lubiee tace am afraid to tell
u
sir, dis patient is⦠Khaleesat bata
karasajin maganan ba tasulale zata
fadi
kasa khalis yatarota Rirrikeshi tayi
tace
yaya hydar ya mutu ko??wlh inya
mutu
yau saina bishi, tura khalis tayi da
iya
karfinta ta doshi gadon da hydar
kekai,
fadawa tayi jikinshi tana jijjigashi
sosai
tana kuka, yaya hydar wake up, Dr
lubiee tace ku kamata karta
famamai
inda mukai mai dinkiβ¦.
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:06AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£0β£5β£
Dad kowanensu yamike tareda dafa
kirji
saboda abunda suke tsammanin
zasuji
abakin khalis sukace khaleesat nada
me?
Khalis yace mum wlh MALARIA
takedashi,nama karbo mata
magani,kowanensu yakoma ya
zauna
gwuiwa a sanyaye, khalis yajuya
haryakai bakin kofa yajuyo yace dad
mum ummi khaleesat nada CIKI,
yaciro
wata takarda daga aljihunshi here is
d
result, dad shiya fara tashi da sauri
ya
karbi result din, ummi kam taushe
bakinta tayi hawaye yacika idonta
tana
murmushi tareda tasbihi ga Allah..
Dad dayaga result din baisan
lokacin
daya rungume khalis ba yana
Alhamdulillah Hydar yasamu
lpy,hydar
ya warke, ubangiji Allah yatashi
kafadarshi,itakuma Allah ya raya
abunda ke cikinta, dad yace khalis
wata
nawane??khalis yace dad wlh
karamin
cikine just 2 month.
Take ummi da hj benazir suka gane
ranan. Ana cikin murna hydar Abj ya
shigo yace me akema murna haka?
Khalis yace lil sis nada ciki 2
months
1hydar yasamu lpy, hydar Abj
jikinshi
yay mugun sanyi idanunshi suka
cika da
kwalla zuwa gaban ummi yayi ya
tsugunna yace ummi dan Allah
kuyafemin abunda nayi abaya
shairin
shaidan ne, ummi tashafa kanshi
tace
bakomi hydar komi yariga yawuce
aka
cigaba da mishi nasiha, daga bisani
dad
ya janye khalis da hydar suka tafi
asibitin.
Khaleesat lokacin data tashi karfe
shabiyu na rana,afirgice tatashi tana
kallon agogo,saikuma tafashe da
kuka
tana yaya khalis ka gudu baka kaini
wurin yaya hydar ba, mikewan
dazatayi
jiri yakara dibanta tazube a kasa
wurin,da sauri mum da ummi suka
fito
daga dakinsu suka dagata tana
sauke
ajiyan zuciya,murya chan kasa tace
ummi jiri naketaji ni bansan mesaba.
Mum tace zakisha tea? Ta girgiza
kai,
mekikeso to? Tai shiru tana
kallonta,
ummi tace zakije wurin hydar? Da
sauri
ta girgiza kai, ummi tace bari dan
anjima zasu dawo sai akaiki yanzu
mezakici? Ta girgiza kai.
Mum tace khaleesat talk now,
ahankali
tace agwaluma nakeso.
Ummi tace dakuma me? Ta girgiza
kai,
ummi tai murmushi ta kalli mum
tace da
alamu laulayinta na rashin magana
ne,dakuma yawan jin jiri, akwai
magunguna dazan hada mata,
amma
gaskiya dole tarage fita, saboda
kartaje
ta jiri yadebeta a idan da
baidaceba,koma zata fitan zai
kasance
wani natare da ita. Khaleesat ta
kura
musu ido alamun tambaya..
