Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 10
tacigaba da kula da idona harya washe cos da yafi haka worse…….kuka yaci karfinta. Khalis ya dago kanta cikin kuka yace khaleesat waye ya kashe iyayenmu??? Waye ya kashe miki idanu?? Yanda jikin khaleesat yafara rawa yasa kowa yakoma kallonta tace no yaya, i can’t tell u, tsoro nakeji, banason ya kashe ku kuma, bazan iya rayuwa bakuba. Khalis ya rike hanunta gam yace khaleesat nai alkawari bazamu bari yay miki ko mu komiba, kifadinmin wayeshi cos he have to pay, dole mubima iyayenmu hakkinsu Khaleesat tafara kuka sosai tace no yaya tsoro nakeji, kona fada bamu da proof, inma akwai proof kokuma wanda zai iya testifying a court mutum dayane cos shine yaga fuskokin wayanda suka kusa kasheni, khalis yace waye?? Tace yaya HYDAR HUNTER.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4⃣5⃣ Khalis yace inhar hakane dole na nemo hydar hunter duk inda yake, i will go to nijar dakaina na nemoshi, but khaleesat u have to tell me waya kashemana iyayenmu?? Khaleesat jikinta yahau rawa tafara no, tana kokarin jaa baya, yaya inna fada zai iya kashemin kai, no bazan fadaba, khalis idonshi yay jaa yace khaleesat u have to, dole kifadanmin, dad ya taso yace khalis karkai forcing yarinyar nan, bata riga tagama warkewaba, dont pressure her too much, dad ya tsugunna yace khaleesat fadamin waya kashemin kanina da matarshi?? Khaleesat cikin kuka tarike hannun dad, tace dad all i want now is to be happy, banason nakara rasa wani daga cikinku, tace dad u trust me right?? Yace eh khaleesat, tace den trust me when i tell u keeping my mouth shot is d best, hakan zaisa na tsira kuma ku tsira, dad abunda nasani shine inhar nafadi wani abu gabaki dayanmu xai iya halakamu, but akwai Allah kisan kai yayi tun kafin yabar duniya Allah zai binma iyayena hakkinsu… Dr ne yashigo dakin yace visiting hours are over. Hakanan kowa ya mike yafita. Dad dasu khalis da hydar tareda sojaa sukabi Dr office dinshi, dad yace Dr inaso ayimana transfers zuwa d best asibitin ido akasar waje dan nema mata lafiyan ido. DR ya sauke glass din idonshi yace Alh akwai brother na a England yana aiki a wani asibitin gyara ido zan turaku wajen jibi saiku kushirya zuwa England dad ya dinga godiya. [2:44AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4⃣6⃣ Hydar sun koma kaduna ya ajiye su ummi agida shikuma ya koma barrack, gabaki daya hankalinshi yaki kwanciya duk lokacin daya tuna matsalanshi, yakuma tuna khaleesat sai hankalinshi yatashi. Wani abokinshi Mansur, sojaa ne amma shi likitane yatafi wurin shi hydar yafadamai komi, Dr mansur ya duba hydar sosai, yace there’s a possibility zaka iya warkewa, zakuma ka iya haihuwa but it depends on yanda testicles din zai iya secreting sperm inkai meeting da wife naka hydar. amma dole saikana shan magani., yay prescribing wasu drogs hydar ya dage da shansu yakuma cigaba da aikinshi yayinda khaleesat ke ranshi daram. ABBAN CHUCHU ya shigo dakin chuchu da sauri saboda wani ihu dayaji tayi, tana ganinshi ta katse wayan ta taso da sauri ta rungumeshi tana dad am very very happy today. tasakeshi tana tsalle, dad yace can i know d reason?? Cikeda murna tace dad anga khaleesat yanzunan temimeyi ke fadamin, kirjinshi ya buga dammm ya kwalalo ido, chuchu ta yamutse fuska tace saida fa makauniya tadawo, dad kasan maiyafi ban mamaki kuwa?? Tsoro yahanata fadan wanda ya kashe mum da dad dinta. Take abban chuchu ya sauke ajiyan zuciya, chuchu tace wlh dad abun