safan
kafanta wanda haka yasa tasaki yar
kara tareda kankameshi. hakan yasa
hydar yaji wani yarrr ajikinshi,
mikewa
tayi, shima ya mike ya kafeta da
ido,
yanaji kaman ya cire nikab din yaga
fuskan wanan yarinyar dayaji kaman
sonta ya shigeshi at once, khaleesat
kuma takafeshi da ido jitake kaman
ta
sanshi, kaman ta taba rayuwa dashi.
Idontane yakai kan hydar Abj dake
bayan hydar nijar ya balla mata
harara,
kallon hydar nijar tayi murya ciki
ciki
tace tnx sanan ta wuce ta shiga
mota
chuchu sunata mata dariya mai
tsoron
lizard takama ta kankame bakon
yaya
hydar, sai dariya suke mata.
Hydar Abj yace sorry friend itace
khaleesat din wanda zan aura yanzu
bikin ma saura 3 weeks, wlh tacika
tsoro,tun tana yarinya haka take
tsoron
lizard da rat, Hydar jiyayi yanason
ganin wanan khaleesat din, maisa
yake
jinta kaman khaleesat dinshi??
Anya kuwa??khaleesat dinshi tace
mishi
hydar wanta ne, amma ai bazata iya
auran wantaba, no way wanan wata
khaleesat ce.
Hydar Abj yace mu shiga ciki nasan
dad
na tsumayanka.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£0β£
Fitan su khaleesat keda wuya, mai
gadi
yaga fitar motarsu, ya hangosu su
uku,
amma duk sunsa nikab, wayanshi ya
dauka ya kira Abban chuchu ringing
daya ya dauka tareda cewa kun
kashetan?
Mai gadi yace oga wlh ba khaleesat
kadai
bane, su uku ne, kuma duk sunsa
nikabi,
ba musan takamaimen wacece
khaleesat
cikinsuba.
Abban chuchu arude yace
barsu,barsu,
wlh yata natare dasu, walima
zusuje, ai
dama cemuku nayi duk randa tafito
ita
kadai, kuyita gadinta duk randa
tafito
ita kadai ranan ne zaku kasheta.
Hydar Abj yakai hydar dining dancin
abinci, bude abincin yayi hakanan
saiya
samu kanshi dacintuwon shinkafan
da
miyan vegetable din.
Bayan sun gama hydar yakaishi
palon
dad lokacin suna tare da hj Benazir
khalis ma yana dakin. Dad yana
ganin
hydar ya rungumeshi, yana murna
my
son barka da zuwa. hydar murmushi
yake yana dukar dakai dan kunyan
dad
yake sosai , yace dad ina wuni, ya
ce
mum ina wuni duk suka gaidashi
suna
murmushi.
Abba ya kalleshi yace hydar ya
jikinka?
A natse yace dad da sauki, inashan
magani, dad yace hydar kayafemin
sanadina aka jama wanan lallurar.
Hydar yace noo dad wlh bakaibane,
Allah ya kaddara abunda zai samen
kenan, kuma nai imani dashi, in
Allah
yaso na warke zan warke, idan Allah
yace baxan warkeba bazan warkeba,
kowani hali nasamu kaina zan
godema
Allah. Dad burina daya ne duk randa
zanga matata Allah yasa ta yarda ta
zauna dani da matsalar nan, khalis
ya
kama hanunshi yace in sha Allah
zaka
warke abokinmu, all of us here
munma
alkawari zamu tayaka neman
lafiyanka,
jiya kan case dinka na dinga
bincike,
nagano wani magani tsawo 5month
zaka
shashi da yardan Allah zaka warke,
hydar yace nagode Dr khalis.
Dad yace ehhee talking about wife
hydar
har yanzu bakaga matarkaba??
Mekakeyi na nemanta??
[2:56AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£1β£
Hydar ya saukar da ajiyan zuciya,
yace
dad kullum ina neman matana,
kullum
sainai sallan dare kan Allah ya
bayyanamin ita, nakosa naga
matana,
ummi na kullum maganan khaleesat
take, yawan tunanin tane yaja
tasamu
hawan jini. Kanwata zulaihat kullum
cemin take yaya hydar yaushe zaka
dawomin da kawata, idonshi ya ciko
da
hawaye, yace bansan inda zan
gantaba,
bansan inda ta shigaba, Allah yasa
ko
ina take tana cikin jin dadi da
annashuwa.
Dad yace hydar why not ka kara
aureto?? Dan baikamata matashi
kaman
kai bakada mataba, karka fada cikin
hadari. hj benazir tace hakane.