Mum tace khaleesat kinada shigan
ciki
na wata biyuuuβ¦
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:11AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£0β£6β£
Khaleesat ta kallesu amma takasa
cewa
komi saita dukar da kanta hawaye
na
zuba,mum tace oya muje na kaiki
wurinshi da sauri tamike amma jirin
tafara gani takoma ta zauna, mum
tace
ikon Allah kaga wani sabon salon
laulayi,babu amai babu zazzabi sai
jiri
da rashin magana. Mum da ummi
suka
riketa suka sa a mota, ummi ma
tabisu
suka tafi asibitin.
Har dakin da hydar yake suka kaita
ta
zauna akan kujera sukuma suka
fita.
Kifa kanta tayi a cikinshi tana kuka
sosai, takamo hanunshi tarike gam
tana
sauke numfashi tai shiru,sai chan ta
dago kanta tana kallonshi tace my
guardian angel,katashi plz, u have
to
wake up,4 d sake of our baby.
Hanunshi tarike takai kan cikinta
tace
yaya hydar feel ur baby heartbeat,
can u
hear dat?katashi both of us need u,
tafashe da kuka sosai ta
kankameshi
hawayenta sai gangara suke a
cikinshi,
batare da hydar yay motsi ba amma
zuciyarshi ce tafara aiki da sauri,
nan da
nan computers din dake dakin suka
fara
di di di. Adan firgice khaleesat ta
mike
tsaye tana kallonshi tace zaka tashi
ne??
Bari nakira Dr.
Juyawan dazatayi jiri ya debeta zata
fadi,daidai lokacin hydar Abj ya
shigo
dakin yay maza yatarota su dad na
bayanshi. Dad yace maiya sameta
hydar?
Yace faduwa zatayi.
Dad ya kalli mum yace dagayau kar
akara kawo khaleesat asibiti,batada
lpy,kartaje tafadi, yace khaleesat
kiyakuri idan kin warke saiki cigaba
da
zuwa ko? Bata iyama dad gardama
tace
to, muryan kuka tace dad yaya
hydar
tashi zaiyi yanzunan yay motsi.
Kowa ya kallai amma baβaga alamun
motsi ba. Tajuya zata koma wurin
hydar
amma jiri yakara dibanta khalis
yariketa.
Dad yace khalis maida ita gida,
Khaleesat tafashe da kuka tana ihu
wlh
tashi zaiyi tashi zaiyi, har khalis ya
fita
da ita daga dakin ihu kiran sunanshi
take.
Su dad duk suna tsaye adakin gani
sukayi Hydar yafara motsi da
kafaaaaa,
yana kokarin bude bakinshiβ¦.
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:14AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£0β£7β£
Ko ina na jikinshi na rawa, dad yace
hydar jeka kira Dr, ummi takarasa
gadon
tarike hanunshi tace hydar katashi
gamunan duk munaso
katashi,kadan2
yake bude idonshi haryazo yabude
duka,
dafarko dishi dishi yafara
gani,saikuma
idanun suka washe tass,saukar da
idanun nashi yayi akan ummi tana
hawaye.
Yace ummi my jidda,da kyar yay
magana, cikin hawaye tace ita
kakeson
gani??ya girgiza, kai tace kabari a
sallamemu saikaje ka ganta,
Dr lubiee ta shigo ta duddubashi
tace
wow wat a brave patient, daga
tashinshi
harya fara magana,inhar kana haka
nan
da 1 week zamu sallameka.
Tace zaku iya bashi light abu yasha
kaman tea,nan da gobe ne
zaifaracin
abinci mai nauyi, hydar Abj da dad
suka
dagashi suka kaishi bayi brush yayi
ya
wanke fuska,dago kanshi yayi yace
dad
daz suka kaishi bayi brush yayi ya
wanke fuska,dago kanshi yayi yace
dad
dazu naji muryan my jidda ko
mafarki
ne??
Dad yace itane amma batada lpy
nace
khalis yakaita gida, arude hydar
nijar
yace dad plz ku kaini wurinta.
Dad yace kadage kaji sauki a
sallameka
sai mukaika. Suka fito dashi aka
bashi
tea kadan yasha.
