Nigeria, zaije chan
kaduna
makarantan Nigeria defense
academy
( NDA ).
Da sassafe ya shirya ya shigo dakin
ummi sai murmushi yake dan gani
yake
dazaran yaje Nigeria zaiga
khaleesat,
haka yakeji a ranshi zaiga
khaleesat,
ummi tace hydar ka shirya? yace eh
ummi, tace hydar maisa kazabi
Nigeria??
Akwai makarantan sojoji na nijar
maisa
bazakaje wurinba kaga kana
kusadamu,
yace ummi zan nemo matana a
Nigeria
ne. tace to abu daya zan fadama
shine
kariki gaskiya, amana, da takwa,
karka
zamo mai haβinci, kakuma dunga
taimakom duk musulmin dayake
bukatan taimakonka, inhar karike
wanan dabiβan hydar tsawon 2 years
dinan dazakayi wlh saika zama
babban
sojaan da akwai sojoji dasukai
shekaru
goma basu sami mukamin ba.
Dana nahoreka dajin tsoron Allah,
ka
kiyaye sallolinka biyar, ka nisanci
sabon
Allah ka kula da kanka kuma. ya
rungume ummi, ummi ta fashe da
kuka
hydar ya share mata hawaye yace
ummi
nai miki alkawari zanyi amfani da
duka
abunda kikace sanan ya saketa.
Kallon zulaihat yayi wanda ta rakube
a
gefe tana matsar kwalla murmushi
yayi
yabude mata hannayenshi, da gudu
tazo
ta rungumeshi itama tafashe da
kuka da
kyar ya lallasheta, kallonshi tayi
tace
yaya hydar plz inzaka dawo ka dawo
min da kawata kaji? yay murmushi
yace
i promise, daganan tadau ghana
masgo
dinshi suka rakoshi har zaure.
Fadawan sarki ne suka ga sun shigo
gidan suna huci kusan su 50, hydar
ya
daure fuska yace lpy?? Sukace sarki
yace
ataho daku yanzunan.
Ummi ta dafe kirji tace maimu kayi
kuma?? Wani bafade yace zakuyi
bayanin uwar maiyasa kuka
guntulema
yarima faisol yatβ¦. Bai karasa
magananba hydar ya wankamai
mari,
yace uwata kake zagi? sauran
fadawan
suka kama ummi, sukace koka wuce
mutafi komu nakasa mahaifiyarka
yanzu, hydar zai kara magana ummi
tace mutafi hydar. haka aka kamasu
har
fadaβ¦.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£3β£
********BAYAN 5 YEARS.***
Ayaune HYDAR ya kammala
karatunshi
na sojaa, inda yasami babban
mukami
as CAPTAIN HYDAR MUHAMMAD.
Har
hawaye saida yayi lokacin daya
shiga
office dinshi xama yayi kan kujera
yace
khaleesat all dis are 4 u, but plz
khaleesat where are you?? Ina kika
shiga
abin kaunata?? Zuciyata kadan
tarage ta
fashe.. waynshi ne yay kara,
yadauko
wayan ganin zulaihat ne yasa ya
dauka.
Murya arude tace yaya hydar ummi
batada lpy, hawan jinin ta yatashi,
plz
kaxo mukaita asibiti arude yamike
yana
too, to ganinan. zaran keys din
motanshi
yayi yafita.
β¦.Kasancewar lokacin damai
martaba
ya aika akirasu hydar faisal
yafadamai
khaleesat ce ta guntulemai yatsa
shine
mai martaba yacema hydar su tttara
subar garinshi yakoresu, haka suka
hada kudi suka shiga mota sukazo
kaduna. Da kyar hydar yasamu
yakama
musu daki daya anan kaduna sanan
shikuma ya shirya yatafi
makatantanshi
anan jaji kadunaβ¦.
Yana kaiwa katafaren gidansu direct
dakin ummi yawuce, yaga Zulaihat
sai
kuka take ta daura ummi akan
cinyanta,
hydar da sauri yakarasa wurin ya
rike
ummi yana ummi naβ ummi naβ
ahankali ta iya bude ido amma babu
amsa, kallon zulaihat yayi wanda ga
dukkan alamu wanka tafito tana
daure a
towel sai kuka take, Hydar yace ya
isa
zulaihat jekisa kaya kizo mukaita
asibiti,
tashi tayi tashiga dakinta tazira
doguwan riga tadau hijab dinta
tafito,
tazo gaban hydar tace yaya hydar
zip,
saida yajamata zip din rigan sanan
yadau ummi yasa amota suka tafi
FMP
clinic kaduna.
