Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
10 / 10
lubiee tace am afraid to tell u sir, dis patient is… Khaleesat bata karasajin maganan ba tasulale zata fadi kasa khalis yatarota Rirrikeshi tayi tace yaya hydar ya mutu ko??wlh inya mutu yau saina bishi, tura khalis tayi da iya karfinta ta doshi gadon da hydar kekai, fadawa tayi jikinshi tana jijjigashi sosai tana kuka, yaya hydar wake up, Dr lubiee tace ku kamata karta famamai inda mukai mai dinki…. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:06AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣5⃣ Dad kowanensu yamike tareda dafa kirji saboda abunda suke tsammanin zasuji abakin khalis sukace khaleesat nada me? Khalis yace mum wlh MALARIA takedashi,nama karbo mata magani,kowanensu yakoma ya zauna gwuiwa a sanyaye, khalis yajuya haryakai bakin kofa yajuyo yace dad mum ummi khaleesat nada CIKI, yaciro wata takarda daga aljihunshi here is d result, dad shiya fara tashi da sauri ya karbi result din, ummi kam taushe bakinta tayi hawaye yacika idonta tana murmushi tareda tasbihi ga Allah.. Dad dayaga result din baisan lokacin daya rungume khalis ba yana Alhamdulillah Hydar yasamu lpy,hydar ya warke, ubangiji Allah yatashi kafadarshi,itakuma Allah ya raya abunda ke cikinta, dad yace khalis wata nawane??khalis yace dad wlh karamin cikine just 2 month. Take ummi da hj benazir suka gane ranan. Ana cikin murna hydar Abj ya shigo yace me akema murna haka? Khalis yace lil sis nada ciki 2 months 1hydar yasamu lpy, hydar Abj jikinshi yay mugun sanyi idanunshi suka cika da kwalla zuwa gaban ummi yayi ya tsugunna yace ummi dan Allah kuyafemin abunda nayi abaya shairin shaidan ne, ummi tashafa kanshi tace bakomi hydar komi yariga yawuce aka cigaba da mishi nasiha, daga bisani dad ya janye khalis da hydar suka tafi asibitin. Khaleesat lokacin data tashi karfe shabiyu na rana,afirgice tatashi tana kallon agogo,saikuma tafashe da kuka tana yaya khalis ka gudu baka kaini wurin yaya hydar ba, mikewan dazatayi jiri yakara dibanta tazube a kasa wurin,da sauri mum da ummi suka fito daga dakinsu suka dagata tana sauke ajiyan zuciya,murya chan kasa tace ummi jiri naketaji ni bansan mesaba. Mum tace zakisha tea? Ta girgiza kai, mekikeso to? Tai shiru tana kallonta, ummi tace zakije wurin hydar? Da sauri ta girgiza kai, ummi tace bari dan anjima zasu dawo sai akaiki yanzu mezakici? Ta girgiza kai. Mum tace khaleesat talk now, ahankali tace agwaluma nakeso. Ummi tace dakuma me? Ta girgiza kai, ummi tai murmushi ta kalli mum tace da alamu laulayinta na rashin magana ne,dakuma yawan jin jiri, akwai magunguna dazan hada mata, amma gaskiya dole tarage fita, saboda kartaje ta jiri yadebeta a idan da baidaceba,koma zata fitan zai kasance wani natare da ita. Khaleesat ta kura musu ido alamun tambaya.. Mum tace khaleesat kinada shigan ciki na wata biyuuu… ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:11AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣6⃣ Khaleesat ta kallesu amma takasa cewa komi saita dukar da kanta hawaye na zuba,mum tace oya muje na kaiki wurinshi da sauri tamike amma jirin tafara gani takoma ta zauna, mum tace ikon Allah kaga wani sabon salon laulayi,babu amai babu zazzabi sai jiri da rashin magana. Mum da ummi suka riketa suka sa a mota, ummi ma tabisu suka tafi asibitin. Har dakin da hydar yake suka kaita ta zauna akan kujera sukuma suka fita. Kifa kanta tayi a cikinshi tana kuka sosai, takamo hanunshi tarike