba, idan ma namiki wani abu na cuceki ne, da sauri khaleesat ta dago kanta ta kalleshi tace mesa kace haka?? Hawaye ya taru a idonshi yace saboda bana…. Saikuma yakasa fada mata, Khaleesat tace saboda baka me?? Yace khaleesat kiyakuri bazan iya fadamiki,kuma karki kara min wani tambayan, yakara rungumeta tsam a jikinshi yana shafa bayanta yana sauke ajiyan zuciya,yace iya abunda nasani shine i luv u my jidda, tace my luv u too my guardian angel, yadinga shafa bayanta har bacci yay awon gaba da ita. Kwantar da ita yayi kan kujera, yakoma daki ya duko zanin gado ya lullubeta dashi, gashinta yake shafawa, yakura mata ido, hanunta yakai bakinshi yamata kiss yace am sorry khaleesat, am soo sorry, kiyakuri naboyemiki babban sirrina, bazan iya fada miki bana haihuwaba, dan banaso ki gujeni, banason kice bazaki zauna daniba, am soo sorry….. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7⃣8⃣ Kwanan khaleesat 2 tare da hydar hunter dinta, tundaga ranan bai kara koda cire mata rigaba, zadai suci soyayyarsu amma baya wuce gona da ira, saboda bayason yakasa controlling kanshi. Yau takama sunday tun safe khaleesat ke kunci saboda zasu tafi, hydar ya aika mai gadi yasiyo hijab da dogon riga ya dawo cikin gida yaganta tana hawaye. Da sauri ya karasa yadauketa ajikinshi yace wayatabamin jidda ta?? Ta shagwabe harda yarfe hannu toba kaineba zaka maidani gidaba, yakama hanunta ya matse yace khaleesat dole mukoma gida, tace idan sun raba aurenmu fa?? Da sauri hydar ya kalleta yace babu abunda zai raba auren mu in sha Allah. Khaleesat tace but i can feel it, something is going to happen, hydar yace koma menene in sha Allah alheri ne agaremu, tai shiru ta daure fuska. Hydar ya rungumeta tsam haryaji ta sakko sanan ya dagota ido cikin ido yace khaleesat waya kashe parents dinki?? wakuma yakeson kasheki yanzu?? Tuni jikinta yafara rawa, tamike tsaye tana girgizamai kai, jikinta bari yakeyi sosai, tashi yayi yakamota ya maido da ita jikinshi yace calm down, dont be afraid, yadago kanta yace kallen khaleesat, ta daga kai,ta kalleshi yace kinaso arabamu??ta girgiza kai, yace kinaso namutu?? Ta girgiza kai dasauri, kin yarda dani? tace eh, yace to fadamin waya kashesu?? Ta rikemai riga gam tace yaya hydar innafadama wlh zai kasheni ne. Shima hydar yariketa gam yace inhar kika fadamin bazan bari yamiki komiba, kin manta ni sojaa ne, nazama sojaa ne danna dinga kareki, inso kifadamin waye yakashesu saboda hukuma ta kasheshi,hukuma tabima iyayenki hakkinsu. yay mata kiss a goshi yace tell me, who murdered ur parents?? Murya na rawa tace Abban chuchu ne.. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7⃣9⃣ Ta fashe da kuka sosai, hydar ya share mata hawaye, yace khaleesat dole kifadama dad gaskiya saboda police sukmashi, inba hakaba saiya kasheki,kuma ya kashe dad. dan ranan wanan mutumin daya biyomu ranan, naganshi yanabin dad, kinga dole kitonamai asiri. Khaleesat tace yaya hydar chuchu fa?? kawata ce, kuma inasonta sosai. Hydar yace khaleesat idan mutum yayi kisan kai dole ayimishi hukunci,kodako babankane, wanan shine gaskiya, chuchu tanada hankali zata fahimceki. Buga kofa akayi ya fita ya karbo dogowan rigan da hijab,shi ya samata kayan. Yace yanzu muna zuwa gida kifadi gaskiya saboda akamashi d earlier d better. Yarike hanunta oya mutafi. Mota suka shiga amma babu maiwa wani magana, khaleesat na kallon waje dan batason komawa, hydar tunani yake ya dad dasu khalis da hydar abokinshi zasu dauki