Suna zuwa suka tarar da baban
likitan
dake duba ummi baya gari, wani
likita
ne yadubata saida yafito hydar ya
bishi
office, likitan yace hawan jini yama
mum dinka yawa, dan yanzu gab
take da
kamuwa da mutuwar barin jiki,
hydar
ya rude.
Dr yace calm down akwai wani
asibiti
dazan turaka, sunada good doctors
kuma
turawane, hydar arude yace ina?? Dr
yace sunan asibitin AMAZING
GRACE but
a abuja yake zan muku transfer
wajen
saboda aba mum dinka taimakon
gaggawa. hydar yace to bari naje
nadau
permission a office.
Yana zuwa office aka bashi 7 days
da
kyar shima, dan ko kadan basuson
hydar yay nisa,haryau cikin sojoji
baβa
samu jarimi kaman hydar ba. Gida
yabiya ya kwasoma zulaihat kaya da
ummi yasa a box ya kulle gidan
sanan
yakoma asibiti. Suka wuce abuja da
ummi.
KHALEESAT haryau na nan yanda
take
ko motsi batayi, yayinda yan uwanta
sun cire rai datana rayema, Abban
chuchu duniyarshi yakeci da tsinke
dan
gani yake har abada babu mai sanin
wanan sirrin.
Sojaa da matarshi farida na dakin
zaune
jefe,jefi suna fira, farida tace honey
wlh
nakosa baiwar Allah dinan ta tashi,
dan
nasa ko ina iyayenta suke suna
chna
haryau hankalinsu atashe yake.
Sojaa ya
sauke ajiyan zuciya yace likitocin
suce
takusa tashi dan yanzu tana internal
movement, farida tace wow dat is
great!
Allah yasa ta tashi gabaki daya.
Wayan sojaa ne yay kara ganin
abunda
ke screen din yasa ya dauka yana
murmushi.
Yace likita bokan turai, kai alikitocin
ma
daban ne, likitan gawa kenan, achan
bangaren hydar yace zaka farako,
kazama gawa kaga inban fede kaba,
hydar yace by d way kasan gobene
dad
zaibude ma nida khalis asibiti ko?
dafatan zakazo?? Soja yace Allah
sanya
alheri in sha Allah i will be drr, be
expecting me HYDAR!!!
KHALEESAT wani irin motsi
kafaffunta
suka fara, ahankali take kyafta
idonta,
farida ne ta mike tsaye tace honey
zokaga wani abu,katse wayan kazo,
wlh
zata tashi,..
Sojaa yace hydar later patient din
tafarfado, β hydar yace in sha Allah
inhar komi yalafa zanzo nadubata
maββ¦.jin Hydar again khaleesat
tafara
kokarin moving hanuwantaβ¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£4β£
Hanunta farida tarike tace yarinya
kitashi dan Allah,karki kara
komawa,
khaleesat saikuma tadena motsi,
farida
tajuyo ta kalli sojaa idonta cike da
hawaye tace honey takoma jeka kira
Dr,
da sauri soja yafita tareda Dr suka
dawo
dakin, Dr ya dudduba sanan ya juyo
ya
kallesu yace are u people sure
yarinyar
nan tai motsi?? Sojaa yace eh,
yanzunan
bamusan maiyasa ta komawaba,
likita
yace ok. yacigaba da dubata
Murya sukaji daga waje ana cewa
βzulaihat kiyi shiru, ki koma daki ki
zauna da ummi kinji, ni yanzu
pharmacy
zani na karbo maganin da Dr yay
prescribingβ
Wani irin zabura khaleesat tayi
saura
kiris tama fadi daga gadon amma Dr
ya
riketa, bakinta tabude da kyar tana
βyaya hydarβ yaya hydarβ faisal zai
kasheni, sojaa yazo gabanta yace
yarinya
babu wanda zai kasheki, ihu tasaki
tafara kuka kaine ko, ka kaini dan
Allah
wurin yaya hydar yanzunan naji
muryanshi.
Dr yace wat is she saying?? Kowa
yay
shiru. khaleesat kokarin mikewa
zaune
take Dr ya kwantar da ita, yace after
5
years laying on dis bed, did u think
u
can walk easy my patient?? Just get
some
rest nw, anjima zan turo wanda zata
dinga miki massage therapy.
yashafa
kanta yafita daga dakin.
Farida ta matso kusa da ita tace
mezakici?? Khaleesat da sauri ta
rike
hanunta tace zulaihat kene?? Farida
ta
girgiza kai, tace ni sunana farida
mijinane ya tsinceki, khaleesat tace
ruwa
zansha. da sauri sojaa yaba farida
ruwa
taba khaleesat tasha sosai, sanan
tace
nagode, saikuma tafashe da kuka
tace
dan Allah ku mayar dani gidanmu a
nijar.