Bayan khalis yabar khaleesat da
zulaihat
yadawo asibiti ya tarar hydar yatashi
bakaramin murna yayiba.
Haka suka cigaba da kula da hydar
babu
wanda yafadanma khaleesat yatashi
saboda yanda batada lpy.
Shikuma hydar magananshi daya my
jidda my jidda.
Satin hydar biyu da tashi ya
warware
rass kaman ba shiba, yaune kuma
zasu
dawo gida.
Khaleesat kam yau ciwon ta saiyafi
na
kullum,kuka kawai takema mum da
zulaihat akaita wurin hydar amma
mum
tace taje tayi bacci inta tashi a
kaita,
zulaihat ce takaita dakinsu data
gyara ta
kwantar da ita kan gado, tana sanye
dama cikin wani dogon farin shimi
iya
cinya.
Juyi kawai take akan gadon,tanajin
zuciyanta namata wani irin kaman
zatai
amai, hawaye na gangara ta gefen
idonta.
Kamshin turaren dataji yasa ta dago
kanta ta kalli kofan, jitayi anbude
kofan
da sauri ta sauko kan gado bakinta
na
kokarin furta wata kalma mai kama
da
ya..ya hydar, tsayawa yayi jikin kofa
yanamata murmushi yabude mata
hannu, daga kafanta tayi zatai gudu
amma jiri yasa tai baya zata
zubeβ¦β¦.
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:18AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£0β£8β£
Zubewa akasa da sauri hydar
yakarasa
yakamota tafada kirjinshi tana
maida
numfashi da sauri sauri, hydar ya
rungumeta tsam tsam,hawaye
yacika
mai ido yace my jidda mesa kika
rame
haka?? Ba bakin magana sai kuka,
kuka
sosai take harda majina,ya ajiyeta
akan
gado, ya tashi yaje gaban dressing
mirror ya dauko tissue yazo ya
zauna
kusa da ita, ya share mata majinan,
yasa
hanunshi ya share mata hawayen
yana
girgiza mata kai.
Yarike fuskanta yace my jidda
kidena
kuka,baganiba am back, naji sauki
kinji?
ta girgiza kai hawaye na cigaba da
zuba,
hawayen daya cika idonshi shima
suka
zubo yace my jidda plz stop crying,
ya
kwanto da ita jikinshi ya daura
hanunshi kan cikinta yace it can
affect
our baby so plz stop,cikin kuka tace
yaya
hydar 2 months baka taredani,u left
me
all alone,y,y? Tafada kan kirjinshi
tana
kuka. shafa kanta yayi yace nai
alkawari
bazan karaba kinji, ya share mata
hawayen, itama tasa hannu ta
sharemai
nashi.Ahankali yake laluban lebenta
kamasu yayi ya sumbaceta sosai
sunyi
kusa 10min ahaka sanan ya dagota
yace
my jidda maisa bakicin abinci?
Ta langabemai kai batareda yin
maganaba,ya munsule kumatunta
ahankali yace yanzu zakice,
banason
kina barin kanki da baby na yunwa
ta
rufe idonta da sauri. Wayanshi
yaciro
yace zulaihat kawomin abinci
khaleesat.
Ba adadeba zulaihat ta kwankwasa
hydar yace shigo khaleesat na
kokarin
kwace kanta daga jikinshi amma ya
matseta, da sauri zulaihat tafita
tana
dariya kasa kasa. Hada mata tea
mai
kauri yayi, saikuma faten unripe
plantain da mum tamata dan yanada
kyau gamai ciki hydar ya zuba a
plate ya
ajiyesu akan stool ya dagota tana
wani
tabe fuska tana shirin yin kuka, yace
u
have to eat something, ta chusa
kanta
akirjinshi yaya wlh banaso, cikeda
damuwa yace to mekikeso??
Ahankali
tace agwaluma.