wanan bakon al’amarin?? Horn yayi maigadi yabudemai ya shiga gidan ya paka mota, yajuya ya kalli khaleesat yace fito mutafi, langwabar dakai tayi hawaye nazuba, hannunta yarike yace in sha Allah baza’a raba aurenmuba. Kome zai faru ayau khaleesat kisani cewa i luv yhuu sosai, yajawota yahada bakinshi da nata. Daidai lokacin hydar Abj da police suka karaso wajen,da alamu kan case din khaleesat suke magana,yayinda dad da hj benazir suke bayansu. Hydar ya kwalalo ido muryanshi narawa cikin tsawa yace hydar, da sauri hydar nijar ya saki bakin khaleesat yajuyo bude mota yayi yafito khaleesat itama tafito, da fushi da kuma zuciya hydar Abj yakarasa inda suke baiyi wata wataba ya kodama hydar nijar mari tass , khaleesat ta fasa ihu, daidai lokacin dad yakaraso wajen da sauri, dad yace lpy ka hydar?? hydar nijar yarike kuncinshi idonshi jajir yana kallon hydar Abj, Hydar Abj yace butulu,dan iska, maciyi amana, dama kai kasacemin matana??kaja ba’a daura mana aure jiyaba, hannu ya dunkule zai nushi hydar nijar khaleesat ta shiga tsakiya nushi ya sauka a cikinta………. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8⃣0⃣ Khaleesat ta sulale zata fadi kasa hydar nijar yatarota da sauri yana my jidda,ahankali take numfashi hawaye na zuba daga idonta. hydar Abj arude yace my luv am sorry bansan kebane, yakai hannu zai karbeta daga hanun hydar nijar, hydar yakara kankameta ajiki, su dad sunma kasa magana abun mamaki suke gani, hydar Abj ya dakamai tsawa wai meke damunka ka sakinmun mata, hydar nijar yakara kankameta yana stay with me khaleesat. Hydar Abj yajuyo ya kalli police yace kuzo kutafi dashi shiya saceta, sukazo dad ya daga musu hannu yace karku tafi dashi nasan hydar bazai sacetaba, akwai dai bayanin dazai mana dan yasamu aduhu zaku iya tafiya, harsun shiga motansu hydar yace dad kar police sutafi akwai abunda khaleesat zata fada muku, zata fada muku wanda yakashe mata iyaye, da sauri khalis wanda tunda aka fara draman baice kalaba yace wott?? Hydar yace eh, shine yakusa kasheta na taimaketa, dad yace police kudawo khalis ya karbi khaleesat dukansu suka dunguma aka koma falo. Su chuchu da teema jin hayaniya sukafito falo dad yace kuma ku zauna. Hydar nijar yazauna kusa da khaleesat khalis yabata taimakon gaggawa cikin 10min tadawo normal, hydar yace my jidda kifadi musu komi dont be afraid. Hydar Abj zaiyi magana dad yace yimana shiru. Khaleesat cikin sanyin murya tace dad mum yaya, kafin nafara cemuku komi inso kusan hydar shine mijinane wanda kukaje nema a nijar, amma zankuji labarin komi anjima. hydar Abj idonshi yay jajair kirjinshi kaman yafashe, harwani huci yake. Khaleesat takalli chuchu tace chuchu wot am about to say will hurt u nasani, amma kiyakuri i just have to, dole nafada. ta share hawayen idonta, chuchu gabanta yafadi dummmm. Khaleesat tace dad wanda yakashe dad da mum dina ABBAN CHUCHU ne, yafesamin shaltos a ido, yacema mai gadinmu sukaini nijar, ranan Thursday rananne nagane hydar ne mijina, amma yacemin yahakura yabarma yaya hydar shine yawuce yafita nikuma nabishi. su mai gadi suka kamani amma nagudu yaya hydar ya cecen, nasan Abban chuchu shiya turosu su kasheni. Kowa zufa yake adakin chuchu tafashe da kuka sosai, khalis zuciyarshi tai baki. dad idanunshi yay jaa gaskiya biri yay kama da mutum, dama ranan kenan shiya turo mai gadi yakasheshi ya karbi kudin da gwamnati tabashi na bude gidan marayu. Cikin zafin rai yace chuchu ki gafarcemu, yajuyo ya kalli police