Sai alokacin sojaa yace dazaran an
sallameki daga asibitin nan zan
mayar
dake, ki kwantar da hankalinki kinji
ko?? Tace to nagode, farida ta
taimaka
mata tai brush sanan tabata tea mai
zafi
tasha sosai.
HYDAR saida yaga ummi tasamu
bacci
misalin karfe 8 nadare, dama
zulaihat
kanta nakan cinyanshi itama ta
kishingida tana gyangyadi, ahankali
yacire kanta daga kan cinyarshi ya
gyra
mata kwanciya sanan yadau key din
motanshi dan yaje yanemo hotel din
dazai kwanaβ¦..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£5β£
Tuki yake batare dayama san inda
yake
shigaba, sai zagaye abuja yake yana
yaba kyan garin wani hanya ya
shigo,
titi ne mai kyau, amma babu yawan
motoci, daya daya mota ke wucewa
hanyar shiruuuu, hydar yana cikin
tukinshi yaji kaman alamun ihu bai
gasgata abunda yakejiba parka
motanshi
yayi agefen hanya tareda kashe
wutan
motan kasa kunenshi yayi sai saiyaji
murya kaman tadan magidanci haka
yana ataimaken, zasu kasheni, jin
wanan kalmar yasa hydar ya dau
bindigarshi ahankali yabude
motarshi
yafito ya labe abayan motanshi.
Alamun gudun mutane yaji ta dayan
bangaren titin wanda gefenshi
dajine.
hydar da sauri ya tsallaka ya shiga
cikin
dajin yana tafiya sadaf sadaf, hango
wani dan tsoho yaci fararen malun
malum dayayi yarike wani briefcase
gam gam ajikinshi yana gudu yana
ataimakeni, saikuma wasu mutane
su 3
suna binshi fuskkokimsu na cikin
safan
fuska hannayensu dauke da manyan
itace.
Hydar yakara labewa bayan bishiyan
gani yayi tsohon yafadi timmm
akasa,
amma still yakara kankame wanan
briefcase din, mutane ukun suka
karaso
suka tsaya cak suna dariya sukace
ALH
LAMIDO kai kazaci kanada wayau
ne, ai
kai kuskuren fitowa batare da body
guard dinkaba kuma wlh yau saika
mutu
mukuma kaima oga wanan akwatin.
Hannu yasa zai fizge akwatin daga
kirjin
Alh lamido amma jikake tass hydar
ya
harbe hanunshi, fitowa yayi daga
maboyarshi, dayake akwai hasken
farin
wata suna ganin kayan sojoji
ajikinshi
suka ruga da gudun balaβi.
Hydar yay maza yadago Alh lamido
yana
sannu sir, rigan sojan dake jikinshi
ya
cire da sauri yana sharema Alh
lamido
jinin dake zuba daga goshinshi, alh
lamido yabude idonshi kadan
abunda
yaganine yasa yace ma hydar ur
back,
amma kafin hydar ya juyo mutumin
ya
kifama hydar icce akai, nan kan
hydar
yafara jini hydar ya zube a wurinn
shima.
Mutumin ya koma zai kwace akawtin
daga hanun Alh, hydar wani karfi
yaji
yazomai yatashi ya kifama mutumin
mari, ya hanbareshi tareda
lankwasamai
hannunshi tabaya, hular fuskar
mutumin yacire, hydar yasa dayan
hanunshi ya ciro wayanshi daga
aljihu
ya kunna yana haska fuskar
mutumin
wazai ganiβ¦β¦
[2:33AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£6β£
Wanan mutumin wanda suka kusa
jefa
khaleesat cikin rijiya, Alh lamido
gwale
ido yayi yace βmai gadiβkaine, yace
kira
police wlh he is a wanted criminal,
hydar yana kokarin dialing number
police while hanunshi daya yana rike
da
mai gadi.
Mai gadi iya karfinshi ya daga
kafanshi
ya tokari hydar agabanshi wanda
hakan
yasa hydar yay kara yafadi kasa,
wayarma tafadi, mai gadi yadau
iccen
ya bugama Alh aciki, Alh yay ihu
yadawo kaman sumamme, yana
kokarin
daukan akwatin hydar ya wawuso
kafanshi daga kwance, mai gadi
take
yatsan hydar yayi sannan yamike
batare
dayakarayin takan akwatinba shima
yagudu, dan ya lura hydar mayene
ga
shegen karfi da naci.
Hydar saida yay kusan 10min kafin
wurin yadena mai zafi,yadawo dai
dai,
mikewa yayi tsaye yakoma kan Alh
wanda yake nufashi da kyar, daga
Alh
yayi yaciremai malun malun din,
goya
Alh yayi abayanshi dan yaga bazai
iya
tafiyaba, yakara tsugunnawa yadau
wayanshi da riganshi taareda
bindigarshi.