Hydar ya
girgiza kanshi yace dad tun ina yaro
banda raβayin mata biyu, dan bazan
iya
adalciba, ban iya boye son
danakema
abuba, kuma ban iya boye tsanan
danake ma abuba, khaleesat daban
ce
araina, ina mata wani irin son
dabazan
iya boyewaba,zanta jiran khaleesat
harsai randa ta mutu, nakuma
tabbatar
da haka sanan xanyi aure.
Dad yace hydar ka burgeni, haka
akeson
namiji mai alkawari, kuma in sha
Allah
zakaga matarka mai sunan yata
khaleesat, naima wanan alkawarin,
dad
yace wot about ur father?? Hydar
yace
tun ina yaro dad dina yarasu, kowa
afalon yace Allah jikanshi.
Hydar Abj yace yauwa dad kaga
hydar
wai sai ana gobe daurin aurena
zaizo,
kumafa akawai abubuwan dazamuyi
tare, dad yace hydar⦠Kafin
yakarasa
maganan hydar yace shikenan dad
ana
saura sati daya zanzo to, khalis yay
dariya yace mundai jiku.
Dad yace khalis kai yaushe zakayi
auren?? Sosa keya yayi yace dad
banda
wacce nakeso, hydar Abj yay karaf
yace
amma ai kasan chuchu na sonka,
dukda
bata fadamaba, khalis ya hararai
yace
toni nacema ina sontane.
Hj benazir tace khalis chuchu is a
nyc
girl,ina maka shaβawan aurenta, kayi
kokari ku fahimci juna saboda
muhada
bikin ku uku kaji, yace tom shikenan
mum. Haka suka dinga hira sai
bayan
sallan laβasar hydar yatafi inda
yabama
hydar Abj tabbacin ana saura sati
daya
biki zaizo.
Khaleesat basu dawo gidaba sai
bayan
magrib. Bayan sallan isha tadau
hijab
dinta tasa hanyar dakin yayanta
khalis
tayi dan akwai wata mahimmiyar
maganan datakeso suyiβ¦.
Ahankali take knocking, yace
waye??
Tace yaya is me, tabude kofa ta
shiga,
yana zaune yana danna laptop. ajiye
laptop din yayi agefe yana mata
murmushi bude mata hannushi yayi
yace come here lil sis, da gudu taje
tafada jikinshi, tana dariya.
Saida suka gama wasan wa da
kanwa
sanan yace mekikeso dakikazo
dakina
yau?? A natse tace yaya khalis inaso
muyi wata magana ne, kuma sirrine
yaya plzzz. yace ok even though am
not
good at keeping secret,but i will try
my
best to keep my lik sis own. yafadi
hakan
yana magana kaman yanda
khaleesat
keyi tareda jan kunenshi, khaleesat
ta
langabar dakai ta tabe baki yaya to
mekake kwaikwayen maganana??
Yace
ok keeee khaleesat it will be our
little
secret yay maganan ne da babban
murya, khaleesat ta fashe da dariya
sosai. Khalis ya tsaya yana kallonta
jawota yayi jikinshi yace am glad u
are
laughing today sis, i promise to be
ur
dad, nd mum. i luv u lil sis,nd i
missed
our parents, hawaye ya sauka daga
idonshi khaleesat ta rungumeshi
tace i
luv u too yaya, ka kadai karagemin.
Share hawayen idonshi yayi ya
share
nata yace is ok, yace back to
business
maganan me zamuyi??? β¦β¦β¦.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£2β£
Gyra zama tayi ajikinshi murya
ahankali
tace yaya i want u to marry chuchu.
Da
sauri yace wott? Khaleesat takara
shagwabe fuska tace yaya do it 4
me,plzzzz.
Yace khaleesat i dont βve any
feelings 4
her, khaleesat tace but she do. Sai
yay
shiru yana kallonta.
Tace yaya lokacin da ka auri chuchu
alokacin hankalina zai kwanta,
nasan
zata kula dakai saboda tana sonka.
Yaya chuchu yarinyace mai tsananin
kunya dan komu bata fadamana
tana
sonkaba, nagane ne ta yanayinta.
khaleesat ta kankame hannu khalis
tace
yaya kana aurenta inkazauna da ita
4
some days zakaji kafara sonta, cos
chuchu halayrnta, da dabiβunta abin
sone da kowa, kaji yaya plz,yay
shiru
khaleesat ta fashe da kuka tana
buga
kafa ta mike zata tafi.
Jitayi ya janyo hanunta yana
murmushi,
yace ok nayarda, but just 4 u,
saboda
nasaki murna na yarda, nd i
promise i
will teach myself hw to luv her,
khaleesat
ta rungumeshi tana murna sai kuma
ta
mike taja hanunshi yaya tashi muje
mufadama su dad ka yarda.
