tacigaba da
kula da
idona harya washe cos da yafi haka
worseβ¦β¦.kuka yaci karfinta.
Khalis ya dago kanta cikin kuka
yace
khaleesat waye ya kashe
iyayenmu???
Waye ya kashe miki idanu?? Yanda
jikin
khaleesat yafara rawa yasa kowa
yakoma kallonta tace no yaya, i
canβt tell
u, tsoro nakeji, banason ya kashe
ku
kuma, bazan iya rayuwa bakuba.
Khalis ya rike hanunta gam yace
khaleesat nai alkawari bazamu bari
yay
miki ko mu komiba, kifadinmin
wayeshi
cos he have to pay, dole mubima
iyayenmu hakkinsu
Khaleesat tafara kuka sosai tace no
yaya
tsoro nakeji, kona fada bamu da
proof,
inma akwai proof kokuma wanda zai
iya
testifying a court mutum dayane cos
shine yaga fuskokin wayanda suka
kusa
kasheni, khalis yace waye?? Tace
yaya
HYDAR HUNTER..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£5β£
Khalis yace inhar hakane dole na
nemo
hydar hunter duk inda yake, i will
go to
nijar dakaina na nemoshi, but
khaleesat
u have to tell me waya kashemana
iyayenmu??
Khaleesat jikinta yahau rawa tafara
no,
tana kokarin jaa baya, yaya inna
fada
zai iya kashemin kai, no bazan
fadaba,
khalis idonshi yay jaa yace
khaleesat u
have to, dole kifadanmin, dad ya
taso
yace khalis karkai forcing yarinyar
nan,
bata riga tagama warkewaba, dont
pressure her too much, dad ya
tsugunna
yace khaleesat fadamin waya
kashemin
kanina da matarshi??
Khaleesat cikin kuka tarike hannun
dad,
tace dad all i want now is to be
happy,
banason nakara rasa wani daga
cikinku,
tace dad u trust me right?? Yace eh
khaleesat, tace den trust me when i
tell u
keeping my mouth shot is d best,
hakan
zaisa na tsira kuma ku tsira, dad
abunda
nasani shine inhar nafadi wani abu
gabaki dayanmu xai iya halakamu,
but
akwai Allah kisan kai yayi tun kafin
yabar duniya Allah zai binma
iyayena
hakkinsu⦠Dr ne yashigo dakin yace
visiting hours are over. Hakanan
kowa
ya mike yafita.
Dad dasu khalis da hydar tareda
sojaa
sukabi Dr office dinshi, dad yace Dr
inaso ayimana transfers zuwa d
best
asibitin ido akasar waje dan nema
mata
lafiyan ido.
DR ya sauke glass din idonshi yace
Alh
akwai brother na a England yana
aiki a
wani asibitin gyara ido zan turaku
wajen jibi saiku kushirya zuwa
England
dad ya dinga godiya.
[2:44AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£6β£
Hydar sun koma kaduna ya ajiye su
ummi agida shikuma ya koma
barrack,
gabaki daya hankalinshi yaki
kwanciya
duk lokacin daya tuna matsalanshi,
yakuma tuna khaleesat sai
hankalinshi
yatashi.
Wani abokinshi Mansur, sojaa ne
amma
shi likitane yatafi wurin shi hydar
yafadamai komi, Dr mansur ya duba
hydar sosai, yace thereβs a
possibility
zaka iya warkewa, zakuma ka iya
haihuwa but it depends on yanda
testicles din zai iya secreting sperm
inkai meeting da wife naka hydar.
amma
dole saikana shan magani., yay
prescribing wasu drogs hydar ya
dage da
shansu yakuma cigaba da aikinshi
yayinda khaleesat ke ranshi daram.
ABBAN CHUCHU ya shigo dakin
chuchu
da sauri saboda wani ihu dayaji tayi,
tana ganinshi ta katse wayan ta taso
da
sauri ta rungumeshi tana dad am
very
very happy today. tasakeshi tana
tsalle,
dad yace can i know d reason??
Cikeda murna tace dad anga
khaleesat
yanzunan temimeyi ke fadamin,
kirjinshi ya buga dammm ya kwalalo
ido, chuchu ta yamutse fuska tace
saida
fa makauniya tadawo, dad kasan
maiyafi
ban mamaki kuwa?? Tsoro yahanata
fadan wanda ya kashe mum da dad
dinta.