Yadau briefcase din yarike
ahanunshi
daya, yafita daga dajin, motarshi
yabude
yasaka Alh ciki sanan ya shigo
shima.
Alh da kyar ya iya magana yace ciro
wayana daga aljihu kaduba contact
dina
ko hydar ko khalis duk wanda kafara
gani kace suzo ina Iwofe road.
Hydar yaciro wayan sunan khalis
yafara
gani shiya kira.
Khalis yace dad haryanzu baku
gama
meeting din bane? hakanan hydar
yaji
kirjinshi ya buga jin muryan bawan
Allah. Da kyar hydar yasamo
natsuwa
yace Alh yasamu matsala kazo iwofe
road yanzu ka daukeshi arude khalis
yace maiya sami dad?? Hydar yace
kadaizo.
Alh yace ruwa, da sauri hydar ya
dauko
ruwa yafara bashi yasha sosaiβ¦.
Hydar dake tare da khalis yace
maiya
sami dad khalis?? Khalis yace wani
yace
muzo iwofe road dad na wurin ba
lpy,
arude suka shiga mota hydar kejan
motan har iwofe road din.
Khalis suna kaiwa suka parka,
yaciro
waya yakira hydar ya dauka, khalis
yace
motarka ce wata black jeep haka by
ur
left hand side?? Hydar yace nine
zaku
iya zuwa.
Khalis da hydar suka bude mota
suka
fito, ganin fuskan khalis yasa kirjin
hydar yafara dukan 50 50, wanene
wanan mai kama da khaleesat?
Wanene
wanan mai kama da matana?
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£7β£
Hydar basar da tunanin yayi, tareda
cewa Allah kenan, maiyin hallita
yanda
yaso kwankwasa glass din car din
sukayi
hydar yabude motan tareda fito da
Alh
wanda goshinshi ke fitar da jini har
yanzu, hydar da khalis suka rude
tare da
cewa subhanallahi maiyasameshi??
Hydar yace wasu mutane suka
biyishi,
suna kokarin kwace briefcase dinan,
ya
mikama khalis briefcase din yakara
goya
Alh duk suka bude baki suna
mamakin
karfin hydar, hydar yadanyi
murmushi
yace muje saina samukushi a mota,
haka
suka jera saida hydar yasashi a
mota
sanan ya juyo sukai musa baha da
khalis
da kuma hydar sanan ya juya dan
yakoma motarshi.
hydar Abj yace dan tsaya, chak ya
tsaya,
hydar Abj yace tnx 4 saving my dad,
hydar yace my pleasure. yacigaba da
tafiya, hydar Abj ya biyoshi yace can
we
be friends?? Hydar yace sure why
not,
Hydar Abj yaciro card dinshi yabama
hydar, shikuma hydar ya ciro nashi
card
din yabama hydar Abj.
Hydar Abj ya kalli card din yace
wow!
So u are a captain?? Kasan wani
abu
kuwa bakai kama da dan nigeria
ba??
But hw come kuma kazama sojaa a
Nigeria?? Hydar yay murmushi yace
is a
long story friend kabari saimun
zauna,
all i can tell u is my biological dad
is a
nigerian. suka kara sallama hydar
yace
bari naje na sami khalis a car.
Daga kafan da hydar zaiyi yatafi
wurin
motanshi yaji jiri na dibanshi, wurin
da
mai gadi ya tokareshi yay mishi
wani
irin zafi tareda rikewa, hydar Abj shi
dama yariga ya juya baisan halin da
hydar ke ciki ba, Alh lamido
dayariga
yadan farfado saboda taimakon
gaggawan da khalis yabashi shine
yataba
khalis yace khalis yaron daya
taimakaen
zai fadi.
Khalis yafito daga mota yacema
hydar
dake kokarin bude mota ya shiga
yace
hydar mutuminchan zai fada kaman
yana ganin jiri, sa sauri sukai kan
hydar
amma kafin su kai hydar ya fadi a
wurin sumamme hanuwannshi na
rike
da abun.
Alh lamido dabaida ishesn karfi
shima
yafito daga mota yazo yasamesu,
ganin
inda hydar yarike yasa Alh buga
salati
INNALILLAHI Wa innailahi rajiβun!!
Hydar da khalis suka juyo suka kalli
Alh,
Alh yace kutashi musashi a mota
mutafi
dashi gidanmu khalis ka dubashi,
Allah
yasa basuyima wanan yaron illaba.