yace officer kunji bayanin yarinya, kuma yau kunsan wanda yakashe kanina da matarshi lokacin yayi dazakubi musu hakkinsu, officer yace yanzu kuwa yafadama sauran yaran atafi a kamo Abban chuchu. Chuchu tafashe da kuka sosai tace dan Allah karku kama dad dina kuyafemai, yamin alkawari bazai karaba…kowa yajuyo yana kallonta…. [3:10AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8⃣1⃣ Officer ya juyo yama chuchu wani irin kallo yace are u an accomplice to d crime?? Da sauri chuchu ta girgiza kai, officer ya juya yabar dakin. Chuchu takara fashewa da kuka sosai tazo gaban khaleesat tarike kafanta tace khaleesat dan Allah kiyakuri kiyafema Abba na, yamin alkawari bazai karaba. khaleesat itama ta durkusa tarike chuchu tace chuchu kiyakuri Abban ki shiya turo su maigadi su kashe, inda yaya hydar bai taimaken ba dana mutu, chuchu ta share hawayen idonta zuciyanta yay baki dama dad karya yake mata,. amma saita kara fashewa da kuka tace khaleesat kisa asakeshi plz, i promise u bazai karaba, zanta mishi wa’azi harya chanza …. Bata karasa magananba taji an hankadata tadago kanta taga khalis ne. Khalis ya kalli su dad yakalli khaleesat yace yanzu wananne kuka cewa na aura? d daughter of my parents murderer, daughter of a monster, daughter of a murderer. Allah nagodema da ba’a daura auren jiyaba, na tsaneki chuchu na tsaneki, khaleesat ta mike zataje wajenshi ya daga mata hannu yace dont lil sis, bari nai magana. Yasake kallon chuchu dake kuka sosai, yace imagine kina sane, kinkuma sani babanki yakashe iyayena, but saikikai shiru, kika rufawa babanki asiri,naso ace police suntafi dake cos u are his accomplice, chuchu tace ya khalis ya daga mata hannu yace abu daya nakeson naji, kinsan babanki ya kashe iyayena ko baki saniba?? Cikin kuka tace nasani. Hawaye ya gangaro daga idonshi ya share yace dama ance a monster always give birth to a monster, good people always give birth to good, yace chuchu baddd person always give birth to bad. Just lyk u, i hate u, i hate u father. Kun kashemin iyaye kuma kinaso na aureki, never!! yafashe da kuka hydar Abj yarikeshi. Chuchu ta share idonta, tace yaya khalis kai kuskure,u are totally wrong, mutum battace kan iya haihuwan nagari, danfashi zai iya haifan mahaddacin al’quran, boka na iya haifan malami mai da’awa. Yaya khalis i will prove to u, a bad person can give birth to good person, zan nunama cewa mugun mutum na iya haifan nakirki, tajuya tabar gidan da gudu, khaleesat tabita hydar ya rikota tafada jikinshi tana kuka itama. Hydar Abj kishi ya cikashi, sakin khalis yayi yaje azuciye ya fincike khaleesat daga jikin hydar nijar, ya shake hydar nijar sosai yace yau zan kasheka….. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8⃣2⃣ Khaleesat tafashe da kuka tarike rigan hydar Abj, Hydar nijar baiko kokarin cire hanun hydar Abj daga wuyanshiba, dan bazai taba yima hydar Abj rashin mutunciba kodan su dad dakuma darajan khaleesat. Khalis yazo yacire hanun Hydar Abj daga wuyan hydar nijar amma abun ya faskara. Dad yataso a xuciye ya kifama hydar Abj mari tass tass har guda biyu bashiri hydar Abj yasakeshi, hj benazir takaramai wasu marikan guda biyu ya dafe kuncinshi yana kallon iyayen nashi dad ya dakamai tsawa zauna ya zauna da sauri. Hydar nijar yana mayar da numfashi, idonshi yay ja, khaleesat na gefenshi tana kuka, khalis yace hydar sannu are u ok? Hydar nijar yace am good. ya juya wuyanshi tuni yadawo daidai, abunku da soja. Saida aka natsu, dad