Saida yadanyi dariya yace tom
inkinason agwaluma kici abinci ko
kadanne kinji? Ta girgiza kai.
Debowa
yayi yasa mata abaki, ta hadiye,
kaman
abun arziki hartaci kusa rabin plate
din,
tura abinci tafarayi tana kokarin
mikewa tsaye da sauri hydar
yakamota
yace my jidda ina zaki?kinsan kina
ganin jiri, kokarin turashi take
amma ya
kankameta wani amai ne yataho
mataβ¦.
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:26AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£0β£9β£
Amai ta dinga kwaroma hydar da
jikinta
amma ko damuwa baiyiba, ganin
yanda
idanunta ke juyawa yasa ya zauna
da ita
akasa,jikinta har rawa
yake,idanunshi
yacika da hawaye yakara matseta a
jikinshi saida tagama aman tass ya
jinginar da ita da gado, yashiga bayi
yahada ruwan mai dan zafi yafito.
Daukanta yayi kaman jaririya yakaita
bayin kayan jikinta yacire yay mata
wankan sai kallonta yake,itakuma ta
kulle idonta saboda kunya. Ahankali
taji
yace my jidda u have change,
ahankali
ya daura hanunshi kan kirjinta yace
and
dis thing too, it has grown bigger.
Kukan shagwaba tafashe dashi tana
yarfe hannu ahankali tace stop, u
talks
naughty, tatura hanunshi daka kan
kirjin nata. Yadanyi murmushi yace i
luv
yhuu tace ahankali luv u more.
Saida
yagama mata wankan sanan yafito
da
ita.
Mai ya shafamata jikinta yay zafi
sosai
ko idonta bata budewa duka,ya
dauko
wani shimi yasa mata ya kwantar da
ita
kan gadon ya lullubeta da bargo
Tsugunnawa yayi yana shafa mata
kai,
bude idonta tayi kadan, ahankali
tace i
luv yhuu yaya hydar takamo
yatsarshi
tasa abakinta, hawaye ya cika
idonshi
yakai bakinshi ya sumbaci goshinta
yace
luv u too. ahaka bacci yay gaba da
ita.
Cikin dubara yaciro yatsarshi abakin
ta
sanan yabar dakin yakira zulaihat
tazo
ta gyara inda tai amai.
Khaleesat ranan bacci tasha sai
magrib
ta tashi har lokacin zazzabi bai
saketaba
hydar ya shigo taimakamata yayi tai
brush tazo tai salla. Suna zaune
yana
kokarin, bata abinci takici aka
kwankwasa kofa yace a shigo. Duka
family ne, da sauri khaleesat ta jaye
jikinta daga nashi, mum da dad
sukai
murmushi, mum tace son nazo
koranka
daga gida nane, ka tattara kadau
matarka katafi gidan ka, nama tura
an
gyara gidan yau dasafe kaga saikayi
jinyarta da kyau, kowa yafashe
dadariya, hydar nijar murna amma
saiyadan gintse,khaleesat kanta
akasa.
Dad yace jidda ya jikin? Tace
dasauki
dad, mum tace ai naga alama tunda
husby yadawo. zulaihat tafashe da
dariya.
Dad yace oya kumujaya muna
jiranku a
falo, dad ummi da mum suka fita,
khalis
yace atattara abar mana gida koba
hakaba my chuchu? Tace eh
mungaji da
ganin luv, inama ace teema nanan,
bata
tafi honeymoon da faruk dintaba
datasha kallo. suka fita daga dakin
suna
dariya. Hydar yashiryata yasa mata
hijabi ko kaya daya bai daumataba
suka
fito falon kanta na kirjinshi saboda
jirin
datake gani.
Har mota suka rakasu, hydar yasata
amota yarufe sanan ya zaga ya
shiga,ummi ta leko tace kabiya da
ita
asibiti kasan cikin wata biyune
subata
maganin jirin nan, dukar da kanshi
yayi
yanzu ummi tasan ranan, yaja
motan
suka tafi.