Take abban chuchu ya sauke ajiyan
zuciya, chuchu tace wlh dad abun
yaban
haushi khaleesat dama tun muna
yara
duk tafimu tsoro, khalis da dad
sunyi
sunyi tafada taki wai tsoro takeji zai
iya
kasheta koya kashesu, but u know
something dad?? Wlh innaje zansata
saita fadamin.
Abban chuchu yace ke chuchu tunda
taki
fada ki kyaleta mana, baβa
takuramata
ai kidaije gidan kuyi hira kyazo
kiban
labarin komi, chuchu tace dad plz
xanbisu england din kaji?? Yace to
to
shikenan nima zandanyi tafiya yau
inkinje ki kwana a gidan ma.
Chuchu tace dad wai yaushe zaka
kara
aure?? Tunda mum tarasu kaki
aure??
Yay murmushi yace very soon
daughter
yanzu sauri nake dole nafita bai jira
maizatace ba yafita daga dakin.
Chuchu tace dad reaction look soo
strange, ta tabe baki tace who
knows y,
ta shiga wanka agurguje dan ta tafi
asibitin ranan ita da khaleesat sunci
kuka.
Khaleesat ta kalleta azuciyanta tace
friend bazan iya sa babanki a prison
ba
kodan yanda kike sona, i canβt hurt
u lyk
dat, bazanso zumuncin mu yabaci
ba,
duk randa nafada nasan kowa na
family
na will hate u, bancin nasan cewa a
child is not to blame 4 his parents
wrong
doingsβ¦β¦β¦
HYDAR NIJAR na zaune akatafaran
office dinshi wayanshi yay kara bai
dagaba saboda baisan number
dinba, a
kira na 4 ne hydar ya daga.
Hydar Abj yay dariya yace bafa asan
sojaa ya tsoron dauka new number
ba,
hydar yay murmushi tare da cewa ya
kk
friend?? Hydar Abj yace sorry wlh
ban
kirakaba since Iβve been busy
kanwarmu
KHALEESAT tadawo, yanzu haka
gobe
zamu kaita england dan awanke
mata
idoo. ..πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£7β£
Gaban hydar yafadi dummmm, hydar
Abj ya cigaba da magana friend wlh
inason khaleesat sosai,bazan iya
rayuwa
babu itaba, yanzu nasan dazaran
idanun
sun warke dad zai hada bikinmu
dana
teema,bikin teema saura 1 month.
wlh
friend inasonta sosai, tun tana yar
karama nake sonta.
Hydar yay shiru, gabanshi na
faduwa,
wacece wanan wanda sunanta daya
da
matarshi??kuma itama makauniya??
adduβa yahauyi a zuciyarshi Allah sa
ba
khaleesat dinshi bace.. hydar Abj
yace
friend are u dr?? Hydar ya sauke
ajiyan
zuciya yace ina jinka. Hydar Abj
yace
idan antashi bikin kaini babban
friend
dinafa, hydar yace tom shikenan
yanzu
gobe zaku tafi?? Yace eh, hydar
yace tom
shikenan inkun dawo zanzo
nadubata,
Allah yakuma kara sauki. hydar Abj
yace shikenan bye.
Gabaki daya hankalin hydar yatashi
anya kuwa wanan khaleesat dinshi
ce??
Yace no, ba ita bace, Dan yasan
khaleesat dinshi zata fada tanada
aure,
yace no way dankawai wanan
makauniyace bai nuna cewa
khaleesat
dina bace, amma yanzu koma
menene
insuka dawo zanje na ganta.
Ayaune jirginsu yadaga zuwa
england
dad,mum,hydar,khalis
teema,chuchu, da
farida duk saida suka bita har
England
din, wani babban asibiti suka kaita
suna
zuwa likitoci suka fara duba idon
inda
suka bama su dad tabbacin idon zai
bude but dole a wanke idon wanda
jibi
zasuyi mata dad suka biya kudin
komi
sukabar matan a asibiti sukuma
suka
fita dan neman hotel dazasu sauna,
dan
asibiti sunce mutum daya zasu bari
ya
zauna da mara lafiyan.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£8β£
Abban chuchu zaune akatafaren
office
dinshi waya yake ranshi abace, yace
nabaka nanda 2 weeks duk inda
kake
kazo gidana ina nemanka kanajina
ko??
Mai gadi yace yes oga zanzo. ya
katse
wayan yana huci.
Maisa mai gadi zaimai karya yace
khaleesat ta mutu?? Yanzu gashi
tadawo
sheβs now a threat to him, duk
randa
tabude bakinta yabani, yadafa
kanshi
yace ohhhhhhhhh Iβve to do
something,
dole nai wani abun kafin ta tonamin
asiri dole nai wani abunβ¦β¦
Yau satinsu khaleesat daya a
England
jiya akai mata operation din, inda
aka
ciro idanun aka wankesu tass, duk
wani
chemical din shaltos din dake jikin
kwayan idon saida aka wanke sanan
aka
maida cikin idonta aka kulle idon
yanzu
ance jibi zaβa bude idon, kowa
adduβa
yake Allah sa idon ya gyaru.. β¦
Alh, hj benazir, farida dauke da
marwan
tana bashi indomie, sai khalis gefe
yana
danna waya cikin babban falon
dakin
dasuka dauka a hotel, hydar Abj ne
ya
shigo da sallamanshi ya gaida
kowaa
yazo ya zauna gaban mum da dad
yace
dad inada magana.
Dad ya gyara zama yace inajinka,
yace
dad dama inason kabani auran
khaleesat ne, kuma zanso ahada
bikin
dana teema tunda nata saura sati
uku
yanzu plz dad, kowa kallonshi yake
hatta
khalis kallonshi yakeβ¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£9β£
Dad da murmushi a fuskanshi ya
shafa
kan hydar yace hydar am very happy
da
zaka kulla wanan zumuncin, zanfi
kowa
murna idan khaleesat ta dawo
matarka,
hankalina zai kwanta saboda nasan
zaka
kula da ita amma bazan ma
khaleesat
doleba inbata sonka.
Kaje ka nemi soyayyarta inhar ta
aminta
dakai saina baka ita ahada auren
dana
teema kajiko?? Da murmushi a
fuskanshi
yace to, ya juyo ya kalli khalis
wanda
murmushi yake ya dagamai gira,
tashi
yayi yafita wani babban shago yaje
yasiyo zoben diamond acikin yar
karaman akwatin, yakoma gida.
Tunda sassafe kowa ya shirya aka
tafi
asibiti danyau takasance babban
rana ga
khaleesat dakuma kowa na family
din.
Duk suna dakin yayinda chuchu da
teema nakan gado kusa da
khaleesat.
Chuchu na satan kallon khalis kadan
kadan, arayuwanta Allah ya jarabeta
da
mugun son khalis amma koda wasa
bata
taba bari ya ganeba, gaisuwa kawai
ke
hadata dashi danshi dama baida
magana.
Duk suna zaune saiga Dr ya shigo
dakin,
Dr ya kalli khaleesat yace my patient
are
u ready 4 today??? Cikin murna
tace yes,
teema da chuchu suka sauka daga
kan
gadon, likita yazo ahankali yake
warware farin kyallen da aka rufe
idon
khaleesat dashi, kowa gabanshi
faduwa
yake, saida Dr ya warware tass
sanan
yacema khaleesat open ur eye,
ahankali
khaleesat tafara
bbbbbuuuuuddddddeeeee,
iiiidddaaaaannnuuuunnnn,
nnnnaaaattttaaaaaa.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£0β£
Kallon yan uwanta takeyi batare
datai
motsi ba, saikuma tunanin hydar
yafado
mata taso ace duk randa idanun nan
nata zai budu ya kasance shine
mutum
na farko dazatai tozali dashi.
Khalis yazo gabanta ya tsaya da
alamun
damuwa a fuskarshi yace lil sis kina
ganina kuwa?? Shiru tayi kaman
batajishiba batare da yay
tsammaniba
yaji tayi wani ihu ta rungumeshi
tana
yaya i can now see all of uuuu,
kowa
murna yake yana hamdala khalis ya
kankameta yana murna sosai.
Sakinshi tayi taje ta rungume dad
tana
murna ta rungume mum tana
murna, ta
rungume teema da chuchu suna
murna
harda tsalle, tasakesu taje ta
rungume
hydar yawani matseta sosai yana
mata
wani irin kallon soyayya da sauri ta
fizge kanta. sanan takoma wurin
wata
mata yar kakkyawa fara wanda ita
kadaine bata saniba a dakin,
Ta tsaya agabanta ahankali
khaleesat
tace anty farida ko?? Farida hawaye
ya
gangaro daga idonta tace eh nice
khaleesat, khaleesat ta rungumeta
sosai
tace anty farida nagode sosai Allah
biyaki abunda kikamin ta saketa ta
tsugunna tadau marwan tana mishi
wasa, Dr yace my patient wot about
my
hug?? Khaleesat tai murmushi
tareda
noke kai ta saramishi tace dis is 4 u
Dr
kowa yay dariya adakin, DR yace
zamu
riketa nayau but gobe inhar babu
wani
matsala saimu sallameku.