yafara magana, hydar Abj kaban kunya, kishi haukane, kisan kai kakeson yi agidana ko me?? Dama haka kake??haba hydar control ur temper. Dad yace hydar dama kaine hydar hunter?? Yace eh dad, dad yace to Alhamdulillah komi yazo da sauki, ka sanar da mamanka kaga khaleesat kuwa?? Yace a’a dad, amma dama yau tunsafe nasa wani sojaa yakawomin su nan abuja, saboda bansan ko innafada muku nine mijin khaleesat ku yardaba,saisa nace akawo ummi da zulaihat nasan suna ganin khaleesat zasu ganeta, yanzuma sun shigo abuja nasani nan bada dadewa ba zasu shigo gidanan danna turama sojaan address. Dad yace to Alhamdulillah. Hydar Abj kanshi na cikin cinyanshi duniyar tamai zafi kaman yayi ihu, yanzu shikenan wani bare ya aure kanwarshi, wanda yakeso tun tana karama?. Suna zaune kowa yay shiru a falon khaleesat na kusa da teema. sukaji sallaman gateman, dad yace shigo, yace Alh nida bakine, dad da kowa na falon suka mike dad yace ku shigo mana. Bude kofa akayi aka shigo ganin wata kakkyawan budurwa mai kama da hydar nijar tana sanye cikin bakin doguwan riga tayi rolling kanta da jan gyale, yasa hydar Abj gabanshi yafadi dummmmm. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8⃣3⃣ Ummi ta tsaya turus batare datama gaisa da kowaba, hannu zulaihat takamo tace zulaihat kalli chan tana nuna khaleesat da hannu. Zulaihat takalli wajen wazata gani khaleesat kwalalo fararen idonta tayi waje tace kawata!!, khaleesat ta share hawayen idontace tace kawata Zulaihat ko, zulaihat da sauri ta kankame khaleesat tana kukan farin ciki,Khaleesat tasaki zulaihat taje gaban ummi ta tsugunna tace ummina ina wuni, ummi dagota tayi ta rungume tana murmushi tace khaleesat ina kika shiga?? Mun nemeki, yaushe idanunki suka warke??khaleesat takara rungume ummi tana kuka batareda amsawaba. Hj benazir tazo ta janye khaleesat tace kukan ya isa haka jidda jeki zauna,tace ummi mu ba’a ganmuba yartaki kadai kika gani, ummi tai dariya suka gaisa sosai kowa na falon suka gaisa daganan aka shiga maida zance zulaihat na kusa da khaleesat, teema an likema zulaihat anga yar fara lol. Hydar Abj yakasa dauke idonshi daga kan zulaihat, khalis na lura dashi batun yauba, tun ranan dasuka fara waya da zulaihat. murmushi yayi aranshi yace hydar bakasan abunda kake soba, har yanzu bakasan different btw luv d lyk ba. Hydar nijar dai idanunshi nakan khaleesat ko motsi kadan tayi ya kalleta. anata fira hydar Abj yamike haryakai bakin kofa zai fita saikuma yadawo ya tsaya agaban khaleesat. Yace abu daya zan fada miki, dagake sai khalis iyayenku suka haifa, baki burin ki auri lafiyayyen namiji, wanda zaki iya haihuwa ki haifi yara suci sunan marigayan iyayenki?? Khaleesat dai takafeshi da ido, yace to inaso kisani cewa wancan dakika kira mijinki HYDAR baya haihuwa, namiji neshi amma fanko, bazai amfaneki da komiba, anayi aurene dan ahayayyafa, tunda yafara maganan gaban khaleesat ke faduwa,idonta kyam akan na hydar nijar dake girgiza mata kai, yace khaleesat bakiso ki auri miji lafiyayye kaman ni wanda zan baki yara? Dad yadakamai tsawa hydar!!! Zaki iya auren namijin dayaba haihuwa? think khaleesat, bakison ki auri wanda zaki hayayyafa dashi yaranki suci sunan iyayenki?bakison kiyi auren da annabi zaiyi alfahari damu ran tashin alkiyama? Khaleesat answer mee zaki iya auran namijin dabaya haihuwa?? Khaleesat girgiza kai tafarayi tana hawaye sosai murya asarke tace nooo bazan iyaba….. 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8⃣4⃣ HYDAR nijar afirgice yakama kirjinshi hawaye yacika idonshi, yayinda ummi da zulaihat suke cikin duhu, Hydar Abj yace khaleesat gwara ki auren gani dan uwanki,kuma ki haifi yara……bai karasa magananba yaji wani tagwayen marirrika afuskanshi, dad yarufe hydar da duka kaman karamin yaro khalis yarike hannun dad da sauri yana calm down dad,kayakuri hydar baya hayyacinshi now saisa yake wayanan maganganun. Dad yace kai dan ubanka butulu, bagarin taimakon ubanka ni bane yasamu wanan matsalan??hydar kana abu kaman kai badana bane,Alhamdulillah nai farin ciki da Allah yasa ban daurama aure da khaleesat ba ashe danai nadama dan yanzu nagane kaiba mutum nagari bane. Hydar kai butulu ne, baka da kirki, bakada kara hydar, karka manta garin ceto babanka yaronan yasamu matsala, barikaji hydar wlh koda khaleesat Bata yarda da aurenshiba sainadau yata teema nabashi dan hydar nijar mutum ne bana yarwaba,yaro mai mutunci da sanin yakamata. kuma katashi katafi kama kanka, kasani cewa inhar aurenan yabaci na hydar nijar da khaleesat wlh wlh baxan taba yafemaba wawa kawai, ragon namiji. Hydar Abj jin furucin babanshi yasa jikinshi yay sanyi saikuma yay nadaman abunda yafada. Ummi macen arziki mace mai dattako, tace Alh kayakuri, ba’ama da irin wayanan bakin, yanzu na shigo gidanan amma nagane abu daya kedamunshi kishi ne which is normal yay acting haka. kuma dama idan karasa abunda kakaeso dole bazakaji dadiba amma kuyafemai ku janye furucin. Zulaihat tace kuma in sha Allah yayana zai warke saidai kamutu da bakin ciki, hydar nijar ya daka mata tsawa bakida kunya ko zulaihat? tace yakuri yaya. Khaleesat kuka take sosai. Hydar nijar yamike tsaye ya share hawayen fuskanshi yace ummi kutashi mutafi, ya kalli khaleesat yace khaleesat naji dadi yanda kika fadi ra’ayinki,bazanso ace ni mai sonki na tauyemiki hakki ba, dan haka zan sawwake miki, kije ki auri mai haihuwa, wlh ko kadan banji haushinkiba kuma ban tsanekiba, har gobe zan kasance mai sonki. Yace khaleesat ta dago jajayen idonta ta kalleshi shi, yace naaaa saaa…..da sauri khaleesat ta rufemai baki da hanunta tana girgiza mai kai… 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8⃣5⃣ Murya narawa tace no, karka saken plz yaya hydar ina sonka, kasan maiya batamin rai dazu dahar nace a’a? ya girgiza kai. Tace saboda babban secret ne kaboyemin why?mesa zakai hakan? dont u trust me? Cikin kuka tace yace banason narasaki, banason kiji matsalan kice bazaki zauna daniba, khaleesat am afraid banason narasaki. Khaleesat ta kaimai duka akirji bamai zafiba tace karka kara tunanin haka, bazanta rabuwa dakai arayuwanaba no matter wot, bazan tababa yaya hydar, hydar baisan lokacin daya rungumeta ba, kunya kaman khaleesat ta nutse akasa agabansu dad ga ummi. da sauri ta kwace jikinta hydar yadan sosa kai yakoma ya zauna. Hydar Abj yafita daga dakin dasauri cikin dabara Zulaihat itama tafita daga dakin, khalis a zuciyanshi yace inama nida chuchu nane muka rungume haka, da sauri ya kawar da tunanin chuchu aranshi daya tuna abunda tayi. Da sauri tabishi yana shirin shiga part dinsu tace hy u,ta rike kwankwaso, Hydar gabanshi yace dumm yajuyo ya daure fuska lpy? Zulaihat ta kadamai idanunta wanda hakan yasa numfashin hydar yakusa daukewa, tace nazo na gargadeka ne, karka sake yima yayana rashin kunya, inba hakaba wlh saina zaneka. Hydar Abj duk fushin dayake ciki bai hanashi yin dariyaba sosai harda rike ciki, ya kalleta sama da kasa yakara fashewa da dariya, zulaihat