Abakin wani super market ya tsaya
ya
kalli khaleesat wanda idonta a
lumshe
yace zaki iya bina my jidda? Ta
girgiza
kai, ya matso da bakinshi yamata
kiss a
goshi jikinta zafi, yace bari nasiyo
miki
agwalumanki dakuma me?? Tace
madaran kuka, dariya yayi sosai
yace a
super market baβa samun madaran
kuka.
Yafita ya kulle motan.
Kaya yadawo dasu niki2 ya ajiye a
bayan mota ya kalleta yaga hartai
bacci
shafa cikinta yayi yace Allah
karayamin
baby na,kaba mamanshi lpy,ya
matso da
kanshi ya sumbaci goshinta sanan
yaja
motan sai gidansu dake Abjβ¦.
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:28AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£1β£0β£
Yana horn mai gadi yazo yabudemai
motan ya shiga, saida suka gaisa da
maigadi sosai ya dauko ledan
gasashen
kaza daya yabashi aiko yadinga
godiya.
Kayan daya siyo yafara shiga dasu
ciki
mai gadi yatayashi sanan yadawo
yadau
khaleesat kaman yarinya akan gado
ya
kwantar da ita, bayi yashiga yay
wanka
yay alwala sanan yazo yazira
jallabiya
ya faesa turare.
Ahankali yake tashinta my jidda,
bude
idonta tayi kadan ta daga
hannayenta
takara jawoshi jikinta ta rungumeshi
cikin murya bacci tace never leave
my
side,hydar hawaye yacika idonshi
ahankali yake shafa fuskanta harta
farka
ras. Hydar yace my jidda zomuje
muyi
salla, dagata yayi yakaita bayi saida
yakara mata wanka tai brush sanan
suka fito dogon hijabi tasa sukai
salla.
Hydar yace ina zuwa, yafita, cikin
kayan
daya siyomata wata red rigan bacci
ta
dauka na silk mai shegen kyau
kusan
rabin kirjita awaje tasa, takama
gashinta
tai kalaba kwara daya sai abun yay
mugun kyau tafesa turare tagaji da
jiranshi tabiyoshi abakin kofa suka
kicibis,wani kallo yabita dashi suka
karasa aciki abaki yake bata abincin
yana kallonta taci sosai Kaman ba
mara
lpy ba.
Saida takai kwanukan kitchen
tatadwo ta
zauna a jikinshi ya tallabota cikin
muryan shgwaba tace nagode yaya
hydar naga kayan daka siyaminβ¦
hannu
ya daura akan lips dinta ya girgiza
mata
kai yace i luv uuuu.ta lumshe idonta
tareda cewa mee too my guardian
angel,
takara gyara kwanciya akan
cinyanshi,yafara wasa da kitson
kanta
yatabe baki yace baki iya kitso ba,
bari
namiki kigani,khaleesat najinshi ya
warware kalaban datayi, tarike
gashinta
da sauri tana ka iya kitso ne?
Yay murmushi yace yess kitson yan
nijar
zanmiki,tai rau2 da ido tace zaka
maidani yar bararojiya ne? Hydar ya
kalli yanda ta shagwabe saita kara
kyau,
yace daa bashi zulaihat ke miki
lokacin
kina nijar ba, see u. tace aini dama
uhmm, yace uhmm wot? yakama
gashinta yay mata kwara daya irin
wanda ya ciko dinan a goshi, ya
dagata
yace muje kigani ya zaunar da ita
kan
mirro din yahada kanshi da
nata,yanda
taga yana kallonta ta mirror yasa ta
sauke idonta da sauri, hanunshi
yakai
yadaga habanta yace look ur self
baiyi
kyau ba? Tayi murmushi tarufe
idonta.