yaban haushi khaleesat dama tun muna yara duk tafimu tsoro, khalis da dad sunyi sunyi tafada taki wai tsoro takeji zai iya kasheta koya kashesu, but u know something dad?? Wlh innaje zansata saita fadamin. Abban chuchu yace ke chuchu tunda taki fada ki kyaleta mana, ba’a takuramata ai kidaije gidan kuyi hira kyazo kiban labarin komi, chuchu tace dad plz xanbisu england din kaji?? Yace to to shikenan nima zandanyi tafiya yau inkinje ki kwana a gidan ma. Chuchu tace dad wai yaushe zaka kara aure?? Tunda mum tarasu kaki aure?? Yay murmushi yace very soon daughter yanzu sauri nake dole nafita bai jira maizatace ba yafita daga dakin. Chuchu tace dad reaction look soo strange, ta tabe baki tace who knows y, ta shiga wanka agurguje dan ta tafi asibitin ranan ita da khaleesat sunci kuka. Khaleesat ta kalleta azuciyanta tace friend bazan iya sa babanki a prison ba kodan yanda kike sona, i can’t hurt u lyk dat, bazanso zumuncin mu yabaci ba, duk randa nafada nasan kowa na family na will hate u, bancin nasan cewa a child is not to blame 4 his parents wrong doings……… HYDAR NIJAR na zaune akatafaran office dinshi wayanshi yay kara bai dagaba saboda baisan number dinba, a kira na 4 ne hydar ya daga. Hydar Abj yay dariya yace bafa asan sojaa ya tsoron dauka new number ba, hydar yay murmushi tare da cewa ya kk friend?? Hydar Abj yace sorry wlh ban kirakaba since I’ve been busy kanwarmu KHALEESAT tadawo, yanzu haka gobe zamu kaita england dan awanke mata idoo. ..πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4⃣7⃣ Gaban hydar yafadi dummmm, hydar Abj ya cigaba da magana friend wlh inason khaleesat sosai,bazan iya rayuwa babu itaba, yanzu nasan dazaran idanun sun warke dad zai hada bikinmu dana teema,bikin teema saura 1 month. wlh friend inasonta sosai, tun tana yar karama nake sonta. Hydar yay shiru, gabanshi na faduwa, wacece wanan wanda sunanta daya da matarshi??kuma itama makauniya?? addu’a yahauyi a zuciyarshi Allah sa ba khaleesat dinshi bace.. hydar Abj yace friend are u dr?? Hydar ya sauke ajiyan zuciya yace ina jinka. Hydar Abj yace idan antashi bikin kaini babban friend dinafa, hydar yace tom shikenan yanzu gobe zaku tafi?? Yace eh, hydar yace tom shikenan inkun dawo zanzo nadubata, Allah yakuma kara sauki. hydar Abj yace shikenan bye. Gabaki daya hankalin hydar yatashi anya kuwa wanan khaleesat dinshi ce?? Yace no, ba ita bace, Dan yasan khaleesat dinshi zata fada tanada aure, yace no way dankawai wanan makauniyace bai nuna cewa khaleesat dina bace, amma yanzu koma menene insuka dawo zanje na ganta. Ayaune jirginsu yadaga zuwa england dad,mum,hydar,khalis teema,chuchu, da farida duk saida suka bita har England din, wani babban asibiti suka kaita suna zuwa likitoci suka fara duba idon inda suka bama su dad tabbacin idon zai bude but dole a wanke idon wanda jibi zasuyi mata dad suka biya kudin komi sukabar matan a asibiti sukuma suka fita dan neman hotel dazasu sauna, dan asibiti sunce mutum daya zasu bari ya zauna da mara lafiyan. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4⃣8⃣ Abban chuchu zaune akatafaren office dinshi waya yake ranshi abace, yace nabaka nanda 2 weeks duk inda kake kazo gidana ina nemanka kanajina ko?? Mai gadi yace yes oga zanzo. ya katse wayan yana huci. Maisa mai gadi zaimai karya yace khaleesat ta mutu?? Yanzu gashi tadawo she’s now a threat to him, duk randa tabude bakinta yabani, yadafa kanshi yace ohhhhhhhhh I’ve to do something, dole nai wani abun kafin ta tonamin asiri dole nai wani abun…… Yau satinsu khaleesat daya a England jiya akai mata operation din, inda aka ciro idanun aka wankesu tass, duk wani chemical din shaltos din dake jikin kwayan idon saida aka wanke sanan aka maida cikin idonta aka kulle idon yanzu ance jibi za’a bude idon, kowa addu’a yake Allah sa idon ya gyaru.. … Alh, hj benazir, farida dauke da marwan tana bashi indomie, sai khalis gefe yana danna waya cikin babban falon dakin dasuka dauka a hotel, hydar Abj ne ya shigo da sallamanshi ya gaida kowaa yazo ya zauna gaban mum da dad yace dad inada magana. Dad ya gyara zama yace inajinka, yace dad dama inason kabani auran khaleesat ne, kuma zanso ahada bikin dana teema tunda nata saura sati uku yanzu plz dad, kowa kallonshi yake hatta khalis kallonshi yake….. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4⃣9⃣ Dad da murmushi a fuskanshi ya shafa kan hydar yace hydar am very happy da zaka kulla wanan zumuncin, zanfi kowa murna idan khaleesat ta dawo matarka, hankalina zai kwanta saboda nasan zaka kula da ita amma bazan ma khaleesat doleba inbata sonka. Kaje ka nemi soyayyarta inhar ta aminta dakai saina baka ita ahada auren dana teema kajiko?? Da murmushi a fuskanshi yace to, ya juyo ya kalli khalis wanda murmushi yake ya dagamai gira, tashi yayi yafita wani babban shago yaje yasiyo zoben diamond acikin yar karaman akwatin, yakoma gida. Tunda sassafe kowa ya shirya aka tafi asibiti danyau takasance babban rana ga khaleesat dakuma kowa na family din. Duk suna dakin yayinda chuchu da teema nakan gado kusa da khaleesat. Chuchu na satan kallon khalis kadan kadan, arayuwanta Allah ya jarabeta da mugun son khalis amma koda wasa bata taba bari ya ganeba, gaisuwa kawai ke hadata dashi danshi dama baida magana. Duk suna zaune saiga Dr ya shigo dakin, Dr ya kalli khaleesat yace my patient are u ready 4 today??? Cikin murna tace yes, teema da chuchu suka sauka daga kan gadon, likita yazo ahankali yake warware farin kyallen da aka rufe idon khaleesat dashi, kowa gabanshi faduwa yake, saida Dr ya warware tass sanan yacema khaleesat open ur eye, ahankali khaleesat tafara bbbbbuuuuuddddddeeeee, iiiidddaaaaannnuuuunnnn, nnnnaaaattttaaaaaa. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣0⃣ Kallon yan uwanta takeyi batare datai motsi ba, saikuma tunanin hydar yafado mata taso ace duk randa idanun nan nata zai budu ya kasance shine mutum na farko dazatai tozali dashi. Khalis yazo gabanta ya tsaya da alamun damuwa a fuskarshi yace lil sis kina ganina kuwa?? Shiru tayi kaman batajishiba batare da yay tsammaniba yaji tayi wani ihu ta rungumeshi tana yaya i can now see all of uuuu, kowa murna yake yana hamdala khalis ya kankameta yana murna sosai. Sakinshi tayi taje ta rungume dad tana murna ta rungume mum tana murna, ta rungume teema da chuchu suna murna harda tsalle, tasakesu taje ta rungume hydar yawani matseta sosai yana mata wani irin kallon soyayya da sauri ta fizge kanta. sanan takoma wurin wata mata yar kakkyawa fara wanda ita kadaine bata saniba a dakin, Ta tsaya agabanta ahankali khaleesat tace anty farida ko?? Farida hawaye ya gangaro daga idonta tace eh nice khaleesat, khaleesat ta rungumeta sosai tace anty farida nagode sosai Allah biyaki abunda kikamin ta saketa ta tsugunna tadau marwan tana mishi wasa, Dr yace my patient wot about my hug?? Khaleesat tai murmushi tareda noke kai ta saramishi tace dis is 4 u Dr kowa yay dariya adakin, DR yace zamu riketa nayau but gobe inhar babu