Saida komi ya lafa ana zaune a na
fira
yayinda marwan ke jikin khaleesat
tana
mai wasa dan Allah ya zuba mata
son
yara.
Hydar ne yaxo ya tsugunna gaban
khaleesat ya ciro akwatin zoben
daga
aljihu riganshi, dakin akai tsit.
Cikin murya mai taushi da dadi yace
will
u marry me my little
pumpkin?????????
β¦..gaban khaleesat yace
dummmmm,
dole yau susan koni waceceβ¦.
[2:51AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£1β£
Hydar yace little pumpkin tun kina
yar
yarinya nake sonki, bansanar dake
bane
saboda baki gama karatu ba,plz
khaleesat marry me,i promise to
keep u
happy all ur lyf, khaleesat hawaye
ya
gangaro daga idonta, Hydar yace
say
something little pumpkin.
Khaleesat saida taci kuka sosai,
kowa
kallonta yake adakin sanan ta dago
kanta ta kalli hydar dake kneeling a
gabanta, tace yaya hydar am sorry
but
bazan iya aurankaba, saboda ni
matar
aure ce, ni matar wani ne.
Khalis yace wott??? Dad yace wot
are u
saying khaleesat?? Teema da
chuchu
kallonta suke dan neman karin
bayani,
share idonta tayi tace dad ni matar
aure
ce, matar hydar hunter,yana chan
nijar
yanzuβ¦β¦β¦.. Nan tabasu labarin
rayuwanta a nijar kaf batare da
boye
komiba.
Hydar ya daka wani uban tsaki
mtsswwwww wanan aure naki ai
auran
kaddarane khaleesat, sadaki dubu
daya
ai ba sadaki bane,kuma ma ya
halasta
kiyi wani aure tunda yanzu rabonki
dashi shekara 5 dayan watanni
batare
da yazo ya neme kiba, dan haka
nothing
change, INA KAN BAKATA (book din
sis
Aj &mss ameera ).,ahada aurenmu
dana
teema, aurenki ba aure bane auren
kaddarane..
Khaleesat tace wlh yaya hydar matar
aurece ni.
Hydar ya daka mata tsawa yace shut
up,
maganan bnxa kenan, ina xaki ga
mijin
bare ki ganesa shekara da shekaru?
Auren dakikayi lokacin kina
makauniya,
ai ya halasta ki yi wani auren, 5
years fa
khaleesat, aurenki auran kaddarane,
ur
marriage is nothing but a filthy
marriageβ¦. Zaiyi wata maganan ..
Dad ya dakamai tsawa yace hydar ka
kiyayeni,nasan u are right ya
hallasta
tayi aure tunda bazata gane mijinba,
kuma shekara5 basa tare,amma
wayace
ma sadaki na karanta?? Dakace
auran
kaddarane kasan me Allah yahada
aciki??? inaso kasani ni uba nagari
ne,
inaba yarana hakkinsu, yajuyo yace
khaleesat βcikin kuka tace naam
dad.
Yasunan kauyen a nijar??tace dad
sunan
kauyen DOSO,kuma kowa na garin
yasan
hydar hunter, dad yace yazo gidan
sauki
nasan kauyen sosai limamin garin
aboki
nane shima asalinshi dan naija ne,
yace
khalis yace naam dad, ka shirya
gobe
bayan an sallamemu zamubi jirgi
zuwa
nijar neman mijin khaleesat kana
jina ko
yace to dad.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£2β£
Washe gari da sassafe aka basu
sallama,
khaleesat dai ranan very weak take
adduβa take Allah yasa yaya hydar
ya
yarda yabiyo su dad. Hotel suka
koma
dansu sai gobe zasu koma Nigeria
yayinda su dad da khalis harda
hydar
yabisu suka tafi nijar din.
Koda suka isa nijar dad wurin imam
din
garin ya sauka, imam ya dinga
murna
bayan anci ansha dad yace yaa
imam
munzo garinan neman wani bawan
Allah dake auren yata ne, imam
yace
wane?? Ya sunanshi?? Dad yace eh
to
abunda dai yarinya ta tace ana
kiranshi
dashi a garinan shine hydar hunter.
Imam yay kabbara Allahu akbar, dad
yace lpy?? Imam yace iya sanina
makauniyace kadai matar hydar ko
makauniyar ce yarka?? Dad da sauri
yace eh.
Imam yace wlh tayi saβan miji, hydar
yarone mai zuciya, ga taimako,
yawan
kyauta ga son addini saikuma
girmama
nagaba dashi. ya auri makauniyar
nan
danya ceceta daga hanun dan sarki
faisol nida kaina na daura mai
auren.
Khalis yace imam ina zamuga hydar
hunter din?? Imam nan fuskarshi
takoma ta bikin ciki da tarin
damuwa,
yace sarki ya koresu sunbar garinan
da
dadewa take wani murmushi ya
bayyana
fuskan hydar harda cewa
Alhamdulillah.
Imam yace lokacin da faisal ya
warke,
yafada ma sarki yarinya ce ta
guntulemai yatsa shine yasa aka
kamosu
amma babu yarinyar ita ta
gudu,saida
akama hydar bulala 50 sanan aka
korasu
daga garinan yazo yamin sallama
amma
bai fadamin inda zasuba.
Dad ya share gumi yace imam yanzu
yazaβayi da aurenshi dake kan
yata??
Imam yace ai yarka ya hallasta tayi
aure, tunda baβaga mijin ba tsawon
shekara 5,amma kudan kara koda
wata
biyu ne aga ko zai bayyana kafin
tayi
wani auren.
Kwanansu daya suka bar nijar inda
sukama imam shatara na arziki. sai
naija.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£3β£
su dad sun dawo gida da daddare
bayan
sallan isha aka kira kowa falon, dad
yace khaleesat hydar yabar nijar, da
sauri ta dago kanta ta kalli dad
saikuma
takomar da kanta kan kafadar
chuchu
tana hawaye.
Dad yace amma zamu tsaya muga
nan da
2 months inbai bayyanaba zamu
raba
auren kiyi wani aure, munbarma
imam
din nijar sallau indan yadawo nijar
din
afadamin. inhar nanda 2month
mijinki
bai bayyanaba khaleesat zan hada
aurenki dana hydar. Yace teema
kekuma
ki turomin surikin nawa dan zaβa
daga
bikinki zuwa wata biyu masu zuwa.
Dad da murmushi a fuskanshi yace
chuchu ke yaushe xakiyi auren?? Da
sauri chuchu ta saci kallon khalis
karaf a
idon khaleesat, ta maida kanta kasa
da
sauri batare da tace wani abu ba.
Teema
tace wlh dad bansan mesa chuchu
bata
kula samari ko kadan, ranan wani
abokin yaya khalis yace yana sonta
amma taki, kuma yanada kirki, dad
yace
chuchu, cike da kunya tace naam
dad,
yace kidena korasu, cikinsu ki zabo
daya
na kirki kinji inyaso dukanku ma
aurar
daku rana daya.
Hj benazir tace ayiriri nadawo
Maman
amare uku, yarana uku zan aurar
rana
daya da sauri suka mike sukabar
falon
suna dariya.
Hydar Abj ke waya yace haba hydar
nijar dad fa na nemanka tuntuni
bakazoba, hydar nijar yace oo friend
aiki sunmin yawa ne but i promise
dis
weekend zanzo, idan nazoma inaso
nasai gida a abujan, hydar Abj yace
saboda me??
Hydar yace saboda in bikinka yazo
bakace saura 1 month ba, kaga
saina
dinga kwana achan. Hydar Abj yace
ga
gidanmu??wai mesa kacika tsoron
mata
ne?? Yay murmushi yace ni bana
tsoron
mata kawai ina taya matana kishin
kainane, kuma kasan lokacin bikine
mata sun cika gidan.
Chuchu yaudai ta shirya dan taje ta
gaida dad dinta tunda shi bai
nemetaba,
da sallama ta shiga falonsu amma
taji
shiru handbag dinta ta ajiye a falo
tayi
hanyar bedroom din dad.
Tun daga nesa taji kaman ana fada,
kanta tasa jikin kofan taji karan mari
tasss, Abban chuchu ya gaurama
mai
gadi mari, yace hw could u betray
me lyk
dat?? Kashemin ka kashe khaleesat
ashe
baka kashetaba, yanzu inta tonamin
asiri fa tace nina kashemata iyaye?,
Nakuma makantar da ita?? Chuchu
kulle
bakinta tayi da duka hannayenta
biyu
wot!! dad shine ya kashe iyayen
khaleesat?but y?mesuka mishi?