gam tana sauke numfashi tai shiru,sai chan ta dago kanta tana kallonshi tace my guardian angel,katashi plz, u have to wake up,4 d sake of our baby. Hanunshi tarike takai kan cikinta tace yaya hydar feel ur baby heartbeat, can u hear dat?katashi both of us need u, tafashe da kuka sosai ta kankameshi hawayenta sai gangara suke a cikinshi, batare da hydar yay motsi ba amma zuciyarshi ce tafara aiki da sauri, nan da nan computers din dake dakin suka fara di di di. Adan firgice khaleesat ta mike tsaye tana kallonshi tace zaka tashi ne?? Bari nakira Dr. Juyawan dazatayi jiri ya debeta zata fadi,daidai lokacin hydar Abj ya shigo dakin yay maza yatarota su dad na bayanshi. Dad yace maiya sameta hydar? Yace faduwa zatayi. Dad ya kalli mum yace dagayau kar akara kawo khaleesat asibiti,batada lpy,kartaje tafadi, yace khaleesat kiyakuri idan kin warke saiki cigaba da zuwa ko? Bata iyama dad gardama tace to, muryan kuka tace dad yaya hydar tashi zaiyi yanzunan yay motsi. Kowa ya kallai amma ba’aga alamun motsi ba. Tajuya zata koma wurin hydar amma jiri yakara dibanta khalis yariketa. Dad yace khalis maida ita gida, Khaleesat tafashe da kuka tana ihu wlh tashi zaiyi tashi zaiyi, har khalis ya fita da ita daga dakin ihu kiran sunanshi take. Su dad duk suna tsaye adakin gani sukayi Hydar yafara motsi da kafaaaaa, yana kokarin bude bakinshi…. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:14AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣7⃣ Ko ina na jikinshi na rawa, dad yace hydar jeka kira Dr, ummi takarasa gadon tarike hanunshi tace hydar katashi gamunan duk munaso katashi,kadan2 yake bude idonshi haryazo yabude duka, dafarko dishi dishi yafara gani,saikuma idanun suka washe tass,saukar da idanun nashi yayi akan ummi tana hawaye. Yace ummi my jidda,da kyar yay magana, cikin hawaye tace ita kakeson gani??ya girgiza, kai tace kabari a sallamemu saikaje ka ganta, Dr lubiee ta shigo ta duddubashi tace wow wat a brave patient, daga tashinshi harya fara magana,inhar kana haka nan da 1 week zamu sallameka. Tace zaku iya bashi light abu yasha kaman tea,nan da gobe ne zaifaracin abinci mai nauyi, hydar Abj da dad suka dagashi suka kaishi bayi brush yayi ya wanke fuska,dago kanshi yayi yace dad daz suka kaishi bayi brush yayi ya wanke fuska,dago kanshi yayi yace dad dazu naji muryan my jidda ko mafarki ne?? Dad yace itane amma batada lpy nace khalis yakaita gida, arude hydar nijar yace dad plz ku kaini wurinta. Dad yace kadage kaji sauki a sallameka sai mukaika. Suka fito dashi aka bashi tea kadan yasha. Bayan khalis yabar khaleesat da zulaihat yadawo asibiti ya tarar hydar yatashi bakaramin murna yayiba. Haka suka cigaba da kula da hydar babu wanda yafadanma khaleesat yatashi saboda yanda batada lpy. Shikuma hydar magananshi daya my jidda my jidda. Satin hydar biyu da tashi ya warware rass kaman ba shiba, yaune kuma zasu dawo gida. Khaleesat kam yau ciwon ta saiyafi na kullum,kuka kawai takema mum da zulaihat akaita wurin hydar amma mum tace taje tayi bacci inta tashi a kaita, zulaihat ce takaita dakinsu data gyara ta kwantar da ita kan gado, tana sanye dama cikin wani dogon farin shimi iya cinya. Juyi kawai take akan gadon,tanajin zuciyanta namata wani irin kaman zatai amai, hawaye na gangara ta gefen idonta. Kamshin turaren dataji yasa ta dago kanta ta kalli kofan, jitayi anbude kofan da sauri ta sauko kan gado bakinta na kokarin furta wata kalma mai kama da ya..ya hydar, tsayawa yayi jikin kofa yanamata murmushi yabude mata hannu, daga kafanta tayi zatai gudu amma jiri yasa tai baya zata zube……. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:18AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣8⃣ Zubewa akasa da sauri hydar yakarasa yakamota tafada kirjinshi tana maida numfashi da sauri sauri, hydar ya rungumeta tsam tsam,hawaye yacika mai ido yace my jidda mesa kika rame haka?? Ba bakin magana sai kuka, kuka sosai take harda majina,ya ajiyeta akan gado, ya tashi yaje gaban dressing mirror ya dauko tissue yazo ya zauna kusa da ita, ya share mata majinan, yasa hanunshi ya share mata hawayen yana girgiza mata kai. Yarike fuskanta yace my jidda kidena kuka,baganiba am back, naji sauki kinji? ta girgiza kai hawaye na cigaba da zuba, hawayen daya cika idonshi shima suka zubo yace my jidda plz stop crying, ya kwanto da ita jikinshi ya daura hanunshi kan cikinta yace it can affect our baby so plz stop,cikin kuka tace yaya hydar 2 months baka taredani,u left me all alone,y,y? Tafada kan kirjinshi tana kuka. shafa kanta yayi yace nai alkawari bazan karaba kinji, ya share mata hawayen, itama tasa hannu ta sharemai nashi.Ahankali yake laluban lebenta kamasu yayi ya sumbaceta sosai sunyi kusa 10min ahaka sanan ya dagota yace my jidda maisa bakicin abinci? Ta langabemai kai batareda yin maganaba,ya munsule kumatunta ahankali yace yanzu zakice, banason kina barin kanki da baby na yunwa ta rufe idonta da sauri. Wayanshi yaciro yace zulaihat kawomin abinci khaleesat. Ba adadeba zulaihat ta kwankwasa hydar yace shigo khaleesat na kokarin kwace kanta daga jikinshi amma ya matseta, da sauri zulaihat tafita tana dariya kasa kasa. Hada mata tea mai kauri yayi, saikuma faten unripe plantain da mum tamata dan yanada kyau gamai ciki hydar ya zuba a plate ya ajiyesu akan stool ya dagota tana wani tabe fuska tana shirin yin kuka, yace u have to eat something, ta chusa kanta akirjinshi yaya wlh banaso, cikeda damuwa yace to mekikeso?? Ahankali tace agwaluma. Saida yadanyi dariya yace tom inkinason agwaluma kici abinci ko kadanne kinji? Ta girgiza kai. Debowa yayi yasa mata abaki, ta hadiye, kaman abun arziki hartaci kusa rabin plate din, tura abinci tafarayi tana kokarin mikewa tsaye da sauri hydar yakamota yace my jidda ina zaki?kinsan kina ganin jiri, kokarin turashi take amma ya kankameta wani amai ne yataho mata…. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:26AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣0⃣9⃣ Amai ta dinga kwaroma hydar da jikinta amma ko damuwa baiyiba, ganin yanda idanunta ke juyawa yasa ya zauna da ita akasa,jikinta har rawa yake,idanunshi yacika da hawaye yakara matseta a jikinshi saida tagama aman tass ya jinginar da ita da gado, yashiga bayi yahada ruwan mai dan zafi yafito. Daukanta yayi kaman jaririya yakaita bayin kayan jikinta yacire yay mata wankan sai kallonta yake,itakuma ta kulle idonta saboda kunya. Ahankali taji yace my jidda u have change, ahankali ya daura hanunshi kan kirjinta yace and dis thing too, it has grown bigger. Kukan shagwaba tafashe dashi tana yarfe hannu ahankali tace stop, u talks naughty, tatura hanunshi daka kan kirjin nata. Yadanyi murmushi yace i luv yhuu tace ahankali luv u more. Saida yagama mata wankan sanan yafito da ita. Mai ya shafamata jikinta yay zafi sosai ko idonta bata budewa duka,ya dauko wani shimi yasa mata ya kwantar da ita kan gadon ya lullubeta da bargo Tsugunnawa yayi yana shafa mata kai, bude idonta tayi kadan, ahankali tace i luv yhuu yaya hydar takamo yatsarshi tasa abakinta, hawaye ya cika idonshi yakai bakinshi ya sumbaci goshinta yace luv u too. ahaka bacci yay gaba da ita. Cikin dubara yaciro yatsarshi abakin ta sanan yabar dakin yakira zulaihat tazo ta gyara inda tai amai. Khaleesat ranan bacci tasha sai magrib ta tashi har lokacin zazzabi bai saketaba hydar ya shigo taimakamata yayi tai brush tazo tai salla. Suna zaune yana kokarin, bata abinci takici aka kwankwasa kofa yace a shigo. Duka family ne, da sauri khaleesat ta jaye jikinta daga nashi, mum da dad sukai murmushi, mum tace son nazo koranka daga gida nane, ka tattara kadau matarka katafi gidan ka, nama tura an gyara gidan yau dasafe kaga saikayi jinyarta da kyau, kowa yafashe dadariya, hydar nijar murna amma saiyadan gintse,khaleesat kanta akasa. Dad yace jidda ya jikin? Tace dasauki dad, mum tace ai naga alama tunda husby yadawo. zulaihat tafashe da dariya. Dad yace oya kumujaya muna jiranku a falo, dad ummi da mum suka fita, khalis yace atattara abar mana gida koba hakaba my chuchu? Tace eh mungaji da ganin luv, inama ace teema nanan, bata tafi honeymoon da faruk dintaba datasha kallo. suka fita daga dakin suna dariya. Hydar yashiryata yasa mata hijabi ko kaya daya bai daumataba suka fito falon kanta na kirjinshi saboda jirin datake gani. Har mota suka rakasu, hydar yasata amota yarufe sanan ya zaga ya shiga,ummi ta leko tace kabiya da ita asibiti kasan cikin wata biyune subata maganin jirin nan, dukar da kanshi yayi yanzu ummi tasan ranan, yaja motan suka tafi. Abakin wani super market ya tsaya ya kalli khaleesat wanda idonta a lumshe yace zaki iya bina my jidda? Ta girgiza kai, ya matso da bakinshi yamata kiss a goshi jikinta zafi, yace bari nasiyo miki agwalumanki dakuma me?? Tace madaran kuka, dariya yayi sosai yace a super market ba’a samun madaran kuka. Yafita ya kulle motan. Kaya yadawo dasu niki2 ya ajiye a bayan mota ya kalleta yaga hartai bacci shafa cikinta yayi yace Allah karayamin baby na,kaba mamanshi lpy,ya matso da kanshi ya sumbaci goshinta sanan yaja motan sai gidansu dake Abj…. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:28AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣1⃣0⃣ Yana horn mai gadi yazo yabudemai motan ya shiga, saida suka gaisa da maigadi sosai ya dauko ledan gasashen kaza daya yabashi aiko yadinga godiya. Kayan daya siyo yafara shiga dasu ciki mai gadi yatayashi sanan yadawo yadau khaleesat kaman yarinya akan gado ya kwantar da ita, bayi yashiga yay wanka yay alwala sanan yazo yazira jallabiya ya faesa turare. Ahankali yake tashinta my jidda, bude idonta tayi kadan ta daga hannayenta takara jawoshi jikinta ta rungumeshi cikin murya bacci tace never leave my side,hydar hawaye yacika idonshi ahankali yake shafa fuskanta harta farka ras. Hydar yace my jidda zomuje muyi salla, dagata yayi yakaita bayi saida yakara mata wanka tai brush sanan suka fito dogon hijabi tasa sukai salla. Hydar yace ina zuwa, yafita, cikin kayan daya siyomata wata red rigan bacci ta dauka na silk mai shegen kyau kusan rabin kirjita awaje tasa, takama gashinta tai kalaba kwara daya sai abun yay mugun kyau tafesa turare tagaji da jiranshi tabiyoshi abakin kofa suka kicibis,wani kallo yabita dashi suka karasa aciki abaki yake bata abincin yana kallonta taci sosai Kaman ba mara lpy ba. Saida takai kwanukan kitchen tatadwo ta zauna a jikinshi ya tallabota cikin muryan shgwaba tace nagode yaya hydar naga kayan daka siyamin… hannu ya daura akan lips dinta ya girgiza mata kai yace i luv uuuu.ta lumshe idonta tareda cewa mee too my guardian angel, takara gyara kwanciya akan cinyanshi,yafara wasa da kitson kanta yatabe baki yace baki iya kitso ba, bari namiki kigani,khaleesat najinshi ya warware kalaban datayi, tarike gashinta da sauri tana ka iya kitso ne? Yay murmushi yace yess kitson yan nijar zanmiki,tai rau2 da ido tace zaka maidani yar bararojiya ne? Hydar ya kalli yanda ta shagwabe saita kara kyau, yace daa bashi zulaihat ke miki lokacin kina nijar ba, see u. tace aini dama uhmm, yace uhmm wot? yakama gashinta yay mata kwara daya irin wanda ya ciko dinan a goshi, ya dagata yace muje kigani ya zaunar da ita kan mirro din yahada kanshi da nata,yanda taga yana kallonta ta mirror yasa ta sauke idonta da sauri, hanunshi yakai yadaga habanta yace look ur self baiyi kyau ba? Tayi murmushi tarufe idonta. Zagayowa yayi ya tsugunna agabanta, hanunshi ya daga yakai kan boturan rigan ya ballesu duka, wani ajiyan zuciya yasauke,khaleesat idonta arfure har yanzu hannu takai tana kare kirjinta, ahankali shima Hydar yakai hannushi yacireta nata yace no my jidda, ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:31AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣1⃣2⃣ FAISAL ne, khaleesat takoma kusa da yaya Hydar ta rirrikeshi tace yaya niban sanshiba, Hydar yakuramai ido, ranshi abace yace lpy? Faisal daya dawo kaman almajiri yace sojaa kayakuri karka kamani, wlh yarinyar nan nasanta nijar dama hakuri nakeson bata akan abunda namata abaya, yafashe da kuka sosai, Hydar yace maiya kawoka naija? Ya share hawaye yace wlh ban saniba, wasu yan fashi suka zo gidanmu suka kwashe komi sukaimin duka, sunce wata matata mai suna luwai dana saka ita taturosu suka kara min wani dukan farkawan danayi shine na ganni a nigeria yafashe da kuka. Khaleesat ta chusa kanta a kirjin Hydar tana kuka tace yaya mutafi banason yakara rabani dakai, magana take tana kuka, Hydar yanada tausayi haka Allah yayishi bandir na dubu daya daya har dubu dari ya mikamai yace gashi kakoma gida, faisal ya karba yana godiya sosai. Hydar yasa khaleesat amota harya shiga ya zauna faisal yakara lekowa yace dan Allah HYDAR HUNTER ne? Hydar batareda ya kalleshiba yace eh. Da sauri faisal ya tsugunna yana kayafemin hydar dan girman Allah, Hydar yace komi yawuce sukaja motansu har gifan ummi amma khaleesat bata dawo daidaiba. Hydar ya rungumeta yace my jidda ki rage tsoron nan babu abunda zai miki bazai kara dawowaba, ta ce are u sure? Ya girgiza mata kai ya manna mata kiss harta natsu sanan suka karasa ciki. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:34AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣1⃣1⃣ Ya shagala yana wasa da kirjinta da suke mugun burgeshi, yaji tanamai kuka, yadan tsagaita ta mike tsaye da sauri tahau gado. Ajiyan zuciya ya sauke da kyar ya mike tsaye yana cije lebe, ya kashe musu wutan yahau gado. Khaleesat miginowa tayi tahau kan kirjinshi, shafata yakeyi ahankali nan yaji jikinta yafara rawa, murya na rawa tace yaya Hydar zafi wlh sosai, shafakanta yayi yace my jidda nasan bakida lpy ahankali zanyi kinjiko,kin yarda nayi my jidda? Ta girgizamai kai tana hawaye. Ahankali Hydar ke tafiyar da ita harya cimma gidanshi,ko kadan yau bataji zafiba, sai gajiya Hydar yaki barinta tuntuni ake abu daya,kuka tafaramai sosai da kyar take iya magana saboda yanda ta galabaita ga bacci a idonta sosai, dukan bayanshi take yaya Hydar nagaji nagaji, amma kojinta bayayi..tun tana iya magana hartai shiru sai sauke ajiyan zuciya Hydar da kyar yay controlling kanshi ya kyaleta bawai dan ta isheshiba saidan yana mugun tausayinta da baby shi datake de dashi. Kankameta yayi yana sauke ajiyan zuciya kallon fuskanta yayi yaga baccin wahala ya kwasheta. ******** Tundaga ranan suke shan soyayyansu,khaleesat tasaba da soyayyan hydar, tuni sun koma barrack, ansha bikin chuchu da khalis, saikuma zulaihat da hydar Abj. Khaleesat yanzu watan cikinta takwas, daidai da so daya basu taba samun sabani da hydar ba, yana tattalinta tana tattalinshi. Zaune yake a office yaji wayanshi na kara,ganin my jidda a screen yasa ya dauka da sauri yana murmushi,yace my jidda kina missing dinane? Tai murmushi tace guardian angel inason zuwa wurin ummi ne, yace kibari nadawo nakaiki, baikamata kina driving ke kadai ayanda kikeba yace ammafa ki shirya nasanki tai dariya tace tom. Ko 30 min ba’ayiba yadawo saida suka soye sanan suka dau hanya sunma kusa karasawa gidan ummi taga mai saida gobura ta shagwabe tace yaya goruba, ya kalleta yace naki siya, tafara hawaye babyn kafa keso ya parka motan da sauri, yace adenama baby na karya baima iyacin gorubaba, zan siyane cos ina sonki ehe tafashe da dariya, yakama hanunta suka karasa wurin mai saida goruban harzata shiga mota taji ance khaleesat da sauri suka juya wazasu gani….. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:46AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1⃣1⃣5⃣ πŸ”šπŸ”šπŸ”š πŸ”šπŸ”š πŸ”š Rayuwa taima khaleesat da Hydar nijar dadi. Rayuwa taima su mai gadi zafi a gidan yari, sunyi nadaman abunda suka aikata ba kadanba. Khalis tuni ya maye gurbin yan uwan chuchu, yazama dad mum da komi nata. Hydar da zulaihat sun dinke babu mai jin kansu. Yau tunsafe khaleesat tatashi da ciwon baya sosai arude hydar yakaita asibitin dake cikin barrack. Ranan ya~bint bata duty DR MRS SAIF ce a duty. Mrs saif ita ta karbi haihuwan khaleesat inda khaleesat ta santalo kakkyawan yaronta namiji, kamanshi daya da babanshi, yaron kaman dan india. Hydar tsabagen murna saida yabama mrs saif kyautan kujeran maka lol. Ranan suna yan uwa da abokan arziki suka shaida sunan yaro mai sunaa HIDAYATULLAH. Yaron san kowa kin wanda yarasa, duk lokacin da Hydar zai kalli hiyayatullah saiyaji son khaleesat yakaru aranshi duniya kenan komi yay farko zaiyi karshe bai taba tunanin zai warke harya samu haihuwaba. Bayan 40 khaleesat tadawo gidan mijinta. Yau weekend Hydar na gida yana wasa da hidayatullah khaleesat ta shigo tasa wasu hadaddun english wears sai kamshi take zubawa Hydar yabita da kallo hartazo ta zauna kusa dashi. Ya kalleta yace STUPID VILLAGE MAN U BETTER……da sauri Khaleesat ta taushemai baki tace my yaya Hydar hunter, my guardian angel, my swt carrot, my open teeth mai karamin kyau, lokacin yarinta yasa nafadi haka, Hydar ya janyota jikinshi yace i know cos natuna lokacin kirgan dangi kikeyi khaleesat ta yarfe hannu tace lieeeeee, cheater kawai, wlh na girma lokacin. ya manna mata kiss yace i luv u, i luv everthing about u my jidda. Ta rungumeshi tace luv u more kamin hallacci abin kaunata, farin cikina, zaujateena, habibina, nisful hayat dina, oooo my swt Hydar u are d besttttttttttt. *_ALHAMDULILLAH_* *```MASHA ALLAH```* _godiya ta tabbata ga *ALLAH THE CREATOR OF THE CREATIONS!!!*_ ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 10 of 10