wani matsala saimu sallameku. Saida komi ya lafa ana zaune a na fira yayinda marwan ke jikin khaleesat tana mai wasa dan Allah ya zuba mata son yara. Hydar ne yaxo ya tsugunna gaban khaleesat ya ciro akwatin zoben daga aljihu riganshi, dakin akai tsit. Cikin murya mai taushi da dadi yace will u marry me my little pumpkin????????? …..gaban khaleesat yace dummmmm, dole yau susan koni wacece…. [2:51AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣1⃣ Hydar yace little pumpkin tun kina yar yarinya nake sonki, bansanar dake bane saboda baki gama karatu ba,plz khaleesat marry me,i promise to keep u happy all ur lyf, khaleesat hawaye ya gangaro daga idonta, Hydar yace say something little pumpkin. Khaleesat saida taci kuka sosai, kowa kallonta yake adakin sanan ta dago kanta ta kalli hydar dake kneeling a gabanta, tace yaya hydar am sorry but bazan iya aurankaba, saboda ni matar aure ce, ni matar wani ne. Khalis yace wott??? Dad yace wot are u saying khaleesat?? Teema da chuchu kallonta suke dan neman karin bayani, share idonta tayi tace dad ni matar aure ce, matar hydar hunter,yana chan nijar yanzu……….. Nan tabasu labarin rayuwanta a nijar kaf batare da boye komiba. Hydar ya daka wani uban tsaki mtsswwwww wanan aure naki ai auran kaddarane khaleesat, sadaki dubu daya ai ba sadaki bane,kuma ma ya halasta kiyi wani aure tunda yanzu rabonki dashi shekara 5 dayan watanni batare da yazo ya neme kiba, dan haka nothing change, INA KAN BAKATA (book din sis Aj &mss ameera ).,ahada aurenmu dana teema, aurenki ba aure bane auren kaddarane.. Khaleesat tace wlh yaya hydar matar aurece ni. Hydar ya daka mata tsawa yace shut up, maganan bnxa kenan, ina xaki ga mijin bare ki ganesa shekara da shekaru? Auren dakikayi lokacin kina makauniya, ai ya halasta ki yi wani auren, 5 years fa khaleesat, aurenki auran kaddarane, ur marriage is nothing but a filthy marriage…. Zaiyi wata maganan .. Dad ya dakamai tsawa yace hydar ka kiyayeni,nasan u are right ya hallasta tayi aure tunda bazata gane mijinba, kuma shekara5 basa tare,amma wayace ma sadaki na karanta?? Dakace auran kaddarane kasan me Allah yahada aciki??? inaso kasani ni uba nagari ne, inaba yarana hakkinsu, yajuyo yace khaleesat β€œcikin kuka tace naam dad. Yasunan kauyen a nijar??tace dad sunan kauyen DOSO,kuma kowa na garin yasan hydar hunter, dad yace yazo gidan sauki nasan kauyen sosai limamin garin aboki nane shima asalinshi dan naija ne, yace khalis yace naam dad, ka shirya gobe bayan an sallamemu zamubi jirgi zuwa nijar neman mijin khaleesat kana jina ko yace to dad. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣2⃣ Washe gari da sassafe aka basu sallama, khaleesat dai ranan very weak take addu’a take Allah yasa yaya hydar ya yarda yabiyo su dad. Hotel suka koma dansu sai gobe zasu koma Nigeria yayinda su dad da khalis harda hydar yabisu suka tafi nijar din. Koda suka isa nijar dad wurin imam din garin ya sauka, imam ya dinga murna bayan anci ansha dad yace yaa imam munzo garinan neman wani bawan Allah dake auren yata ne, imam yace wane?? Ya sunanshi?? Dad yace eh to abunda dai yarinya ta tace ana kiranshi dashi a garinan shine hydar hunter. Imam yay kabbara Allahu akbar, dad yace lpy?? Imam yace iya sanina makauniyace kadai matar hydar ko makauniyar ce yarka?? Dad da sauri yace eh. Imam yace wlh tayi sa’an miji, hydar yarone mai zuciya, ga taimako, yawan kyauta ga son addini saikuma girmama nagaba dashi. ya auri makauniyar nan danya ceceta daga hanun dan sarki faisol nida kaina na daura mai auren. Khalis yace imam ina zamuga hydar hunter din?? Imam nan fuskarshi takoma ta bikin ciki da tarin damuwa, yace sarki ya koresu sunbar garinan da dadewa take wani murmushi ya bayyana fuskan hydar harda cewa Alhamdulillah. Imam yace lokacin da faisal ya warke, yafada ma sarki yarinya ce ta guntulemai yatsa shine yasa aka kamosu amma babu yarinyar ita ta gudu,saida akama hydar bulala 50 sanan aka korasu daga garinan yazo yamin sallama amma bai fadamin inda zasuba. Dad ya share gumi yace imam yanzu yaza’ayi da aurenshi dake kan yata?? Imam yace ai yarka ya hallasta tayi aure, tunda ba’aga mijin ba tsawon shekara 5,amma kudan kara koda wata biyu ne aga ko zai bayyana kafin tayi wani auren. Kwanansu daya suka bar nijar inda sukama imam shatara na arziki. sai naija. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣3⃣ su dad sun dawo gida da daddare bayan sallan isha aka kira kowa falon, dad yace khaleesat hydar yabar nijar, da sauri ta dago kanta ta kalli dad saikuma takomar da kanta kan kafadar chuchu tana hawaye. Dad yace amma zamu tsaya muga nan da 2 months inbai bayyanaba zamu raba auren kiyi wani aure, munbarma imam din nijar sallau indan yadawo nijar din afadamin. inhar nanda 2month mijinki bai bayyanaba khaleesat zan hada aurenki dana hydar. Yace teema kekuma ki turomin surikin nawa dan za’a daga bikinki zuwa wata biyu masu zuwa. Dad da murmushi a fuskanshi yace chuchu ke yaushe xakiyi auren?? Da sauri chuchu ta saci kallon khalis karaf a idon khaleesat, ta maida kanta kasa da sauri batare da tace wani abu ba. Teema tace wlh dad bansan mesa chuchu bata kula samari ko kadan, ranan wani abokin yaya khalis yace yana sonta amma taki, kuma yanada kirki, dad yace chuchu, cike da kunya tace naam dad, yace kidena korasu, cikinsu ki zabo daya na kirki kinji inyaso dukanku ma aurar daku rana daya. Hj benazir tace ayiriri nadawo Maman amare uku, yarana uku zan aurar rana daya da sauri suka mike sukabar falon suna dariya. Hydar Abj ke waya yace haba hydar nijar dad fa na nemanka tuntuni bakazoba, hydar nijar yace oo friend aiki sunmin yawa ne but i promise dis weekend zanzo, idan nazoma inaso nasai gida a abujan, hydar Abj yace saboda me?? Hydar yace saboda in bikinka yazo bakace saura 1 month ba, kaga saina dinga kwana achan. Hydar Abj yace ga gidanmu??wai mesa kacika tsoron mata ne?? Yay murmushi yace ni bana tsoron mata kawai ina taya matana kishin kainane, kuma kasan lokacin bikine mata sun cika gidan. Chuchu yaudai ta shirya dan taje ta gaida dad dinta tunda shi bai nemetaba, da sallama ta shiga falonsu amma taji shiru handbag dinta ta ajiye a falo tayi hanyar bedroom din dad. Tun daga nesa taji kaman ana fada, kanta tasa jikin kofan taji karan mari tasss, Abban chuchu ya gaurama mai gadi mari, yace hw could u betray me lyk dat?? Kashemin ka kashe khaleesat ashe baka kashetaba, yanzu inta tonamin asiri fa tace nina kashemata iyaye?, Nakuma makantar da ita?? Chuchu kulle bakinta tayi da duka hannayenta biyu wot!! dad shine ya kashe iyayen khaleesat?but y?mesuka mishi? Maganan dataji dad nayi ne yadawo da ita daga duniyar tunani, Abunda nakeso dakai shine nabaka 1 week inaso inji cewa khaleesat ta mutu, inaso ka kawomin kanta kafin ta tonamin asiri gwara na aikata lahira… Chuchu ahankali takeja baya tana hawaye tana no dad, no dad, it can’t be u dad, u are not a murder, kafanta ne ya zubar da glass cup din dake center table jikake ragagassss, wanda hakan ya janyo hankalin su Abban chuchu. da sauri Abban chuchu yadau pistol (karamar bindiga )yafito daga daki yana zare ido mai gadi na biye dashi da tashi bindigar jikake tasssss Abban chuchu ya harbi…….. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣4⃣ Ya harbi yar aikin gidan,wanda ke bayan chuchu a tsaye tafito daga kitchen ne saboda karan glass din dataji. afirgice chuchu tai kanta tana mama, mama karki mutu plz, Abban chuchu yace dole ta mutu dan taji sirrina, zuwa wurin yayi yakara mata second bullet take taja numfashinta na karshe. chuchu tasaki wani irin razanannan ihu tasume warwas a wurin. Kallon mai gyadi yayi yace kadau gawanan kajefar a bola, sanan daga yau ya zamto a anguwar su khaleesat kaida sauran yarana kuke wuni, duk randa tafito ita kadai ku tabbatar kun kasheta kun kawomin kanta, ya mikamai kudade da yawa. mai gadi ya saba gawan yar aiki a kafadanshi yafita da ita compound ya wurgar da ita akasa, bude booth yayi yachusata sanan yakoma yaja motan yabar gidan. Chuchu bata farkaba sai wuraren 5 na yamma, tana tashi ta kalli ko ina taga adakinta take tafashe da kuka sosai, muryan dad taji yace welcome back. Dago kanta tayi ta kalleshi take taji wani irin tsanar shi a ranta, tace i hate u dad, u are a murderer, ka kashe mutum agabana, dad ka kashe iyayen my best friend, dad ka kashema kawata idanunta, i hate u and i will report u to d police,Ta koma ta kwanta tana kuka sosai. Zama yayi kusa da ita yay gyaran murya yace chuchu abunda kikaji yau da wanda kika gani inaso kiyi pretending kaman bai taba faruwaba, ki addana sirrin babanki, karki bari kowa yaji sirrinan, inba hakaba duk wanda kika fadi mawa zan kasheshi, kinga kinjama mutane mutuwa kenan. koda ina kashe mutane, ina yine saboda nabaki good lyf, a luxurious lyf, kema ki shiga jerin yayan manya, yayan ministers,kihau mota mai kyau, kisa kaya mai tsada,ke kina ganin inda ace ke talakace su khaleesat da teema zasuyi kawa dake?? Chuchu kome kikaga nadawo yau, saboda kene, ke kadai Allah yaban, ke kadaice yata, ke kadai nake kalla naji haske araina, dole nasan yanda zanyi nasamu kudi dan nabaki farin ciki chuchu, yafashe da kukan gulma yace chuchu yanzu zaki tonamin asiri ?? Zaki iya cewa nina kashe dad din khaleesat? despite everything i did 4 u Chuchu? Chuchu da hannuna na kashe rai saboda kawai nasami kudi na kaiki Turkish international school. Yanzu zaki iyakai babanki wanda ya haifeki prison chuchu???? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣5⃣ Jikin chuchu yay sanyi sosai jin maganganun babanta, tai shiru, yakara narkewa tareda kecewa dawani kuka sosai yace chuchu answer me?? Yanzu zaki iya kaini prison chuchu??nina haifeki, nasai miki kaya nasaki a school, inkina ciwo na kaiki hospital, chuchu har kashe mutane nayi saboda ke amma sakamakon dazan samu wurin ki shine zaki kaini prison koo??? Ya mike tsaye ya share hawayen idonshi yace shikenan chuchu, go ahead am ready ki tonamin asiri, ki kaini prison, addu’a na shine Allah ya dauki raina wurin, na mutu, tunda har yar dana haifa bata sona zata iya kaini prison. yamike zai wuce yaji chuchu takama hanunshi. Wani murmushi yayi yace yes.. chuchu ta taso tana zuwa gabanshi yahau hawaye yana cemata let me goo chuchu, u said u hate me, so let me go, yace chuchu i agree am a murderer but everything i do is to give u happiness, ….. Zai cigaba da magana chuchu ta taushe bakinshi tana kuka sosai tace dad i luv u soo very much. Taja hanunshi suka zauna akan gado tace dad naji nakuma yarda bazan tonama asiriba, bakuma zankai karanka police station ba amma under one condition, dad ya kwalalo ido yace uhhumm, azuciyarshi yace wai wace irin mayyar yarinya Allah yabanne. Tace dad zan rufama asiri only if u promise me bazaka kara kashe kowaba, zaka tuba, kuma bazaka kara yima khaleesat komiba. kakuma koma islamiyya, kayi aure. Inhar kayi hakan nai alkawari bazan tonama asiri ba. dad yay murmushi yace i promise u chuchu, zan chanza, zan kuma baki mamaki, yay mata kiss a goshi sanan yabar dakin. Yana kaiwa dakinshi ya share hawayen idonshi yace yaro man kaza, anrufe wanan chapter din kuma. ya kece dawani arnen dariya taredayin tsalle yafada makeken gadonshi. [2:53AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣6⃣ Khaleesat taji chuchu shiru, kuma tace mata zata dawo kafin magrib gashi yanzu har bayan isha bata gantaba. Daukan wayanta tayi takira amma chuchu bata daukaba saida khaleesat takira sau biyar ne chuchu ta daga murya kasa kasa tace hello, khaleesat arude tace chuchu meke damunki?? Chuchu tace kaina ke ciwo gobe zan shigo gobe inya sauka. khaleesat duk ta damu tace Allah sawake friend. Chuchu da sauri ta katse wayan ta fashe dakuka, i betray u khaleesat, plz forgive me, am not worth a friend to you, i betray our friendship tacigaba da kuka, sai wata zuciyan tace mata chuchu karki manta everybody deserve a second chance, abunda nayi shine daidai, fatana Allah ya yafema dad tunda yay alkawari baxai karaba. Haka tasha kukanta har bacci yay gaba da ita. Yau takama Saturday khaleesat na zaune dakinta tai shiru bakomi take tunani ba sai hydar hunter, kullum saitai addu’a Allah ya bayyanashi kafin lokacin da dad yadiba yayi. tana zaune tana tunani taji teema ta dafata, tace khaleesat kidena yawan tunanin nan nasan matsalanki. Khaleesat tace teema inason mijina wlh, banason arabamu, ko shekara dari ne zan iya jiranshi inhar zai dawo, teema bazan miki karyaba banason yaya hydar abu, wlh banason aurenshi, tafashe da kuka sosai ta rugume teema tace teema yaya hydar ya taimaken, ya kaunaceni dukda ina makauniya, an harbeshi saboda ni, ya shiga matsaloli da dama saboda ni, teema hydar dabanne a raina, koda bazai dawo gareniba aganina hanyar dazan nunamai am grateful akan abubuwan dayamin shine na zauna da aurenshi a kaina har karshe rayuwata, teema koda bai dawoba banason dad yaraba auren, inason hydar dina, deep down inaji ajikina zai dawo gareni very soon….. Karan bude kofa sukaji da sauri ta share hawayenta hydar Abj ne ya shigo ya kalleta yay murmushi yace my luv, keda teema kutashi ku shiga kitchen ayima bakona abinci daga kaduna zaizo, yama kusa isowa plz ayi food din yay shegen dadi. sukace to yawuce yafita yanama khaleesat kallon soyayya…… πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣7⃣ Khaleesat ta sauke ajiyan zuciya tareda share guntun hawayen dayazubo mata, teema tace is ok Khalee, khaleesat bubbuga kafanta tafarayi akasa tana kuka sosai kaman yarinya tace teema ni mijina nakeso banason yaya hydar wlh banason aurenan. Teema tace khaleesat kiyi hakuri, kiyita addu’a ai dad yace sai ancika 2 month din daidai aranan za’a dauramana auren, aranan kuma za’a raba aurenki, to kinga ki dage da addu’a Allah ya bayyana shi kafin wa’adin da dad ya dauka su cika. Khaleesat tace to, teema tace oya tashi muje muyi abincin da wuri, kinsan yaune nikabas day bikin kawata MARIAM DANDAWAKI, ustaz zata aura wai shine za’ayi nikabas day, kowa zaisa dogon hijab,da nikab yau, khaleesat tace nidai ban iya sa nikab ba. Teema tace Allah ya kamaki dole kisa,zamu biyama chuchu ma, khaleesat jikinta yafara rawa, tace a’a ita zatazo nan, teema tace lpy jikinki ke rawa haka?? Khaleesat tai maza ta mike tace tashi muje muyi aikin yaya hydar. Kitchen suka shiga, suna hada abinci kala kala, suna cikin girkin chuchu ma ta iso sai murna suke sun cika gidan da ihu, saida suka gama abincin duka, inda khaleesat ta dafa tuwan shinkafa da vegetable soup. Teema tayi fired rice dayaji naman kaji, chuchu kuma tayi pepper soup na cow head, khaleesat ta hada watermelon jus. Suka jera kayan abincin a dining sanan suka wuce dakin danyin wanka. Ko wanensu yay wanka cikin English wears amma suka daura dogon hijab dinsu light blue har kasa sanan suka daddaura nikab din, tare suka fito sukaje dakin hj benazir dan mata sallama, hj benazir tace wai ina zaku haka da nikab a fuska?? Sukace bikin mariam dandawaki, sai yaba kyansu take, ta dauko kudi tabasu tace ayima amarya siyayya, sukai godiya. sanan suka fito waje har sun shiga mota, chuchu zatai driving, khaleesat tace laaa na manta dawayana vari na dauko. ta fita da sauri daga motan tayi part dinsu. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣8⃣ Daukan wayanta tayi, juyowan dazatayi taji wani irin sanyi ya shiga jikinta, da sauri ta kankame jikinta, bazata manta ba ranan dazata hadu dasu dad haka ta dingajin sanyinan, to yau kuma maizai faru dayasa takejin wanan sanyi again?? Ajiyan zuciya ta sauke tareda rike kirjinta dataji yana bugawa sosai, tafiya ahankali take harta fito tsakar gida, wani irin bugu kirjinta yayi dummmmmm lokacin da idanunta suka sauka kan wani kakkyawan saurayi na karshe, ma’aboci tsawo da fadin kirji, dan yamafi hydar Abj cika, da kyau gakuma kwarjini, sajenshi bakin kirin ya kwanta lub agefen fuskanshi, gashinshi kaman nadan India, sai kyalli suke. lips dinshi pink sosai kuma kanana dasu yana sanye cikin kayan sojoji, take taji wani tsoranshi aranta dan kwarjininshi yay mata yawa, tare suke da hydar Abj sun tsaya wajen gate da alamu su chuchu na gaidasu ne. Cike da faduwar gaba ta sauke nikab din fuskarta, tareda daga kafarta tana tafiya, amma kwata kwata bata kallon gabanta hankalinta nakan wanan matashi dakema su teema murmushi kadan kadan mai karamai kyau, ga dukkan alamu teema barkwanci take musu. Khaleesat gabanta faduwa yake, shima saurayin taga yana magana amma ya kankame jikinshi kaman yanajin sanyi, tafiya take kaman wanda lakka ya fashemai aciki. Jin abu kaman yakushi akan kafanta yasa ta kalli kafanta karamin kadangare ne, kumbanshi ya kama safan kafanta gam dan kokarin sauka yakeyi amma yakasa. Wani uban ihu ta doka, wanda hakan yasa su hydar suka juyo. wayyo Allah na yaya hydar lizard on my leg, hydar Nijar ne yafara dumfaro ta, itama tafiya tafara da sauri, tana jijjiga kafanta ko kadan garen zai sauka, kuka take sosai dan khaleesat dama tun tana karama batason kadangare da bera, tsoro suke bata. bata ankaraba kawai tajita tafada kirjin hydar nijar!!! shikuma wani irin shock dayaji da rest of mind yasa yasaka hannayenshi biyu yakara janyota jikinshi, khaleesat itama kankameshi tayi tace wayyo lizard,… πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5⃣9⃣ Kankameshi tayi sosai ta kulle idonta,wani ajiyan zuciya tasaki, hakanan saitakeji is she now safe, duk wani damuwan datake ciki ya yaye. Hydar nijar yakama kafannata, ahankali ya cisge lizard din daga jikin

Chapter 5 of 10