Maganan
dataji dad nayi ne yadawo da ita
daga
duniyar tunani,
Abunda nakeso dakai shine nabaka
1
week inaso inji cewa khaleesat ta
mutu,
inaso ka kawomin kanta kafin ta
tonamin asiri gwara na aikata
lahiraβ¦
Chuchu ahankali takeja baya tana
hawaye tana no dad, no dad, it canβt
be
u dad, u are not a murder, kafanta
ne ya
zubar da glass cup din dake center
table
jikake ragagassss, wanda hakan ya
janyo
hankalin su Abban chuchu. da sauri
Abban chuchu yadau pistol (karamar
bindiga )yafito daga daki yana zare
ido
mai gadi na biye dashi da tashi
bindigar
jikake tasssss Abban chuchu ya
harbiβ¦β¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£4β£
Ya harbi yar aikin gidan,wanda ke
bayan chuchu a tsaye tafito daga
kitchen
ne saboda karan glass din dataji.
afirgice
chuchu tai kanta tana mama, mama
karki mutu plz, Abban chuchu yace
dole
ta mutu dan taji sirrina, zuwa wurin
yayi yakara mata second bullet take
taja
numfashinta na karshe. chuchu
tasaki
wani irin razanannan ihu tasume
warwas a wurin.
Kallon mai gyadi yayi yace kadau
gawanan kajefar a bola, sanan daga
yau
ya zamto a anguwar su khaleesat
kaida
sauran yarana kuke wuni, duk randa
tafito ita kadai ku tabbatar kun
kasheta
kun kawomin kanta, ya mikamai
kudade
da yawa. mai gadi ya saba gawan
yar
aiki a kafadanshi yafita da ita
compound
ya wurgar da ita akasa, bude booth
yayi
yachusata sanan yakoma yaja motan
yabar gidan.
Chuchu bata farkaba sai wuraren 5
na
yamma, tana tashi ta kalli ko ina
taga
adakinta take tafashe da kuka sosai,
muryan dad taji yace welcome back.
Dago kanta tayi ta kalleshi take taji
wani
irin tsanar shi a ranta, tace i hate u
dad,
u are a murderer, ka kashe mutum
agabana, dad ka kashe iyayen my
best
friend, dad ka kashema kawata
idanunta, i hate u and i will report u
to d
police,Ta koma ta kwanta tana kuka
sosai.
Zama yayi kusa da ita yay gyaran
murya
yace chuchu abunda kikaji yau da
wanda
kika gani inaso kiyi pretending
kaman
bai taba faruwaba, ki addana sirrin
babanki, karki bari kowa yaji
sirrinan,
inba hakaba duk wanda kika fadi
mawa
zan kasheshi, kinga kinjama mutane
mutuwa kenan. koda ina kashe
mutane,
ina yine saboda nabaki good lyf, a
luxurious lyf, kema ki shiga jerin
yayan
manya, yayan ministers,kihau mota
mai
kyau, kisa kaya mai tsada,ke kina
ganin
inda ace ke talakace su khaleesat
da
teema zasuyi kawa dake??
Chuchu kome kikaga nadawo yau,
saboda kene, ke kadai Allah yaban,
ke
kadaice yata, ke kadai nake kalla
naji
haske araina, dole nasan yanda
zanyi
nasamu kudi dan nabaki farin ciki
chuchu, yafashe da kukan gulma
yace
chuchu yanzu zaki tonamin asiri ??
Zaki
iya cewa nina kashe dad din
khaleesat?
despite everything i did 4 u
Chuchu?
Chuchu da hannuna na kashe rai
saboda
kawai nasami kudi na kaiki Turkish
international school. Yanzu zaki
iyakai
babanki wanda ya haifeki prison
chuchu????
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£5β£
Jikin chuchu yay sanyi sosai jin
maganganun babanta, tai shiru,
yakara
narkewa tareda kecewa dawani kuka
sosai yace chuchu answer me??
Yanzu
zaki iya kaini prison chuchu??nina
haifeki, nasai miki kaya nasaki a
school,
inkina ciwo na kaiki hospital,
chuchu
har kashe mutane nayi saboda ke
amma
sakamakon dazan samu wurin ki
shine
zaki kaini prison koo??? Ya mike
tsaye
ya share hawayen idonshi yace
shikenan
chuchu, go ahead am ready ki
tonamin
asiri, ki kaini prison, adduβa na
shine
Allah ya dauki raina wurin, na mutu,
tunda har yar dana haifa bata sona
zata
iya kaini prison. yamike zai wuce
yaji
chuchu takama hanunshi. Wani
murmushi yayi yace yes.. chuchu ta
taso
tana zuwa gabanshi yahau hawaye
yana
cemata let me goo chuchu, u said u
hate
me, so let me go, yace chuchu i
agree am
a murderer but everything i do is to
give
u happiness, β¦.. Zai cigaba da
magana
chuchu ta taushe bakinshi tana kuka
sosai tace dad i luv u soo very
much.
Taja hanunshi suka zauna akan
gado
tace dad naji nakuma yarda bazan
tonama asiriba, bakuma zankai
karanka
police station ba amma under one
condition, dad ya kwalalo ido yace
uhhumm, azuciyarshi yace wai wace
irin
mayyar yarinya Allah yabanne.
Tace dad zan rufama asiri only if u
promise me bazaka kara kashe
kowaba,
zaka tuba, kuma bazaka kara yima
khaleesat komiba. kakuma koma
islamiyya, kayi aure. Inhar kayi
hakan
nai alkawari bazan tonama asiri ba.
dad
yay murmushi yace i promise u
chuchu,
zan chanza, zan kuma baki mamaki,
yay
mata kiss a goshi sanan yabar
dakin.
Yana kaiwa dakinshi ya share
hawayen
idonshi yace yaro man kaza, anrufe
wanan chapter din kuma. ya kece
dawani arnen dariya taredayin tsalle
yafada makeken gadonshi.
[2:53AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£6β£
Khaleesat taji chuchu shiru, kuma
tace
mata zata dawo kafin magrib gashi
yanzu har bayan isha bata gantaba.
Daukan wayanta tayi takira amma
chuchu bata daukaba saida
khaleesat
takira sau biyar ne chuchu ta daga
murya kasa kasa tace hello,
khaleesat
arude tace chuchu meke damunki??
Chuchu tace kaina ke ciwo gobe zan
shigo gobe inya sauka. khaleesat
duk ta
damu tace Allah sawake friend.
Chuchu
da sauri ta katse wayan ta fashe
dakuka,
i betray u khaleesat, plz forgive me,
am
not worth a friend to you, i betray
our
friendship tacigaba da kuka, sai
wata
zuciyan tace mata chuchu karki
manta
everybody deserve a second chance,
abunda nayi shine daidai, fatana
Allah
ya yafema dad tunda yay alkawari
baxai
karaba. Haka tasha kukanta har
bacci
yay gaba da ita.
Yau takama Saturday khaleesat na
zaune
dakinta tai shiru bakomi take tunani
ba
sai hydar hunter, kullum saitai
adduβa
Allah ya bayyanashi kafin lokacin da
dad yadiba yayi. tana zaune tana
tunani
taji teema ta dafata, tace khaleesat
kidena yawan tunanin nan nasan
matsalanki.
Khaleesat tace teema inason mijina
wlh,
banason arabamu, ko shekara dari
ne
zan iya jiranshi inhar zai dawo,
teema
bazan miki karyaba banason yaya
hydar
abu, wlh banason aurenshi, tafashe
da
kuka sosai ta rugume teema tace
teema
yaya hydar ya taimaken, ya
kaunaceni
dukda ina makauniya, an harbeshi
saboda ni, ya shiga matsaloli da
dama
saboda ni, teema hydar dabanne a
raina, koda bazai dawo gareniba
aganina hanyar dazan nunamai am
grateful akan abubuwan dayamin
shine
na zauna da aurenshi a kaina har
karshe
rayuwata, teema koda bai dawoba
banason dad yaraba auren, inason
hydar dina, deep down inaji ajikina
zai
dawo gareni very soonβ¦.. Karan
bude
kofa sukaji da sauri ta share
hawayenta
hydar Abj ne ya shigo ya kalleta yay
murmushi yace my luv, keda teema
kutashi ku shiga kitchen ayima
bakona
abinci daga kaduna zaizo, yama
kusa
isowa plz ayi food din yay shegen
dadi.
sukace to yawuce yafita yanama
khaleesat kallon soyayyaβ¦β¦
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£7β£
Khaleesat ta sauke ajiyan zuciya
tareda
share guntun hawayen dayazubo
mata,
teema tace is ok Khalee, khaleesat
bubbuga kafanta tafarayi akasa tana
kuka sosai kaman yarinya tace
teema ni
mijina nakeso banason yaya hydar
wlh
banason aurenan.
Teema tace khaleesat kiyi hakuri,
kiyita
adduβa ai dad yace sai ancika 2
month
din daidai aranan zaβa dauramana
auren, aranan kuma zaβa raba
aurenki,
to kinga ki dage da adduβa Allah ya
bayyana shi kafin waβadin da dad ya
dauka su cika.
Khaleesat tace to, teema tace oya
tashi
muje muyi abincin da wuri, kinsan
yaune nikabas day bikin kawata
MARIAM DANDAWAKI, ustaz zata
aura
wai shine zaβayi nikabas day, kowa
zaisa
dogon hijab,da nikab yau, khaleesat
tace
nidai ban iya sa nikab ba.
Teema tace Allah ya kamaki dole
kisa,zamu biyama chuchu ma,
khaleesat
jikinta yafara rawa, tace aβa ita
zatazo
nan, teema tace lpy jikinki ke rawa
haka?? Khaleesat tai maza ta mike
tace
tashi muje muyi aikin yaya hydar.
Kitchen suka shiga, suna hada
abinci
kala kala, suna cikin girkin chuchu
ma ta
iso sai murna suke sun cika gidan
da
ihu, saida suka gama abincin duka,
inda
khaleesat ta dafa tuwan shinkafa da
vegetable soup. Teema tayi fired
rice
dayaji naman kaji, chuchu kuma tayi
pepper soup na cow head, khaleesat
ta
hada watermelon jus. Suka jera
kayan
abincin a dining sanan suka wuce
dakin
danyin wanka.
Ko wanensu yay wanka cikin English
wears amma suka daura dogon
hijab
dinsu light blue har kasa sanan
suka
daddaura nikab din, tare suka fito
sukaje dakin hj benazir dan mata
sallama, hj benazir tace wai ina
zaku
haka da nikab a fuska?? Sukace
bikin
mariam dandawaki, sai yaba kyansu
take, ta dauko kudi tabasu tace
ayima
amarya siyayya, sukai godiya.
sanan suka fito waje har sun shiga
mota,
chuchu zatai driving, khaleesat tace
laaa
na manta dawayana vari na dauko.
ta
fita da sauri daga motan tayi part
dinsu.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£8β£
Daukan wayanta tayi, juyowan
dazatayi
taji wani irin sanyi ya shiga jikinta,
da
sauri ta kankame jikinta, bazata
manta
ba ranan dazata hadu dasu dad
haka ta
dingajin sanyinan, to yau kuma
maizai
faru dayasa takejin wanan sanyi
again??
Ajiyan zuciya ta sauke tareda rike
kirjinta dataji yana bugawa sosai,
tafiya
ahankali take harta fito tsakar gida,
wani irin bugu kirjinta yayi
dummmmmm lokacin da idanunta
suka
sauka kan wani kakkyawan saurayi
na
karshe, maβaboci tsawo da fadin
kirji,
dan yamafi hydar Abj cika, da kyau
gakuma kwarjini, sajenshi bakin
kirin ya
kwanta lub agefen fuskanshi,
gashinshi
kaman nadan India, sai kyalli suke.
lips
dinshi pink sosai kuma kanana dasu
yana sanye cikin kayan sojoji, take
taji
wani tsoranshi aranta dan
kwarjininshi
yay mata yawa, tare suke da hydar
Abj
sun tsaya wajen gate da alamu su
chuchu
na gaidasu ne.
Cike da faduwar gaba ta sauke
nikab din
fuskarta, tareda daga kafarta tana
tafiya,
amma kwata kwata bata kallon
gabanta
hankalinta nakan wanan matashi
dakema su teema murmushi kadan
kadan mai karamai kyau, ga dukkan
alamu teema barkwanci take musu.
Khaleesat gabanta faduwa yake,
shima
saurayin taga yana magana amma
ya
kankame jikinshi kaman yanajin
sanyi,
tafiya take kaman wanda lakka ya
fashemai aciki.
Jin abu kaman yakushi akan kafanta
yasa ta kalli kafanta karamin
kadangare
ne, kumbanshi ya kama safan
kafanta
gam dan kokarin sauka yakeyi
amma
yakasa.
Wani uban ihu ta doka, wanda
hakan
yasa su hydar suka juyo. wayyo
Allah na
yaya hydar lizard on my leg, hydar
Nijar
ne yafara dumfaro ta, itama tafiya
tafara da sauri, tana jijjiga kafanta
ko
kadan garen zai sauka, kuka take
sosai
dan khaleesat dama tun tana
karama
batason kadangare da bera, tsoro
suke
bata.
bata ankaraba kawai tajita tafada
kirjin
hydar nijar!!!
shikuma wani irin shock dayaji da
rest
of mind yasa yasaka hannayenshi
biyu
yakara janyota jikinshi, khaleesat
itama
kankameshi tayi tace wayyo lizard,β¦
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5β£9β£
Kankameshi tayi sosai ta kulle
idonta,wani ajiyan zuciya tasaki,
hakanan saitakeji is she now safe,
duk
wani damuwan datake ciki ya yaye.
Hydar nijar yakama kafannata,
ahankali
ya cisge lizard din daga jikin