ta kulu jitake kaman ta rufeshi da duka, ya dago kanshi yace look who’s talking, 4 god sake wanan skinny lady dince zata daken, keda ko khaleesat tama fiki kiba yafashe da dariya yace zoki daken din nagani. Zulaihat ita adole yabata mata rai ta dunkule hannu zata dakeshi fizgota yayi tafada kirjinshi ya kankameta ajikinshi yana karema fuskarta kallo, kakkyawa ce sosai kamanta daya da hydar, saidai ita batada kiba, ko khaleesat tafita cika, kuma zata girmi khaleesat da shekara daya ko biyu. Zulaihat tayi tayi ta kwace kanta takasa, saida hydar yaji tsigan jikinshi yafara tashi yasa ya saketa da sauri ya daga mata gira yace plzzz gobema ki kara zuwa dukana am sure zansha kuka, d famous zulaihat nijar, ta zane Dr Hydar, ya kashe mata ido. Da gudu tabar wurin tace mugu kawai,kuma Allah ya isa daka rungumeni… [3:14AM, 3/5/2017] ‪+234 803 052 4904‬: 💞💞💞💞💞💞💞 💞💞💞💞💞 💞💞💞 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 🙎🏼🙎🏼🙎🏼 ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8⃣6⃣ Bayan sallan magrib, dad hj benazir da khalis adakin mum. Dad yace khalis dukda nine babanku amma zanso naji ra’ayinka akan khaleesat, tabi mijinta gida yauko ya kakeso? Khalis yace dad kaine babanmu, duk abunda kace shizamubi,basai ka shawarceniba, dad yace Allah maka albarka,dad yace hj benazir ke mekikace?? Tace Alh ni nawa inaso tabi mijinta yau, shekara 5 bawasaba, karmu kara rikemai mata, karmu shiga hakkinsu, na lura hydar nijar na mugun son matarshi, idan yaso gobe akaimata kayan dakinta chan kadunan. Alh yace dama abunda nakeso nima kenan. Khalis yace dad hydar Abj fa??hj benazir tace bansan kokun luraba, wlh tundaga ranan da hydar Abj yay waya da zulaihat yafara sonta, ban gasgata hakan ba saida naga yanda yake kallonta yau, matsalan shi daya baisan meyakeso ba?? Kodan bai taba soyayya bane halan, amma tym nasan zai gane wa yakeso cikin khaleesat ko zulaihat. Alh yace muje musanar dasu. Duk suna falo zulaihat tasaki jiki sunatashan fira. Suka zauna dad yace Hydar yaushe zaku wuce??shafa kanshi yayi yadan kalli khaleesat wanda hankalinta nakan firan dasuke, yace uhmm dama yanzu zamu shiga hanya, dad yace to Alhamdulillah dama zan fadama ne zaka tafi da matarka, gobe za’a turo kayanta kadunan, hydar ko kunya, yadinga zubama dad godiya, khaleesat taboye kanta acinya zulaihat da teema sai muntsilinta suke. Daki hj benazir takira khaleesat, tasata tai wanka tabata wasu magunguna da turare tashafa,takuma sha, sanan tasa mata wani ubansun less pink tai masifan kyau sanan aka rufe mata fuska aka fito da ita. Wani kuka taji yazo mata ta kankame mum tana kuka, da kyar khalis yafito da ita daga dakin shima ya rungumeta yace lil sis kima mijinki biyayya, duk randa za’a shiga court zakuzo dan kibada shaida, hydar ma haka kinji? ta girgiza kai tana kuka, tace yaya banason natafi, yace u have to, auren kenan zanzo badubaki kinji, tace yaya tokaba hydar Abj hakuri yace i will, zulaihat teema da ummi suka shiga motan sojaan daya kawosu, ita kuma khaleesat khalis yasata amotan mijinta. Hydar nijar yafito suka rungume juna da khalis, Khalis yace ga amanan kanwata nan,kuma kacigaba dashan magungunan dana baka za’a dace in sha Allah. hydar nijar yace nagode sosai Allah bar zumunci. yace ina hydar Abj?? Hydar yatafi dakin yay mai sallama duda bai amsaba, amma saida yakara bashi hakuri, sanan yafito ya shiga mota suna dagamai hannu motansu yafita daga get sukadau hanyar kadunaaa… Khaleesat sai kuka

Chapter 7 of 10