Hydar yace dad wani illa kuma?? Alh
yace garin taimakona daya daga
cikin
mugayen mutanen ya tokareshi a
agabanshi sosai wlh, arude hydar da
khalis suka kaishi motansu, khalis
yaja
motan da sauri, shikuma hydar Abj
yafito yaja motan hydar suka
tafiiiiiiiiβ¦.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£8β£
suna kaiwa gida Alh yace ashiga da
hydar dakinshi, hj benazir tafito
arude
tana maiya faru?? Alh yace zakiji
komi
nan da gobe hydar da khalis suka
kwantar dashi kan gadon Alh sanan
kowa yafita daga dakin akabar daga
khalis sai hydar nijar.
Khalis ANDROLOGIST ne (likitan
maza ).
Ya dade akan hydar yana dubashi,
daga
baya yamashi allurai yasamai drip
yafito
daga dakin. kana ganinshi kaga
alamun
tashin hankali akan idonshi.
Alh lamido yafara mikewa yace
meke
damun yaron khalis?? Khalis ya
share
gumin dake keto mishi tareda yin
shiru,
Alh yace kamin bayani mana meke
damun shi?? khalis yay gyran murya
yace dad adan binciken danayi ya
nunamin yaron yasami matsala da
TESTICLES dinshi, sanadiyar bugun
wajen da akayi⦠Saikuma yay shiru,
Alh lamido yace sooo?? Khalis yace
am
afraid to tell u dis dad, da kyar in
yaron
nan ya iya samun HAIHUWA!! Alh
yace
INNALILLAHI shikenan najama yaron
mutane, hydar shima hankalinshi
yatashi.
Khalis yace dad banda garanteen
bazai
iya haihuwaba danni ba Allah bane
but
all wot i can said is TESTICLES
dinshi
yasamu matsala bazai iya secreting
enough sperm dazai bada baby ba.
Idon Alh lamido yacika tafff da
hawaye,
wani irin kaunar hydar yaji Allah
yasamai, in sha Allah kuma zai
nemanma hydar lpy.
Khalis yace nan da gobe zai tashi in
sha
Allah.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£9β£
Washegari da safe duka family
antaru
da dakin Alh lamido cikinsu harda
teema, Alh yay gyaran murya ya
dubi
matarshi hj benazir yace wifey kina
ganin mufadamai abunda ke
damunshi
idan yatashi?? Hj benazir ta gyara
zama,
tareda gyara zama glass din idonta
tace
husby yes yaron have d right to
know
what is wrong with him, Alh yace
tom,
ya kalli hydar da khalis yace kufa
mekukace? Sukace mum is
absolutely
right dad, gwara yasaniβ¦. Wayan
hydar
sukaji yay kara babu wanda ya
dauka,
anata kira, ana uku ne Alh ya
mikama
hydar wayan yace gashi saβa
loudspeaker ka amsaa.
Wata zazzakar murya, mai shegen
dadi
sukaji tace yaya hydar, kazo asibitin
Dr
ya nemanka, kuma ummi taji sauki
sosai
itama tanata tambayarka, i think
zaβayi
discharging namune, hello yaya
hydar
kanajina?? Alh ya dagama hydar kai
alamun ya amsata.
Hydar yace ba yayanki ke
maganaba,
yayanki yadan samu matsala,
zulaihat
tace wayyo Allah maiya sami yaya
hydar?? Hydar yace bawani matsala
bane yanzudai fadamin wani asibiti
kuke zanzo, ni sai muyi maganan,
cikin
sheshekan kuka tace AMAZING
GRACE
ne, hydar yace to kidena kuka
ganinan
zuwa, tace toni mezan cema ummi
na??
Hydar yay murmushi hakanan yaji
yarinyar na burgeshi yace kicemata
hydar na zuwa tunda bata da lpy
karki
fada mata komi tace to sanan ta
katse
wayan.
Hydar yace dad zanje hospital din
dama
anan sojaa abokina aka kwantar da
yarinyar daya tsinta a nijar kuma
naimai alkawari zanzo na dubasuβ¦β¦
Bai karasa maganan bane saboda
yaga
hydar na motsi, hydar kallonsu yake
daya bayan daya Alh lamido ne
yafara
matsowa kusa dashi yace dana
katashi??
Ka ganeni kuwa??
Hydar yadanyi murmushi yace yes
sir, i
recognize u sir, but maiya kawoni
nan??
Alh yace ga bayi kaje kai wanka
tukun
idan kafito mayi maganan hydar
baiyi
musu ba ya shiga bayi hakanan yaji
yanajin kunyar mutumin.
Alh ya kora teema, idris da isya
waje, ya
rage dakin daga hj benazir,sai hydar
da
khalis dakuma dad.
Hydar yafito ya zauna ya gaishe
dakowa
a falon, hj benazir tace nakawoma
abinci?? Murmushi yayi yace no
maβam,
bana breakfast .
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£0β£
Alh yace hydar inaso ka gafartamin,
dan
nasan kome yafaru dakai nine
sanadi,
hydar yay shiru kanshi akasa, Alh ya
cigaba yace jiya bayan ka suma
muka
kawonan gidanmu, nacema khalis
dana
yadubaka, sakamakon daya bamu
shiyafi
komi tadamin da hankali, hydar har
ilayau kanshi akasa.
Alh yace sakamakon da muka samu
shine bazaka iya haihuwaba!!
dummm
dumm hydar yaji gabanshi yafadi
amma
bai dago kanshi ba, Alh yace Hydar
kayakuri dan Allah nasan nina jama.
Hydar yay shiru batare daya dago
kanshi ba, Alh ya matso kusa da
hydar
ya dago kanshi yace hydar say
something, shirunka na azabtar
dani,
am feeling guilty, hydar idonshi ya
cika
da kwalla sosai murya narawa yace
sir
am scared, sir wlh tsoro nakeji, Alh
cike
da rashin fahimta yace tsoron me
hydar??
Hawayen daya cika idon hydar ya
zubo
yace tsoro nakeji idan matana tasan
inada matsalan nan tace bazata
zauna
daniba, sir if dat happen i will just
die,
cos i canβt leave without her, she is
my
everything, hawaye ya gangaro
idonshi.
Alh ya dafa kafadanshi yace be a
man,
be strong we all promise u kafin
matarka tasan da matsalanan ka
warke,
Hydar Abj ya dawo kusa da hydar
shima
ya dafashi, khalis shima ya dawo
kusa
dashi ya rikemai hannu har hawayen
idonshi suka dena zuba.
Hydar Abj yace dama kanada mata
ne??
Hydar nijar yace eh inada mata,
khalis
yace to ina take?? Hydar nijar yace
tabata, bangantaba, hydar Abj yace
hw
com?? Ya akayi kanada mata kuma
tabata baka gantaba??
Hydar yace is a long story all i can
tell u
now is matana na kama da wanan
ya nuna khalis, kowa yajuyo yana
kallon
khalis.
Hydar yace duk lokacin dana
kalleshi
saina tuna da matanaβ¦
[2:39AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£1β£
Khalis yay murmushi yace inda ace
lil sis
bata rasuba da sainace itace hala
matar
taka, amma nasandai hallitan Allah
ne,
dama hausawa sunce kowa
aduniyanan
bibbiyu ne, akwai irinka mai kama
dakai awata kasa.
Hydar nijar yace hakane, yamike
tsaye
yace bari naje asibiti ummi na
ankwantar da ita, hj benazir tace
hydar
kabari duk mubika mu gaida
mamanka,
hydar Abj yace nima abokina na
asibiti
ya tsinci wata yarinya batada lpy
duk
saimu tafi tare mudubasu, haka
ilahirin
family suka dunguma harda su
teema
aka tafi asibitin.
A haraban asibiti suka hadu da
sojaa,
soja ya gaisa da kowa, ya rungume
hydar
Abj yace mutumina kai fresh fa.
yace
kuzo muje farida na tare da yarinyar
abinci take bata, ni nafito siyo mata
maganine. hydar Abj yace bari
mufara
duba maman abokina sai muje soja
yace
ok muje tare mana. sukaje dakin
Maman
hydar.
Zulaihat na ganin hydar ta taso da
gudu
ta rungumeshi tana kuka, ya
bubbugi
bayan ta yace am ok yanzu ai, ummi
sai
hira take da hj benazir kaman sun
dade
da sanin juna, yayinda teema anga
kawa kakkyawa buzuwa aka makale
ma
zulaihat, hydar Abj sai satan kallon
zulaihat yake.
Duk ana zaune ana fira Dr ya shigo
yabasu sallama, Alh shiya biya bill
hydar
zaiyi magana Alh yace shiii daga
yanzu
kai danane, ummi ma sai godiya
take, hj
benazir da teema suka taya zulaihat
hada duka abubuwan dasuka zo
dashi
asibitin har mota suka rakosu ummi
da
zulaihat suka shiga mota suka
zauna.
hydar yace ummi bari nadan bisu
mugaida wat mara lpy, ummi tace
to.
Sojaa na gaba ilahirin family din
tareda
hydar nijar na binshi a baya har
room
29. ganin number dakin yasa gaban
hydar fadi dan yasan rana 29 ga
watan
agusta yataba haduwa da
KHALEESAT.
Gaban hydar ya tsananta bugawa
lokacin da Sojaa ya bude kofan
dakin
suka shiga tareda sallama mezasu
ganiβ¦β¦.. .. β¦.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£2β£
Gani sukayi gadon wayam, ba kowa
adakin, soja yace ku shigo ciki mana
ku
zauna, sun shiga wankane halan,
duk
suka shigo, hydar nijar wani irin
sanyi
yaji yana shiga jikinshi dabaisan
dalilinsaba,baβa kunna Ac ba, ko
fanka
baβa kunnaba amma amma ya rasa
maisa wanan sanyi ke ratsa jikinshi.
Soja yatashi yaje gaban bayi yace
farida
da baki a dakinfa inkun gama
wankan ki
fito kidau kayanta kafin kifito da ita,
tace to honey.
Hydar nijar ganin shiru shiru gashi
yabar su ummi a mota yasa ya mike
yace
sir i have to go, kaduna is a long
journey
kuma nabar ummi a mota, Alh yaja
kunnenshi yace am not sir, am ur
dad,
Hydar yay murmushi yace to dad,
yaje
wajen hj benazir yace mum natafi
tace
to dana Allah kiyaye hanya. yay
musabaha dasu hydar sanan yayma
teema bye bye, itama da
murmushinta
tamayarmai haryakai bakin kofa zai
fita
yaji anbude kofaβ¦β¦ Wani irin sanyi
wanda yafi nada ya kara shiga
jikinshi
wanda yasa saida ya busar da iska,
da
sauri ya daga kanshi ya kalli kofan
daβaka bude saiyaga wata
kakkyawan
matace tafito gaisheta yayi ta amsa
tace
baza ka tsaya ku gaisa damai
jikinba??
Yace wlh sauri nake nabar ummi a
mota
tace gaskiya yi sauri babu kyau
shanya
uwa yasakai yafice, tareda mamakin
maisa yakejin sanyi acikin dakin.
Farida ta gaida su Alh da kyau
sanan
tadau dogowan rigan khaleesat na
atampa pink takoma bayin, saida
tasama
khaleesat kayan, khaleesat tace
anty
farida nagode, farida ta shafi gefen
fuskarta tace nace kidenamin
godiya, ta
gungurata akan keken guragun
datake
kai dan haryanzu ta~ta~ta take
tafiya
daya biyu saita fadi dan
kasusuwanta
basu riga sun fara aiki dukaba.
Duk suna zaune kowadai yakosa
yaga
mara lafiyan, dad da mum sunata
hira
sama sama, yayinda hydar da soja
suma
suna hiransu, khalis ne ke danne
danne
waya danshi haka Allah ya yishi
baida
magana shiru shiru ne, jin karan
anbude
kofa yasa kowanensu ya dago
kanshi
dan yaga mara lafiyan dazaβa fito da
ita
daga bayi,
Khaleesat sukaga farida na
gungurowa a
keken guragu, kowanensu yakara
goge
idonshi dan gani sukeyi kaman a
mafarki, farida tace Alh ga maijikin
nan
tafito, saidai fa ba ganinku takeba
dan
makauniyace.
Alh bakinshi yana rawa yace
k..haaβ¦
llleeβ¦sat.. Khaleesat kece ko
kuma??????
yama kasa karasa maganan saboda
kuka
dayazomai.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£3β£
KHALEESAT jin muryan dad yasa
tace
dad is dat you?? Ina kake? dad wai
plz
mafarki nakene? ba muryan dad
baffana najiba?? Kokarin tashi tayi
daga kan keken da kyar ta mike
tsaye,
lalube take da hannu tana dad ina
kake?? Hawaye na zuba daga
idonta,
taku daya biyu a na ukun dazatayi
tayi
kasa zata fadi da sauri dad ya tarota
tafada jikinshi, ya shafi gefen
fuskanta
yace jidda ganinan, nine, baffan
kine,
wani ihu tayi mai hade da kuka,
dakuma
murna ta kankame dad tace dad ya
akayi kasan ina nijar?? (Dan ita
haryanzu batasan tana abujaba ),
kafin
dad ya amsa tambayan tace dad ina
mum??
Hj benazir da hawaye yagama wanke
mata fuska maiya dawo da
khaleesat
makauniya?? tace jidda ganinan tare
da
rike hanun khaleesat da sauri
khaleesat
ta rungumeta tana mum i missed u
alot,
hj benazir kuka takeyi bana wasaba,
khaleesat ta dago kanta itama cikin
hawaye tace mum ina yaya ishak??
Da sauri ishak yazo inda take ya
rike
kafadanta yace khaleesat ganinan,
shima
kuka yake khaleesat ta rungumeshi
tana
kukan murna, ta dako kanta tace
ina
yaya idris??
Idris yazo yarike hanunta yace
khaleesat
gani rungumeshi tayi tana kuka
sanan ta
dago kanta tace ina yaya hydar??
Hydar da hawaye ya wanke
fuskanshi ya
rungumeta tsam tsam a jikinshi yace
ganinan little pumpkin, itama kuka
take
takara kankameshi jin yafara
shafamata
baya yasa ta tuna tanada aure ta
kwace
jikinta da sauri tana hawaye tace
yaya
hydar ina teema na??
Teema cikin wani irin balaβin kuka
tazo
da gudu ta rungume khaleesat
tabaya
tana kuka sosai sama dana kowa a
dakin, khaleesat ta juyo ta
kankameta.
sojaa da farida sudai sun shiga
duhu
suna gefe.
Khaleesat ta dago kanta tace teema
whereβs my chuchu?? Teema cikin
sheshekan kuka tace tana gida,
Khaleesat tace ina YAYA KHALIS??
Teema tace gayican, khaleesat tace
kaini
wurin yayana, teema ta rike
hanunta,
khaleesat tafiya take kaman mai
koyon
tatata, kafanta rawa yakema sosai,
dan
karfin datake dashi yakusa karewa,
Teema ta kaita gaban khalis wanda
kukanshi yafi na kowa adakin majina
taff a hancinshi, idonan yay jajur,
teema
tace gashinan agabanki.
Khaleesat daga hannayenta biyu tayi
tana shafan fuskanshi, muryan na
rawa
tace yaya khalis dena kuka, ta
sharemai
hawaye am back, wani irin runguma
khalis yay mata ya fashe da kuka
banawasa ba kaman mace, itama
kukan
khaleesat tafashe dashi, babu
wanda yay
yunkurin lallashinsu saboda ansan
mesukema kukan.
Da kyar khalis ya iya controlling
hawayen idonshi yashare na idon
khaleesat, kokarin faduwa take
saboda
tagaji da tsayuwa ya rike da sauri
ajikinshi, teema da sauri ta gunguro
kekenta khalis ya daurata akai.
Tsugunnawa yayi agabanta ya Rike
gefen fuskanta yace lil sis maiya
sameki??? Ciwon me kikayi haka??
Where have u been all dis while??
Ya
akayi kika dawo MAKAUNIYA???
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4β£4β£
Khaleesat kuka yaci karfinta tama
kasaba khalis amsa, kowa ya nemi
waje
ya zauna danson jin maizatace.
Khalis
ya dago kanta ya share mata
hawaye
yace lil sis kukan ya isa haka tell
me
maiya sameki??maiya dawo dake
makauniya??
Khaleesat tasa hannu ta share
hawayen
idonta tace bayan school bus ya
saukeni, naja box dina na shigo
cikin
gida, abu nafarko daya faraban
mamaki
shine babu mai gadi, securities ma
duk
bangansuba nacigaba da tafiya na
bude
kofan falo na shiga.
Kuka yaci karfinta tadaura hanunta
biyu
akan na yaya khalis dake kan
fuskanta,
tace yaya dey murdered our parents,
kashesu yayi agabana, kowa na
falon
saida yadago kanshi ya kalli
khaleesat a
firgice. tace yaya dad took his last
bullet
in front of me, dad yay numfashi shi
na
karshe agabana batare da mutumin
ya
barni naje nataba dad ba. Murya
chan
kasa tace dey shoot dad and mum
agabana, i was helpless, powerless,
ban
iya tabuka komiba na ganin na
taimaki
iyayenaba har suka mutu agabana.
khalis kokarin rike kukanshi yake
amma
yakasa, kara fashewa yayi da kuka
hydar yataso ya rikemai kafada yana
girgizamai kai,shima idonshi cike da
hawaye.
Khaleesat tace mutumin yazo
gabana
yasa aka rikeni gam, yadauko
shaltos,
saikuma tayi shiru tareda sauke
ajiyan
zuciya.
Tace yaya bantaba going through
azaban
danai going rananba tunda mum ta
haifan, dauko shaltos yayi, ta rike
hanun
khalis gam, tace yaya yasa aka
budemai
idanuna da kyau ya fesamin a idona
yaya, i screamed, i hala, i shout, but
no
one was dr to help me. Teema
fashewa
tayi da kuka tafada jikin mum dinta
benazir wanda itama kuka take,
farida
ko kuka take baβa magana sojaa
idonshi
yay jajir.
Khalis kukanshine worse, khaleesat
tacigaba daga lokacin ban kara
sanin
inda kaina yakeba, sai alokacin
dasuka
kaini nijar zasu jefani cikin rijaya,
tasaki wani kayatachen murmushi
tareda cewa,
Allah send me a guardian angel, my
saviour,d only man dat help me
without
asking 4 anything in return, my one
and
only yaya HYDAR HUNTER!!! Ta
sauke
ajiyan zuciya, wani siririn hawaye ya
sauko daga idonta tace, shiya
taimaken,
ya kwaceni daga hanunsu, yakaini
gidansu shida iyayenshi suka cigaba
da
kula dani, mamanshi