Zagayowa yayi ya tsugunna
agabanta,
hanunshi ya daga yakai kan boturan
rigan ya ballesu duka, wani ajiyan
zuciya yasauke,khaleesat idonta
arfure
har yanzu hannu takai tana kare
kirjinta, ahankali shima Hydar yakai
hannushi yacireta nata yace no my
jidda,
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:31AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£1β£2β£
FAISAL ne, khaleesat takoma kusa
da
yaya Hydar ta rirrikeshi tace yaya
niban
sanshiba, Hydar yakuramai ido,
ranshi
abace yace lpy? Faisal daya dawo
kaman
almajiri yace sojaa kayakuri karka
kamani, wlh yarinyar nan nasanta
nijar
dama hakuri nakeson bata akan
abunda
namata abaya, yafashe da kuka
sosai,
Hydar yace maiya kawoka naija? Ya
share hawaye yace wlh ban saniba,
wasu
yan fashi suka zo gidanmu suka
kwashe
komi sukaimin duka, sunce wata
matata
mai suna luwai dana saka ita
taturosu
suka kara min wani dukan farkawan
danayi shine na ganni a nigeria
yafashe
da kuka.
Khaleesat ta chusa kanta a kirjin
Hydar
tana kuka tace yaya mutafi banason
yakara rabani dakai, magana take
tana
kuka, Hydar yanada tausayi haka
Allah
yayishi bandir na dubu daya daya
har
dubu dari ya mikamai yace gashi
kakoma gida, faisal ya karba yana
godiya sosai. Hydar yasa khaleesat
amota harya shiga ya zauna faisal
yakara lekowa yace dan Allah
HYDAR
HUNTER ne? Hydar batareda ya
kalleshiba yace eh.
Da sauri faisal ya tsugunna yana
kayafemin hydar dan girman Allah,
Hydar yace komi yawuce sukaja
motansu
har gifan ummi amma khaleesat
bata
dawo daidaiba.
Hydar ya rungumeta yace my jidda
ki
rage tsoron nan babu abunda zai
miki
bazai kara dawowaba, ta ce are u
sure?
Ya girgiza mata kai ya manna mata
kiss
harta natsu sanan suka karasa ciki.
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:34AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£1β£1β£
Ya shagala yana wasa da kirjinta da
suke
mugun burgeshi, yaji tanamai kuka,
yadan tsagaita ta mike tsaye da
sauri
tahau gado. Ajiyan zuciya ya sauke
da
kyar ya mike tsaye yana cije lebe, ya
kashe musu wutan yahau gado.
Khaleesat
miginowa tayi tahau kan kirjinshi,
shafata yakeyi ahankali nan yaji
jikinta
yafara rawa, murya na rawa tace
yaya
Hydar zafi wlh sosai, shafakanta
yayi
yace my jidda nasan bakida lpy
ahankali
zanyi kinjiko,kin yarda nayi my
jidda?
Ta girgizamai kai tana hawaye.
Ahankali Hydar ke tafiyar da ita
harya
cimma gidanshi,ko kadan yau bataji
zafiba, sai gajiya Hydar yaki barinta
tuntuni ake abu daya,kuka tafaramai
sosai da kyar take iya magana
saboda
yanda ta galabaita ga bacci a idonta
sosai, dukan bayanshi take yaya
Hydar
nagaji nagaji, amma kojinta
bayayi..tun
tana iya magana hartai shiru sai
sauke
ajiyan zuciya Hydar da kyar yay
controlling kanshi ya kyaleta bawai
dan
ta isheshiba saidan yana mugun
tausayinta da baby shi datake de
dashi.
Kankameta yayi yana sauke ajiyan
zuciya kallon fuskanta yayi yaga
baccin
wahala ya kwasheta.
********
Tundaga ranan suke shan
soyayyansu,khaleesat tasaba da
soyayyan hydar, tuni sun koma
barrack,
ansha bikin chuchu da khalis,
saikuma
zulaihat da hydar Abj.