Har dakin su dad sukaje, dad yafi
kowa
murna da khalis yafadamai. dauko
wayanshi yayi yakira Abban chuchu.
Abban chuchu yace Alh chuchu ai
yarkace, basainazoba, ni yanzu
gobe zan
tafi Malaysia. So nabarma komi kuyi
bikin akaita dakinta Alh ya dainga
godiya..
Khaleesat komawa dakin su tayi da
gudu,
tafada kan chuchu tace yar Air
yanzunan akasa ranan aurenki da
khalis
nan da 3 weeks, chuchu wani murna
taji
kaman a mafarki saikuma tadau filo
tarufe fuskanta saboda yanda taga
khaleesat da teema ke kallonta.
Dukamsu
suka fashe da dariya.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£3β£
shirye shirye
ake ba kama hanun yaro, hj benazir
ta
dauko shahararun masu gyaran jikin
amare AYSHA DANSABO, da AISHA
GAMBO. Duk abuja ansansu sun iya
gyaran jiki, saidai Allah ya zuba
musu
iya chaji kodan sunga magungunan
na
aiki ne oho.
Haka suka tasa yan matan nan uku
agaba yau sha wanan gobe jika
wanchan, duk sunyi bulbul yayinda
sun
kara cikowa barinma khaleesat dan
duk
tafisu diri.
Khaleesat tana cikin damuwa sosai,
dan
kullum saitai kuka aboye, barinma
yanzu dataga kiri kiri raba aurenta
da
hydar hunter zaβayi dan saura sati
daya,
gashi gabanta na yawan faduwa fiye
da
da.
**************************
Kana shigowa falo saidai kaji
hayaniyarsu su uku,
khaleesat,teema ,da
chuchu. Hayaniya suke kan Pringles.
Chuchu dayake mayyar Pringles ce
ita ta
siyo ta kawo musu sunaci, sai
khaleesat
tace chuchu da potato akeyin
abunan
ko??
Teema da tama kasacin Pringles
din, dan
ita tun fil azal bataci. teema tai
karaf
tace karyane da fulawa ne, daga
gani da
fulawa akayi. argument din yadawo
babba har chuchu tai shiru dan
sunfi
karfinta, suna cikin argument din
khaleesat taji wani sanyi ya ratsata
da
sauri ta kankame jikinta.
Saikuma sukaji muryan hydar Abj a
down stairs, khaleesat ta mike tsaye
tace
ehheee ga yaya chan yadawo yau
shizai
kashe mana gardaman nan. Batare
da
taduba irin shiga dake jikintaba tana
sanye cikin black jeans yakamata
sosai
tasa pink top, da pink danmakale,
gashinta har gadon baya takama da
pink
ribon, tai matukar kyau sosai.
Su uku ke zaune a falon, HYDAR
NIJAR.
hydar Abj, da yaya khalis.
Hydar nijar yace yau zakaga
amaryana,
namasan suke mana hayaniya, bari
nakirama ita harya mike sai ya
hango
khaleesatna zuwa..
Da sauri khaleesat ke saukowa daga
matattakalar benen, hanunta na rike
da
Pringles din, kafin takaraso tsakiyar
falon cikin muryanta mai dadin
sauraro
tace yaya hydar kashemana
gardamananβ¦..Jin muryan abin
kaunarshi, muradin ranshi, abin
begenshi, muryan dayaketason ji
koda
amafarkine. kaman a mafarki yaji
khaleesat dinshi, dan ya tabbatar da
ko
dagaskene yasa ya dago kanshi da
sauri,
wazai gani? gabanshi ne yafadi
lokacin
da idanunshi suka sauka kan
kakkaywan
fuskar matarshi Khaleesat β¦β¦β¦
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£4β£
Khaleesat karasa saukowa tayi daga
benen taje ta zauna kusa da yaya
hydar,
shikuma yaya hydar ya daure fuska
tamau saboda wani irin kishi dayaji,
yanda yaga hydar nijar na kallonta.
Khaleesat tace yaya hydar wai dan
Allah
wanan Pringles din da flour akayi?ai
da
potato neko?
Tsassssssssss karan fashewan glass
cup
sukaji, dukansu uku suka juyo suna
kallon hydar nijar da kamaninshi
sun
soma chanzawa, tsabagen
rudewa,ga
wani zafin kishi dayakeji baimasan
lokacin da glass cup din yafadi
ahanunshiba, lemon ya baremai ajiki
da
sauri ya mike tsaye.
Khaleesat dayake taganeshi tace
ayya
sorry abokin yaya, bari na daukoma
towel ka goge jikinka, tsayawa yayi
yana
kallonta, tajuya da sauri tayi hanyar
kitchen hydar yabita da kallo,
Ta fito da clean towel mai kyau ta
mikamai, amma bai karbaba
tsayawa
yayi yana kallonta cikin ido, yakai
kallonshi kan dogayen yatsun ta,
tabbas
wanan matata ce. itama shitake
kallon
sai tanaji kaman ta sanshi. Juyawa
yayi
yay hanyar fita, khaleesat zata bishi
amma hydar Abj ya daka mata
tsawa,
my luv wuce kije kisa hijab .
Hydar nijar jin sunan my luv da
hydar
yakirata dashi yasa yasan wananne
khaleesat din dazai aura hawaye ne
yacikomai ido yay sauri yasakai
yafice,
khalis da hydar suka bishi da sauri,
har
ya shiga mota hydar yakaraso yace
friend ina zaka??
Hydar kokarin danne hawayen dake
shirin zobu mishi yake yace zanje
gidana na abuja ne zazzabi nakeji.
Khalis yace bari nadubaka plz, hydar
nijar yace bacci kawai nake bukata
bai
jira sun kara maganaba yaja motan
yabar gidanβ¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£5β£
Direct gidan dayasiya a abujan
yawuce,
gidane mai kyau dan karami, daki
biyu
falo da uwar daka, sai bayi da
kitchen
sai store. Horn yayi mai gadi yazo
ya
budemai baima kulle marfin
motarba ya
shiga cikin gidan da sauri.
Zama yayi dirshan akasa ya dafa
kanshi
dakemai zafi sosai, ciro wayanshi
yayi
daga aljihu yayi dialing number
zulaihat
ta dauka tana yaya hydar harka isa
abujan.
Murya chan kasa yace zulaihat
naganta
amma narasata, narasata zulaihat
narasata, hawaye ya gangaro daga
idonshi. Zulaihat arude tace
wakagani
yaya hydar meke faruwa ne?wakuma
karasa?
Yace zulaihat naga khaleesat, yau
naga
matata, abin sona, amma narasata
dan
aurenta dis Saturday, zulaihat arude
tace
a ina yaya?? Yace abokina zata
aura.
Zulaihat tace yaya kamata magana,
kafadama abokin naka matar
aurece.
kafada ma khaleesat din kaine
hydar
dinta. hydar ya fashe da kuka sosai
yace
zulaihat bazan iyama hydar hakaba,
yanason khaleesat sosai wlh
nahakura da
ita nabarmai, tunda bata ganeniba
ranan biki innaje zan nemeta saina
saketa yakara fashewa da kuka.
Zulaihat tace yaya plz karka saki
khaleesat, kamata magana, yaya
inasonka da khaleesat kafi dacewa
da
ita, idan kai kahakura, kasan
zuciyarka
bazata taba hakuraba. hydar katse
wayan yayi dayaga zulaihat na
neman
karyamai zuciya.
Kuka yaci ranan kaman mace,
danjiyayi
zuciyarshi tafaramai zafi kaman
wuta
babu wanda yake gani sai fuskar
Khaleesat β¦β¦
[3:00AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£6β£
Khaleesat kwata kwata takasa bacci
ranan, samun kanta tayi da tunanin
wanan bakon yaya hydar, maisa ya
kalleta haka?? Maisa duk inna
kaleshi
saina tuna yaya hydar hunter,
saikuma
tafashe da kuka tana yaya hydar
come
back, yau saura 6 days. da kyar
bacci
yay awon gaba da ita.
************
Yau takama alhamis, khaleesat tai
zuru
zuru, danyau zaβayi kamu da
yamma.
hydar tun daga ranan bai kara zuwa
gidanba.
Da misalin karfe 2 ya shirya danyaje
gidan, saboda hydar Abj yadameshi
da
kira kan yazo afara shirye shirye.
Kananun kaya yasa sunmai kyau,
blue
jeans da brown short sleeve sai
kamshi
yake, amma kana ganinshi kasan
yarame, ya sanya sun glass saboda
rana
da akeyi ranan.
Yana parking akofar gidan ya shiga
amma yaga mata sun cika gidan da
sauri
yafito yakira hydar Abj yace hydar
mata
sun cika gidan kafito ka dauken,
hydar
Abj yace kabiyo ta garden babu
mutane
ni nama cire kaya wanka zan shiga
yace
to.
Hanyar garden yabi wayanshi yay
kara
ya dauka zulaihat ceβ¦
Khaleesat zaune a garden tai shiru
PHERTY tagama mata lalle an
wanke,
yay balaβin kyau. tana zaune taki
komawa cikin gida tunanin hydar
hunter, sai kuka take ita kadai sanyi
takaraji ya shegeta, saikuma taji
wani
murya sak irin na hydar dinta,
mikewa
tsaye tayi tana waige waige taga ta
ina
mai muryan zai bullo.
Daidai lokacin hydar kecewa zulaihat
inason khaleesat sona har abada,
amma
nahakura nabarma hydar abokinane,
cike da damuwa yace to ya zanyi
zulaihat zan lallashi zuciyana haka
Allah
ya kaddara, dana raba abokina
hydar da
farin ciki gwara nai dakon so. karfa
kifadama ummi kinsan ciwonta zai
iya
tashi, sukai sallama yacigaba da
tafiya
batareda ya lura da mutum ba.
Khaleesat kuka ne, murna ne, bakin
ciki
ne, mamaki, alβajabi, mafarki ne ko
gaskene? tamarasa wanda zatayi.
cikin
baban murya tace yaya hydar!!! chak
ya
tsaya batare daya juyoba gabanshi
na
faduwa, wani irin gudu khaleesat
tayi ta
fada jikinshi, ta rungumeshi tsam ta
baya, kuka sosai takeyi, tace yaya
hydar
maisa xaka boyemin kanka?? Why
yaya
hydar?? Takara fashewa da kuka
tareda
kankameshi, hydar kulle idanunshi
yayi
hawaye na gangara jiyake kaman ya
juyo ya rungumeta ya
lallashetaβ¦β¦β¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£7β£
Hydar yajuyo yana hawaye yace ina
kika
sanni khaleesat? Cikin kuka tace a
Nijar,
kaine yaya hydar daya taimaken.
ya girgixa mata kai har lkcn yana
hawaye yace to bani baneba, ta
fashe da
kuka takara rungumeshi ta
kankamesa
tace wllh wllh kai ne ya Hydar dina,
plz
yaya hydar kar kayi min hka.
Hydar ya turata cikin tsawa
muryarsa
na rawa yace ki rabu dani, niban
sankiba, i don know u khaleesat. ya
juya
da sauri ya bar wajen, khaleesat ta
durkushe wajen tana kuka sosai
tana
kiranshi yaya hydar dan Allah
kadawo,
kar kamin haka.
Hydar ko juyowa bae yi ba, da sauri
ta
mike ta bisa har gate
Amma har ya shige motarsa. Kara
fashewa tayi da kuka ta garden tabi
ta
shiga falonsu babu kowa, key din
motan
yaya khalis ta hango kan dining
table ta
dauka saita hango abayan teema
daura
abayan tayi dan shimi da 3quater ne
ajikinta saboda lallen datayi.
Fita tayi ta garden taje ta shiga
motan
yaya khalis taja motar tabar gidan.
Yaran Abban chuchu suna ganin
mota
yafito suka hango khaleesat kejan
motan
wani ihu sukayi yau dubunta ya
cika,
suka kunna mota sukabi bayanta.
Khaleesat kuka take kaman ranta
zai fita
wani irin wawan gudu take daga
nesa
chan ta hango motar yaya hydar
binshi
ta dingayi dukda yamata nisa sosai.
hanyar wani daji taga yayi, yay
parking
motan abakin hanya ya shiga dajin
itakuma taciga da tuki da sauri, dan
ta
cimmishi.
Bata ankaraba taji ansha gabanta da
mota wanda hakan yasa saida
motanta
ya daki motan dayasha gabanta, ta
tsorata ainun tai maza ta kashe
motan
tana kokarin fitowa taga wata mota
ta
parka abayan motan ta.
Mai gadi tagani dawasu su kusan
goma
ko wanne dauke da bindiga sun fito
kowanne yasaita bindigar saitinta
maigadi yace kokifito ko mu
harbeki,
khaleesat sumane kawai batayiba
bindiga goma asaitinta ta dagakai
taga
haryanzu tanada tazara da inda yaya
hydar ya shiga gadai motarshi
abakin
hanya. kuka tafashe da shi tabude
motan
tafito jikinta na rawa⦠.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£8β£
Mai gadi ta fincikota, yace kafin na
kasheki zan rama marin da akamin
sabodake, ya daga hannu ya
wankama
khalis mari wanda hakan yasa
takusa
sumewa, ta fashe dakuka tana
kuyakuri.
Mai gadi yace kai ammafa yarinyar
nan
akawaiki da kyau gaskiya bari na
shana
dake sai mukasheki innagama, ya
kalli
sauran yace kuma zaku dandana
ta?? Da
sauri suke eh oga.
Hanunshi daya yarike doguwar rigan
jikin khaleesat, dayan hanun kuma
yana
kokarin cire wandon jikinshi da
khaleesat taga da gaske raping nata
zasuyi sai dabara tafado mata.
Ahankali ta dinga daga hanunta
takai
har kirjinta, buturin rigan ta ballesu
guda 4 batareda wani ya luraba, mai
gadi bai anakraba yaga tacire
doguwan
rigan ta falfala da gudun tsiya,
sauran
suka daga bindiga zasu harbeta mai
gadi
ya daka musu tsawa zaku tonamana
asirine?? Bakuga nan hanya bane
binta
zamuyi saimu kasheta.
Khaleesat gudu take iya karfinta
daga
shimi sai 3quarter ajikinta harsaida
takai inda hydar ya paka motan ta
shiga
cikin dajin tana kawallamai kira yaya
hydar zasu kasheni,kana ina yaya
hydar?? yayinda mazaje 10 ke binta
abaya, harda mai gadi.
Hydar na bakin wata yar rafi yana
kuka
sosai,, jefi jefi yana jefa dutse cikin
rafin, jiyayi kaman muryan
khaleesat
mikewa yayi zunbur aiko saiga
khaleesat
ta bullo tana kuka, duk taji ciwo
akafanta, bakinta afashe tana
hangoshi
ta taho amma saitai tuntube tafadi
akasa
murya chan ciki tace yaya hydar
zasu
kasheni, da sauri hydar yakarasa
wajenta ya riketa ajikinshi zaiyi
magana
yaji alamun gudu. Daukan khaleesat
yayi
chak yafara gudu, akwai wani
babban
dutse agefen rafin yanada kogo,
amma
ruwa na fita daga dutsen sosai
hydar ya
shigar da ita,shima ya shiga.
Hydar yarasa yanda zaiyi gashi bai
fito
da bindigaba, khaleesat ta fashe da
kuka
sosai tana haki, hydar ya jawota
jikinshi
tai lamoo, jikinta ko ina rawa yake.
Muryan mai gadi sukaji yace
khaleesat
ko kifito daga inda kika boye
kokuma
yau ko kwana zakiyi adajin nan
zamu
tsaya harsai mun nemoki ki, ki fito,
khaleesat jikinta yahau rawa zatai
magana hydar yasa yatsanshi akan
lips
dinta, ya girgiza kai tai shiru, ya
kwantar da kanta akirjinshi.
Mai gadi yace bazaki fitoba, ya kalli
sauran yace oya ku nemota, kowa
yabi
hanyarshi daban, duk wanda
yaganta ya
harbeta yakawomin kantaβ¦
Khaleesat tanajin haka bare baki
zatai
magana hydar yahada bakinshi da
nataβ¦β¦β¦
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6β£9β£
Khaleesat ta kwalalo ido tana
kallonshi
da mamaki, tana kokarin kwace
kanta,
girgiza mata kai yayi, yakai
hanunshi
yarufe idonta, saida yay kissing
dinta
har yaga ta natsu jikinta yadena
rawan
dayake sanan yasaketa tareda cire
hanunshi akan idonta din.
Khaleesat saukar da idonta tayi
kasa,
dan tasamu kanta dajin kunyarshi
sosai
takasa kallonshi.
Hydar ya kalleta yay murmushi wani
natsuwa yaji ya shigeshi. Wayanshi
yaciro daga aljihu dan yakira hydar
Abj
amma yaga wayan ta jike sharkaf
yay
tsaki ya maida wayan. Alamun tafiya
dasukaji kusa da kogon yasa
khaleesat ta
dago kanta atsorace tana shirin
kwala
ihu hydar ya janyota jikinshi ya
daura
hanunshi kan lips dinta, cikin
muryan
rada yace kidena tsoro babu abunda
zasu miki bazasu gankiba kinjiko??
Ta
girgiza mai kai tana hawaye ta
kankameshi gam, murya na rawa
tace
yaya hydar sanyi nakeji, banason
ruwan
sanyi natabani ta fashe da kuka.
hankalinshi yatashi ya share mata
hawaye yace munkusa fita daga
wurin
nan kinji ki yakuri dole ruwan ya
dinga
jikaki yanzu amma muna fita saina
samu kaya nabaki, ta girgiza kai.
Muryan mai gadi sukaji yace okkk,
so
bazaki fito bako, kinsan akwai
beraye
idan dare yayi ko, gashi yanzu karfe
biyar khaleesat kifito ta arziki inba
hakaba zan kasheki a wulakance
wlh.
khaleesat ta dago kanta daga kirjin
hydar tana kuka sosai, tace yaya
hydar
tsoro nakeji, kasheni zasuyi,
mutuwa
zanyi yau, jikinta ko ina rawa yake,
ya
rike kanta yace close ur eye babu
abunda zai sameki, da sauri ta kulle
idanun nata gam Hydar ya kura
mata
ido komi kyau yake mata.
Karan bindiga sukaji wanda hakan
yasa
khaleesat ta kwalla ihu ta kankame
hydar gamβ¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7β£0β£
Mai gadi da mukarrabanshi suka
doshi
inda sukaji ihun, hydar hankalinshi
yatashi yanzu yazaiyi, waigawa yayi
gabas da yamma babu wani makami
ga
khaleesat ta kankameshi tana ihu.
baya
yajuya mata yace oya hau kuma
kimin
shiru, da sauri tahau bayan nashi ta
kankameshi tana kuka kaman ranta
zai
fita. yace close ur eyes kome zakiji
karki
sake ki budesu, tace to. hydar ya
mike
tsaye da ita, yadau wani babban
dutse
daya gani yarike a hannu ya labe a
gefen kogon.
maigadi shine agaba, ga
bindigoginsu
ahannu sunyi pulling trigger, mai
gadi
yafara shigowa kogon hydar iya
karfinshi ya bugamai dutsen ahanci,
bindigarshi yafadi akasa, hydar yay
maza ya dauka tareda rike mai gadi
yasa
bindigar akanshi,
Hydar yace koku barmu muwuce,
kona
kashe oganku, duk suka tsaya
kikam, mai
gadi yace karku bari yatafi. hydar
yakaimai duka aciki yasaki ihu,
yadinga
bugunshi yace bazaku bani wuriba,
da
sauri suka bama hydar hanya ya rike
mai gadi gam suna tafiya, suna
binshi
abaya har saida hydar yakai wurin
mota.
Khaleesat da idonta akulle hydar
yace
mata sauko da sauri ta sauko, yace
sa
hannu a aljihuna kibude mota ki
shiga
tadauko tabude motan tashiga,
hydar
cikin dabara ya jefa musu mai gadi
duk
suka fadi shikuma da gudu ya shiga
mota yatada mota da gudun balaβi
yaja
motan.
Da sauri su mai gadi suka tafi wurin
motarsu suka shiga suka bisu,
khaleesat
tajuya baya taga suna binsu ihu
tafara ta
kankame hanun hydar, jin ana
harbin
motanshu yasa khaleesat ta sulale
ta
sume a wurin. hydar yace better .
yakarama motan wani gudun hauka,
harsaida yaymusu nisa sosai.
Direct gidanshi ya wuce da ita tun
kafin
yakaraso yake horn mai gadi
yabudemai
ya shiga.
Hydar yafito yasama gidan kwado ya
leka ta get yaga masu gadi sun iso
anguwar amma basu gane gidan
daya
shigaba, ajiyan zuciya ya sauke
yakoma
mota, khaleesat ya dauketa kaman
yarinya, kan gadonshi ya kwantar da
ita
yana yana kallonta, bayi yafara
zuwa
yahada mata ruwan zafi sosai dan
tai
wankaβ¦β¦β¦..
[3:03AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7β£1β£
Yagama hada ruwan yafito yahayo
gadon, dago kanta yayi yadaura kan
cinyanshi, yahada hannayensu
yakura
mata ido,yanda jikinta ya jiku
sharkaf,
komi ana gani, Kallonta ya tsaya
yanayi
batare daya tashetaba. wani irin
mugun
sonta yake shiganshi kaman ya
hadiyeta,
wai yanzu matarshine khaleesat
akan
cinyarshi Allah nagodema daka
bayyanamin ita. Hannunshi yakai ya
shafi gefen fuskarta murya chan
kasa
yace my jidda wake up⦠Kaman an
minsileta ta tashi afirgice tana
Wayyo
Allah zasu kasheni tana kokarin
sauka
daga kan gadon.
Hydar ya riko hanunta da sauri yace
my
jidda nine, u are now safe kidena jin
tsoro, dago kanta tayi ta kalleshi da
sauri
ta koma jikinshi ta kankameshi tana
kuka sosai. Ahankali yake shafa
bayanta
yace ya isa dena kukan. Takara
kankameshi tace yaya hydar am
scared,
kasheni zasuyi, tsoro nakeji,wlh
zasu
dawo.
Ya dago kanta daga jikinshi yace
kalleni
my jidda, ta dago idonta wanda sun
rine
saboda kuka, yace babu abunda
zasu iya
miki kinjiko, kuma bazasu dawoba, i
promise u dat, Ta girgiza kai cikeda
shagwaba, saikuma suka kurama
junansu ido, ahankali Hydar yace i
luv
yhu my jidda, ina sonki sosai, da
sauri
khaleesat ta kulle idonta cikeda
kunya
takara kankameshi tanamai kuka,
Ahankali taji lebenshi kannata, ya
bata
light kiss, saikuma ya rungumeta
tsam
ajikinshi sosai. Rawan sanyi tafara,
Hydar yadago kanta yace menene??
Hawaye na zuba daga idonta tace
sanyi
nakeji.
Dagata yayi yace muje kiyi wanka, ki
cire kayanan sun jike, ya dagata
daga
jikinshi yakaita bayi yafito. saikuma
yaji
tabude kofa tafito tace cikin
shgwaba
yaya hydar towel?? Kallonta yayi yay
murmushi ya sosa kanshi tareda
daga
mata gira harsaida taji kunya, yace
my
jidda sabon gidane babu komi ciki
bansai towel ba, yakara kallonta
yace
oopss sorry. Dariya abun yaso
yabata
tadawo dakin zanin gadon dake kan
gado tacire takoma bayinβ¦β¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7β£2β£
Ta dade tana wanka, ta gasa jikinta
da
ruwan zafi sosai, inda ta guje ta
wanke
gashin kanta ta dade cikin ruwan
zafin
sanan ta fito zanin gadon ta daura.
Kasa
fitowa tayi daga bayin saboda
kunyan
datakeji hydar ya ganta ahaka, daga
karshe saitai shahada tafito.
Tana fitowa taga babu hydar adakin,
ihu
tasaki tafara kuka gabaki daya
tarude
kaman ba itaba, hanyar kofa tafara
nema dan tafita cewa take shikenan
yaya ya gudu yabarni kasheni
zasuyi.
Taje zata bude kofan, daidai lokacin
hydar ya shigo da sauri, gware
kansu
sukayi khaleesat tai baya zata fadi
da
sauri yakamota yana sorry, ta fashe
da
kuka tace ina kaje??
Hancinta yaja yace kincika tsoro,
kitchen
naje nahada miki tea, zauna bari
naje
nahado nakawomiki, da sauri tarike
hanunshi ta girgiza kai tana goge
hawaye nizan bika to. yariko
hanunta
suka tafi kitchen din, tana tsaye
gefenshi
yahada musu tea din, yasoya musu
egg
yakawo musu falo, yace zauna
kifaraci
bari naje nai wanka, tace yaya
kayan
dazansafa?. Yace zaki iyasa
kayana?? Ta
girgiza kai, yawuce dakin, fito mata
yayi
da boxer iya cinya da kuma farin
singlet
dinshi ya mika mata.
Ta kwalalo ido, saikuma tafara
hawaye
yaya aini bazan iyasa irin
kayananba,
ya matso kusa da ita yace mesa
kincika
shagwaba??to ahaka zaki kwana??ni
banda kaya anan, nazo wajen hydar
dazu saboda inkarbi dinkin daya
amso
manane. ya shafa gashinta dake
zubar
da ruwa yace kisasu haka kinji my
jidda?
Ta dagamai kai yawuce cike, haka
tasa
boxer din iya cinya da singlet din
wanda
kusan ana hango komi nata naciki
wani
irin kunyan taji yaganta ahaka. Ta
tufke
gashinta a tsakiyan kanta, sai wasu
gashi sukafito ta gefen fuskanta,
wanda
tsawonshi yakai har kirjinta, saitai
wani
irin kyau kaman baturiya.
Zanin gadon ta warware ta rufe
jikinta
tai sallolin dake kanta tacire zanin
ta
linke.
Tajawo tea zatasha kenan taji
anbude
kofa, kallon kofan tayi taga yaya
Hydar
shima da boxer da singlet mikewa
tsaye
tayi jikinta yafara rawa ta kulle
idonta
gammmm tana kuka..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7β£3β£
Da sauri hydar yakaraso falon
yariketa
menene?? Tai shiru, saikuma tace
nidai
kasa kaya, dariya yadanyi kadan
dan
hydar bai cika dariyaba, yace to my
jidda ba ruwa ya jikamu ba banida
wasu
kayan, bude idonki musha tea to.
Zaunar da ita yayi kusa dashi tasa
hannu zata dau tea yarike hannunta
ya
girgiza mata kai. Diban tea din yayi
yakai bakinta idonshi akanta,
ahankali
tabude dan karamin bakinta
yasamata
tea din, shiya bata abincin harsaida
ta
cinye.
Bayan sun gamacin abincin da sauri
khaleesat ta kwashe kayan takai
kitchen
hydar yabita da kallo.
Bayan tadawo ta zauna akasa, hydar
kuma ya kwanta akan doguwar
kujera.
Cikin wata irin murya, idonshi a
lumshe
yace βmy jidda βdago kanta tayi ta
kalleshi, bude mata hannayeshi biyu
yayi yace com to me my jidda,
comeβ
mikewa tayi tafada kan kirjinshi ya
kankameta sosai hawaye ya gangaro
daga idonshi, shafa gashin kanta
yakeyi
zuwa bayanta, bakinshi yakai saitin
kunenta yace my jidda duk lokacin
damuke tare karki kara zama wani
wuri
sai