Khaleesat yanzu watan cikinta
takwas,
daidai da so daya basu taba samun
sabani da hydar ba, yana tattalinta
tana
tattalinshi.
Zaune yake a office yaji wayanshi na
kara,ganin my jidda a screen yasa
ya
dauka da sauri yana murmushi,yace
my
jidda kina missing dinane? Tai
murmushi tace guardian angel
inason
zuwa wurin ummi ne, yace kibari
nadawo nakaiki, baikamata kina
driving
ke kadai ayanda kikeba yace
ammafa ki
shirya nasanki tai dariya tace tom.
Ko 30 min baβayiba yadawo saida
suka
soye sanan suka dau hanya sunma
kusa
karasawa gidan ummi taga mai
saida
gobura ta shagwabe tace yaya
goruba, ya
kalleta yace naki siya, tafara hawaye
babyn kafa keso ya parka motan da
sauri, yace adenama baby na karya
baima iyacin gorubaba, zan siyane
cos
ina sonki ehe tafashe da dariya,
yakama
hanunta suka karasa wurin mai
saida
goruban harzata shiga mota taji
ance
khaleesat da sauri suka juya wazasu
ganiβ¦..
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
[4:46AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1β£1β£5β£
πππ
ππ
π
Rayuwa taima khaleesat da Hydar
nijar
dadi.
Rayuwa taima su mai gadi zafi a
gidan
yari, sunyi nadaman abunda suka
aikata
ba kadanba.
Khalis tuni ya maye gurbin yan uwan
chuchu, yazama dad mum da komi
nata.
Hydar da zulaihat sun dinke babu
mai
jin kansu.
Yau tunsafe khaleesat tatashi da
ciwon
baya sosai arude hydar yakaita
asibitin
dake cikin barrack. Ranan ya~bint
bata
duty DR MRS SAIF ce a duty.
Mrs saif ita ta karbi haihuwan
khaleesat
inda khaleesat ta santalo kakkyawan
yaronta namiji, kamanshi daya da
babanshi, yaron kaman dan india.
Hydar tsabagen murna saida
yabama
mrs saif kyautan kujeran maka lol.
Ranan suna yan uwa da abokan
arziki
suka shaida sunan yaro mai sunaa
HIDAYATULLAH. Yaron san kowa
kin
wanda yarasa, duk lokacin da Hydar
zai
kalli hiyayatullah saiyaji son
khaleesat
yakaru aranshi duniya kenan komi
yay
farko zaiyi karshe bai taba tunanin
zai
warke harya samu haihuwaba.
Bayan 40 khaleesat tadawo gidan
mijinta.
Yau weekend Hydar na gida yana
wasa
da hidayatullah khaleesat ta shigo
tasa
wasu hadaddun english wears sai
kamshi
take zubawa Hydar yabita da kallo
hartazo ta zauna kusa dashi. Ya
kalleta
yace STUPID VILLAGE MAN U
BETTERβ¦β¦da sauri Khaleesat ta
taushemai baki tace my yaya Hydar
hunter, my guardian angel, my swt
carrot, my open teeth mai karamin
kyau,
lokacin yarinta yasa nafadi haka,
Hydar
ya janyota jikinshi yace i know cos
natuna lokacin kirgan dangi kikeyi
khaleesat ta yarfe hannu tace
lieeeeee,
cheater kawai, wlh na girma lokacin.
ya
manna mata kiss yace i luv u, i luv
everthing about u my jidda. Ta
rungumeshi tace luv u more kamin
hallacci abin kaunata, farin cikina,
zaujateena, habibina, nisful hayat
dina,
oooo my swt Hydar u are d
besttttttttttt.
*_ALHAMDULILLAH_*
*```MASHA ALLAH```*
_godiya ta tabbata ga *ALLAH THE CREATOR OF THE CREATIONS!!!*_
```Daga group na:- ```
π *HAUSA NOVELS*π
π _08034691340_
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels