hydar ai fushi kake dani.
Kamo hanunta yayi ya dagota ya
daura
kanta akan cinyanshi, yahada
hannayensu gam murya ciki ciki
yace
dont u know dat i luv u khaleesat,
zuciyata bazata iya juran ganinki
cikin
ciwoba, zuciyata zatai zafi idan
naganki
cikin yunwa khaleesat i luv u with
all of
my heart.
Khaleesat mamaki yakusasa ta sume
jibi
yanda hydar yake turenci kaman dan
India, gabanta yakara fadi lokacin
data
tuna da kalmarshi na karshe cewa
he
luvs her.
Muryanshi takaraji yace khaleesat
nakasa sakin ki, gangar jikina da
zuciyata bazata iya rayuwa bakiba,
zama dake na tsawo lokacinan yasa
kin
dawo wata bari a rayuwata, yace plz
khaleesat accept me as ur husband,
plz
khaleesat .
Kifa fuskanta a cinyanshi tayi
danyau
wani irin kunyar hydar taji tanaji,
hanunshi yakai ya shafi gahin kanta
dayakeda tsawo sai kyalli yake yace
say
something MY JIDDA.
[2:24AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£1β£
Wani kuka ne yazomata sosai
tafashe
da kukan hydar yarude yace
khaleesat
kiyakuri idan abunda nafadane
yabata
miki rai, khaleesat ta share hawayen
idonta tace yaya hydar ka tunamin
na
mom dina ne ita kadai ke cemin
jidda,
takara fashewa da kuka hydar ya
rungumeta yana lallashinta sosai,
saida
tai kukan takoshi sanan tadago
kanta
tace yaya hydar ban hannayenka.
Ya mika mata hannayenshi, ta
rikesu
gam tace yaya hydar alβarshin Allah
yana girgiza duk lokacin da mata
tacema
mijinta yabata saki. kowace rana
shaidan da mukarrabanshi zasu
hadu
kowanne yana fadan aikin dayayi
duk
shaidan bazai yabesuba, wanda
shaidan
zai yaba shine wanda yazo yacema
shaidan yau na kashe aure, yau
naraba
maβaurataβ¦
yaya hydar nasan auranmu auren
kaddarane, kuma Allah shikadai
yasan
dalilin dayasa hakan tafaru,
kayafemin
bazan kara tambayar saki daga
garekaba.
amma abu daya nakeso kamin yaya
hydar sai hakan tafaru ne zan natsu
muyi rayuwan aure, nima
nasakamaka
da alhaire kaman yanda ka
taimaken.
Hydar yace menene khaleesat kome
kikeso in sha Allah zan miki, share
hawayenta tayi tace yaya hydar tun
ina
yar karama nakeson auren soja,
inaso ka
zana waec kayi applying NDA
kazama
soja. yaya hydar alokacin dakazama
soja
zaka iya hukunta Abban chuchu
daya
kashemin iyayena, kuma zaka iya
testifying a court tunda kai kadai ne
witness kaga fuskokin su mai gadi
dasuka kusa kasheniβ¦.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£2β£
Takara matse hanunshi tace yaya
hydar
maisa kake sona? Nifa
makauniyace,
komun fara zaman aure babu
abunda
zan iyama saidai nazama kaya
akanka.
Hydar yace khaleesat idan so
yatashi
shigan mutum baya duba yakake,
baya
shawara dakai yake shiganka,
khaleesat i
luv u d way u are. Jidda ba
makantaba
koda kuturta ce ke damunki zan iya
zama dake, yace khaleesat zan
kasance
kaman MOH agareki wanda ya so
SUMY
CILLARE dukda takasance
nakashashiya,
wanda hakan yasa moh yadawo
HASKEN
IDANIYA agareta. Khaleesat koyaya
kike
inasonki, kuma nai alkawari zan
zama
soja, zan nema miki lpy in sha Allah
zaki
warke, zankaiki wurin yan uwanki
sanan zansa hukuma tabi miki
hakkinki
na kashe iyayenki da akayi.
Khaleesat kuka take harda shesheka
bata
tabajin wani abu game da hydar ba
sai
yanzu wanan kalaman daya fadan
mata
yasa yasamu babban guri a
zuciyanta
hannu yasa ya share hawayenta ya
kwallama zulaihat kira ta shigo
dakin
yace kawomin abincin khaleesat.
Tuwone da miyar kubewa wanda yaji
goat meat. hydar yace zokici abinci
ya
zaunar da ita akasa, ya wanke
hanun ya
gutsuro tuwon yasa a miya
yacemata
haaaaa, murmushi tayi dan yabata
dariya kaman wata shakur, tabude
bakin
yasa mata tuwon abaki ihu tayi ta
dawo
da tuwon waje tana zafi. hydar
yadau
towan yaci yana dariya, ta yamutse
fuska tace nifa ban iyacin abinci
dazafiba ranan hydar ne yabata
abinci
takoshi yakawota falo wurin su
ummi
shikuma yatafi dakinshi.
Kwanaki sunja hydar yadage da
karatu
ya shiga wani lesson awata kauye ta
gaba dasu, yakuma hada kudin
waec da
jamb yabiyama kanshi babu abunda
ke
hadashi da khaleesat amma suna
shiri
sosai hankalinsu kwance. khaleesat
wani
dadi takeji yanda taga hydar yadage
da
karatu ummi kam tafi kowa murna
danta yakoma makaranta.
Yau da sassafe hydar yafita dan
baimaje
parautaba saboda yanada wani
pratical
class na physics, zulaihat ta tafi
school
yarage daga ummi sai Khaleesat.
Suna saune ummi nama khaleesat
tsifa
wata mata ta shigo a rude tace
ummi
maman khadee na nakuda dan Allah
kizo ki karbi haihuwan dan jini zuba
yake, arude ummi tasa hijab tadau
akwati tabita hartakai waje takara
dawowa tace khaleesat sa hijab
muje tare
bazan barki ke kadai a gidaba.
Khaleesat tace ummi wlh bacci
nakeji
babu inda zani ummi tace to
zanjawo
kofar gidan suka tafi.
Khaleesat na zaune a wurin hartama
fara bacci taji alamun ana bude kofa
an
shigo daki, bata kawo komi arantaba
tace yaya hydar harka dawo daga
pratical dinne?? Taji shiru.
Saita tsorata tace waye ya shigo dan
Allah ayi magana waye?? Dan Allah
koma waye karya cutar dani wlh ni
makauniyace bana gani ta mike
tsaye
tana dogara sanda.
Alamun tafiya taji saikuma taji
Muryan
FAISOL yace wlh dole yau na
dandana
wanan kayan alatunβ¦
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£3β£
Khaleesat tace wai wayene?? Dan
bata
gane muryan faisol ba, cewa yayi
uwar
kine dan ubanki. hankadata yayi
tafadi
akasan simintin falon.
Shikuma yafara cire kayan sarautan
dake jikinshi, yayinda khaleesat ke
neman sandarta dan ta mike tafice
daga
dakin, kuka take tana yauna shiga
uku,
waye ya shigo? Waye keson
kasheni?
cikin ikon Allah taji takama sandar
tamike tsaye da sauri, jitayi ankara
hankadata ta buge da bango. wanda
hakan yasa tabude baki zata
sandara ihu
amma taji ankaimata wani shegen
duka
abaki take bakin yafashe.
Faisol saida yacire kayan jikinshi
tass,
sanan yakara komawa kan khaleesat
gabaki daya hankalinshi baya
jikinshi,
kamo khaleesat yayi yana shafata ko
ina,
khaleesat tawage baki zatai ihu
yadau
wani katon dutse ya tura mata
abakin,
hakan yasa takasa ihu kuma
numfashinta yafara daukewa gawani
tari daya tasomata amma takasayi,
idanunta suka fara juyawa.
Faisol wani wawan dariya yayi ya
cigaba ya shafata kaman wani
mmahaukaci, yace abun namiki dadi
ne
naga kina wani jujjuya ido?? Juyata
yayi
ya Hadata da bango ya zage zip din
riganta, wani karfi taji yazo mata ta
daga kafanta ta tokareshi ashe kan
abun
ta tokareshi, faisol yay wani ihu
yasaketa da sauri, yarike abun.
Tuni khaleesat ta lalubi sandar ta
tana
dogarawa da sauri tafita daga dakin
tana
yaya hydar kadawo, tana zuwa
tsakar
gida ta rude, kwata kwata ta manta
ina
takebi ta ganta a waje, ta manta
hanyar
kofar gidan ta tsaya tana waige
waige
tana kiran sunayen Allah yayinda
fitsari
ke gangara daga jikinta danyau ta
tabbatar ta mutu.
jitayi an bugi kanta ta fadi a kasa
warwas.
Faisol ya rike kafanta yajata keeee
akasa
har cikin falo tuni khaleesat ta sume
saboda azaba, dagota yayi yana
lashe
lebenshi ya cire rigan jikinta yarage
daga ita sai ves, hanunshi yasa ya
kwance zanin jikinta nanma yarage
saura sket din ciki.
Kallonta yayi daga sama zuwa kasa
yace
yarinya Allah ya hore miki diri jibi
kirji
kaman su yaga ves dinan ai wlh yau
saina latsaku.
hannunshi yakai zai taba kirjinta
amma
kafin hanun yakai kan kirjin jikake
ketttt wuka ya guntule yatsan shi,
wani
ihu yasake yaga ashe Khaleesat ta
farfado harta samu wuka, sandarta
takara laluba ta bugamai dukda
batasan
inda ta bugamai ba tadaiji bata
karajin
koda motasin shiba,
Fita tayi daga dakin tafiya take
ahankali
saboda yanda ta galabaita cikin ikon
Allah takai kofar gida ta bude tafita
ahaka tadinga sauri kowa sai
kallonta
yakeyi, yanda take sauri daga ita sai
farin shima da sket din ciki shima
fari
gashinta abarbaje kaman
mahaukaciya
ga sandarta ahanun, tafiya tayi mai
nisa
gabaki daya ta galabaita sunan Allah
kawai take kira tana kuka.
Horn din motoci tadingaji, amma
bata
kulaba tacigaba da tafiyanta.
Wani kara takaraji alamun kaman
hatsari a firgice ta tsaya chak tana
hawaye.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£4β£
Wani saukan mari har guda uku taji
akan fuskanta, cikin muryan fushi
yace
ke wace irin wawuyace mara
lissafi??
Bakijin horn, kobaki ganin titi, so
kike
kijamin yin azumi sittin? fashewa da
kuka tayi tama kasa magana.
taji wasu mutane suna cewa sojaa
kara
mata, wawiya kawai zatasa mutane
suyi
hatsari, daga ganinta karuwace
bakuga
kayan dake jikintaba.
Khaleesat da zafin mari yasa
sandarta
tafadi kasa, tsugunnawa tayi
hawaye na
zuba daga idonta sosai, tana lalubar
sandarta, cewa take yaa Allah kasa
na
mutu nahuta,i hate dis lyf,, nafison
na
koma lahira inda abbana da
ummana
suke. yanda take lalubar sandar
yasa
ilahirin mutanen kan titin da
shikanshi
sojan daya mareta suka tsaya jikake
tsit
kowa yay shiru, jikinsu yay sanyi.
Dan basu taba sanin cewa
makauniya
bace. Cikin ikon Allah taji takamo
sandarta akan abu kaman kafan
mutum.
ahankali tadau sandar, tasa hannu
ta
goge kafan, sanan tamike tsaye ta
sahre
hawayen idonta tace kuyakuri ban
saniba, tace kayakuri in sha Allah
bazan
zamo sanadiyar saka yin azumi
sittin ba.
Tana fadin haka tajuya Tacigaba da
tafiya batare da tasan inda take
wurga
kafa ba. kowa yakoma cikin
motarshi
akabar titi.
Amma wanan sojan saiya sami
kanshi
dakasa tafiya, paka motanshi yayi,
yana
kallon khaleesat dake tafiya tana
dingishi, sai chan yaga ta zauna
tana
maida numfashi lebenta a bushe da
alamu kishi takeji.
Fita yayi daga motan ya tsaya awani
shago yasai ruwa mai sanyi na gora,
saida yakai gabanta sanan yace
baiwar
Allah ga ruwa, shiru tayi tana
kokarin
tuna muryan, akaro nabiyu yakara
cewa
ga ruwa kisha plz, dago kanta tayi
tace
kaine wanda ka mareni?? Ahankali
yace
kiyakuri rashin sanine, share
hawayen
idonta tayi tamike tsaye tadau
sandarta
tace nagode amma baniso tacigaba
da
tafiya. gani dayayi ta nufi saitin
wani
katon kwata babba yasa yace keeβ
kee,
tsaya gabanki da kwata. Khaleesat
tace
koma menene Allah sa yaxama
sanadiyar mutuwana dan nagaji da
rayu⦠Bata karasa maganba taji
kanta
ya bugu da wani abu tafada cikin
wani
abu kaman kwata tafara ihu tana
son
magana amma takasa.
Wasu mutane yakira suka hadu suka
cirota daga kwatan khaleesat da
tuni ta
sume, sata a motanshi sukayi ya
shiga
motan sai babban asibitin dake
kasar
nijar.
HYDAR yadawo daga pratical din ya
kulle dokinshi a jikin garkenshi,
kafin ya
shiga daki saiga ummi da zulaihat
sun
shigo tare gidan, ummi tace hydar
yanzu
kadawo? yace eh ummi, fita kikayi
ne??
Tace wlh haihuwan maman khadee
naje
karba, zulaihat tace yaya hydar
sannu da
zuwa yace yauwa. Dakinshi ya shige
sukuma su ummi suka shige
dakinsu.
wani ihu suka saki suka fito da
gudu
daga dakin.
jin ihunsu yasa hydar yafito daga
dakinshi yana menene ummi? Lpy
kuke
ihu haka?? Dukanu sun kasa
magana,
ummi ce tai karfin halin nunama
hydar
dakin da yatsa, murya na rawa tace
hydar shiga kagani, shiga yayi dakin
da
sauri dan atunaninshi wani abu
yasami
matarshi khaleesat ne, amma daya
shiga
dakin abunda yagani yafi komi
tayarmai
da hankali a duniya..
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£5β£
Faisol yagani babu komi a jikinshi,
ga
jini duk falon, sanan ga guntulen
yatsa
akasa gakuma wuka, abu na farko
daya
fara zuwa zuciyan hydar shine ina
khaleesat?? Shiga yayi dakin yaduba
uwar daka bata, yafito kaman
mahaukaci ya duba bayin tsakar
gidan
nanma bata, komawa dakin yayi ya
hango kayan khaleesat riga da zanin
datasa yau da safe, a rude ya dago
faisol
ya kifamai wani irin mahaukacin
mari,
take faisol ya farka daga suman
dayayi
yana kukan azaba. Hydar da
fuskanshi
tai ja gabaki daya. ya shake wuyan
faisol
yace ina khaleesat?? Faisol yama
kasa
magana, hydar yakara dakamai
tsawa
ina khaleesat?? Ina kakaimin
matana??
Mekama matana??
Yanda idanun hydar suka juya
gabaki
daya kaman wanda yasha giya yasa
faisol yakara tsorata, yace hydar
tsaya
nama bayani dalla dalla. wani irin
naushi hydar yabama faisol aciki, ya
hanbareshi akan aciki, ya gwara
kanshi
da bango, hydar dukanshi yake ta
ko
ina, ummi taji dukan yay yawa tace
zulaihat ki tsaya anan karki shiga
dakinan. Ummi tai shahada tafada
dakin.
Rike hydar tayi gam tace hydar
karka
bari fushi yaci gabala akanka,
karkuma
kayi aikin dana sani, karkuma ka
manta
dan sarki kake duka haka, ka natsu
muyi
komi ahankali harya fito da
khaleesat.
Hydar fizge jikinshi yayi daga hanun
ummi, yakara komawa kan faisol
wanda
yadawo kaman mara numfashi
yacigaba
da dukanshi ummi ta fizgo hydar ta
rike
fuksanshi da tafukan hanunta biyu
tace
βhydarβ βHydar βHydar kallen, yaki
kallon ummi sai huci yake yana
kokarin
kwace fuskashi.
Ummi takara matse kumatunshi tace
βhydar dago kwayar idonka ka
kallenβ
da kyar ya iya daga jajayen idonshi
ya
kalli ummi yana huci kaman zaki.
ummi
tace oya furta INNALILLAHI WA
INNAILAHI RAJIβUN hydar da kyar
ya
iya furtawa. Ummi tadauko ruwa
tabashi
yama kasa karban kofin saboda
yanda
jikinshi ke rawa tsabagen zuciya.
Ummi ce takai ruwan bakinshi kadan
yasha yacire kai, ummi tace shanye
takara kaiwa bakinshi yakafa kai ya
shanye still tana rike dashi gam,
saboda
tafi kowa sanin halin dan nata,
ahankali kwalla yafara taruwa a
idonshi,
idonshi yacika taff da kwalla amma
basu saukoba. ummi ta shafa kanshi
tace hydar bar hawayen su zubo,
dan
hakan zaisa zafin zuciyarka ta ragu,
hawayen ya gangaro zuwa
kuncinshi,
hydar ya kifa kanshi akan cikin
ummi
yana shesheka, muryan kuka yace
ummi
ina yakaimin matana?? Ina yakaimin
khaleesat??mai yay mata?? Mai yay
ma
matana??
Ummi wlh inhar wani abu yasami
khaleesat, inhar wani abu yasami
matana saina kashe faisol saina
halakashi, sainaβ¦β¦ Bakinshi ummi
ta
taushe tace shiiiiiβ¦
[2:27AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£6β£
Ummi ahankali take dukan bayanshi
harya sakko. idanunshi suka washe
kadan, mikewa yayi ummi tace
mezakayi
zoka zauna, yakoma ya zauna. ummi
ta
tashi tadau kayan faisol tabashi da
kyar
ya iya mikewa yasa kayan bayan
yasa
kayan, ummi cikin muryan natsuwa
tace
faisol ina yata khaleesat?? Maiya
faru??
maikuma yahadaku?ina ka kaita?
Jikin faisol yafara rawa saboda
yanda
yaga hydar na kallonshi, hydar ya
dakamai tsawa yace bazaka
fadanmana
gaskiyaba. Faisol cikin daburcewa
yace
wlh yau nikadai nafito tun safe dan
shakatawa, ina zuwa zan wuce ta
kofar
gidanan naga ummi tafito
hartanajan
kofar gida hakan ya tabbatar min da
bakunan kuma nasan baku barin
makauniyar fita ko ina saisa na
shigo
gidan⦠Hydar yace saikai mata
me??
Yace dama dama naso namata fyade
amma ta gutsiremin yatsa naga
tafita
daga dakin dagudu duk a tsorace
take,
amma wlh banmata komiba, ban
kuma
dauketaba.
hydar zai mike ummi ta rikeshi yace
ummi yanzu ina khaleesat??? Suka
mike
suka fito, Zulaihat tafara taransu
tace
ina kawata ummi??
Hydar ya share hawayen daya fito
daga
idonshi yace zulaihat tsoro yasa
tafita
daga gidan da gudu, yanzu
kauyenan
zamu bincika tass in sha Allah zamu
ganta, in Allah ya yarda batai
nisaba.
Ummi tafita tana shigan makota
tana
tambaya, yayinda hydar yahau
dokinshi
yana zuwa duk wani matattara
majalisa
a kauyen tambaya yake kosunga
wata
makauniya.
Hydar har babban titi yaje ya
tambayi
wasu, wani mai gyaran machine
yace
dazu wata yarinya kakkyawa yar
baka
haka daga ganinta kasan bayar nijar
bace tana dogara sanda, hydar da
sauri
ya sauka daga dokinshi yace eh ita
a ina
ka ganta??
Mutumin yace wlh hatsari takusa
jawowa fadawa tayi titi shinefa har
wani
soja ya mareta, hydar idonshi yay
jaaa,
hydar yace yanzu tana ina, ko kasan
inda tayi?? Mutumin yace wlh
bansaniba, dankoni saida na zageta
amma daga baya muka mage
makauniyace, wlh taban tausayi, sai
kuka take, daga gani kaman tana
cikin
tashin hankali, nidai naga lokacin
data
tsallake titi amma bansan inda
tayiba,
hydar yace nagode dan Allah zandan
daura dokina a wurinan mutumin
yace
to.
Hydar ya daure dokin, jiyake kaman
ya
hadiyi zuciya wani banza ne ya mari
matarshi??
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£7β£
SOJA ya kaita wani babban asibiti
na
nijar mai suna PARAGON CLINIC.
Yana
shiga likitoci suka karbeta aka
dukufa
akanta, soja na zaune abakin kofar
dakin.
Wuraren awa biyu sanan likita
yafito,
da sauri sojan ya mike. DR yace
kabiyoni
office dina. Soja yabishi suka zauna,
soja
yace Dr ya jikin nata?? Dr ya cire
class
din idonshi tareda gyra sarkan cross
din
dake wuyanshi, Dr yace well she is
better
now, but am afraid to tell u dat ur
sister
is disconnected 4rm life. Atsorace
sojaa
ya mike tareda dafe kirjinshi yace
mekake nufi Dr?? Is she dead??
Doc yace calm down, bata mutu ba,
u
know dat Jesus Christ said in
chapter 2,
verse 39 under old testament dat
β¦β¦.
Soja yace am sorry sir, but am not
a
Christian. Dr yay murmushi yace is
ok,
so as i was saying kanwarka tana
under
coma, soja ya kwalalo ido, Dr yace
agaskiya babu wani ciwo dake
damun
sister naka takamaimai but plz can i
say
something?
Soja yace go ahead, dr yace u know
am a
Christian, kumani in d Christianity
am
4rm Jehovah witness, so abunda na
gane
da kanwarka shine her soul has
gone far,
d gurl is tired of lyf, d only thing
dat will
bring her back to leaving shine taji
sunayen loved ones dinta, kokuma
abubuwan datakeso, kokuma some
story
books, kokuma muryan wayanda
takeso
haka, are u getting me?
Soja yay shiru yana cewa a
zuciyanshi
wanan rikakken arne ne wlh, Dr
yace
abunda ke damun kanwarka
ordinarily
shine soul (ruhi ko masu karatu??)
yay
nisa da jikinta, abu daya zai dawo
da ita
shine kotaji muryan wayanda
takeso, ko
taji sunayensu, kokuma wani abu
daya
taba burgeta, so zanyi advising
naka da
kana yawan karanta mata novels
haka..
Zaka iya zuwa ka dubata sojaa yace
to.
Yana shiga dakin, yaga khaleesat
kwance
ansa mata kayan asibiti a jikinta, ga
oxygen abakinta, idanunta abude
amma
ko kyaftasu batayi tana kallon sama,
ga
numfashi tana saukewa kadan
kadan.
Soja yace yarinya, dan Allah karki
mutu,
fight 4 ur lyf, nasan abunda likita
yafada
wanan karyane dan katon arnene, i
know dat ur soul is with u, but u
have to
fight proven him wrong, ki nunamai
ur
soul is with u, abunda yake fada
imagination dinshine kawaiβ¦.
*****
Kaman yanda akeda kungiyoyi a
musulunci, irinsu izala, darika,
shiβa,
ahlu sunna, dadai sauransu hakama
arna keda nasu.
Kamansu Jehovah witness, redeem,
Baptist, Catholic, dadai sairansu,
dafatan
kun gane masu karatun novel
dinan??
Shi wanan Dr din acikin Christianity
shidan kungiyar JEHOVAH WITNESS
ne.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£8β£
HYDAR na sallakawa titin, yayi saitin
inda mai gyaran machine ya
nunamai,
gabaki daya hydar yadawo kaman
mara
hankali, bini bini yana goge
hawayen
idonshi, wani warwaro daya gani
kusa
dawani katon kwata yasa yakarasa
kusa
da kwatan da sauri.
Tsugunnawa yayi yadau warwaron
yana
karema warwaron kallo, bazai manta
wata ranan yana gida dukansu suna
tsakar gida yaga Zulaihat ta cire
warwaron daga hanunta tasama
khaleesat tace kawata gashi nabaki
wanan, da sauri ya share hawayen
idonshi da dan murmushi a
fuskanshi
dan wanan alamune na cewa
khaleesat
na within dis area, waige waige yake
ko
zaiga wanda zai tambaya, wasu
samari
ya hango su uku suna fira yakarasa
wurinsu da sauri.
Sallama yay musu yace dan Allah
kunga
wata makauniya a wurinan?? Daya
daga
cikinsu yace mallam tabbas ni
naganta
dan saida na taimakama wani soja
muka
cirota daga kwatanchan ya nunama
hydar kwatan. Saboda fadawa tayi
ciki,
wani hawaye yakara zubowa daga
idon
hydar yace ko kasan inda sojan ya
kaita?? Saurayin yace mota yasata
yace
mana bari yakaita PARAGON CLINIC,
hydar ya kara share hawayen
idonshi
yace nagode.
Samarin sukace ka kwantar da
hankalinka insha Allah lafiyanta
kalau,
in sha Allah zaka ganta. yace tom
nagode, ya tare texi dama yanada
dari
500 yahau yace mishi paragon clinic
zaka kaini.
SOJA na nan zaune gaban khaleesat
yana
kare mata kallon, tunani yake yanzu
ina
zaiga iyayen yarinyar nan? Ya zaiyi
da
ita?? wayanshi ne yay kara. ya ciro
wayan daga aljihu, mikewa tsaye
yayi
yasara alamun dababban mutum
yake
magana, yace oga dama wlh wata
yarinyaβ¦.. To Allah huci zuciyar
oga,
ganinan to, bari nabiyo flight nazo
abujan direct. ya katse wayan da
sauri
yafita daga dakin yatafi office din
dr.
Yana shiga yasami dr yana rubuce
rubuce, sojaa yace Dr inada matsala
wurin aikina suna kirana, head
quarter
dinmu na sojoji yana abuja, ana
nemana
acahn yanzu. so inason transfer
natafi
da yarinyar abuja, Dr yace shikenan
zan
baka bari nasa ayi arranging
ambulance
dazai kaiku airport, sojaa yace to.
Yakoma dakin khaleesat, matsar da
kujeranshi yayi kusa da ita yace
yarinya
kiyakuri, gwara natafi dake abuja
inkaiki asibiti mai kyau achan, wlh
bazan iya barinki wurin arnen Dr
dinan
ba, gwara natafi dake abuja
hankalina
zaifi kwanciya dan bansan ranan
dawowana nijar ba, inyaso inkin
warke
nadawo dake nijar nakaiki wurin
iyayenki,.. Dr ya shigo yace oga
everything is ready yanzu kaje
kabiya
kudin komi da komi sai ku iya
tafiya,sojaa yace to.
Anfito da khaleesat ana gungurata
kan
gado har aka kaita waje daidai
lokacin
da zaβa lankwasa gadon asata a
cikin
motan ambulance HYDAR ya bude
get ya
shigo asibitin,
abinda idonshi yafara tozali dashi
khaleesat yagani kaman gawa zaβa
sata a
motan ambulance ga kuma sojan
daβake
fada mishi a gefe tsaye kusa dawani
likita, maiya sami khaleesat?? wani
jiri
jiri yafara ji, kwata kwata yakasa
daga
kafanshi yakarasa inda suke,
hanunshi
ya daga yana pointing dinsu
bakinshi na
kokarin furta kha..kha..lβ¦
leeβ¦.s..at..
amma bai ida karasa sunanba
yafara
ganin duhu duhuβ¦β¦
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2β£9β£
Idanunshi sukafara juyawa,
yafarayin
baya baya alamun zai fadi, kaman
ancema sojaa ya juyo, da sauri ya
taba
Dr yace Dr gawani patient zai fadi,
ganin
yay baya zai fadi yasa da gudu soja
yakarasa bakin get inda Hydar yake,
soja yay maza ya tareshi yafadi a
jikin
soja sumamme, ahankali bakinshi
na
fadin βmy jiddaβmy jiddaβ saikuma
yakarasa sumewa, sojaa ya girgiza
kumatun hydar yana Dr do
something.
Dr ya juya yakira mutanen dasuka
gama
sa khaleesat a motan ambulance.
Gadon da aka dau khaleesat akai shi
aka
sake gungurowa aka kawo wurin
soja da
Dr suka daga hydar sukasa akan
gadon
wani ajiyan zuciya hydar ya sauke,
wanda hakan yabama soja da Dr
mamaki. Dr yace take him to my
office,
sanan ya juyo ya mikama sojaa
hannu
yace safe journey, sojaa yace tnx. Dr
yawuce office da sauri shikuma
sojaa ya
shige motanshi yayinda motar
ambulance da khaleesat ke ciki ke
binshi
abaya.
Suna kaiwa airport sojaa yayma
khaleesat komi baisha wahalaba,
saboda
transfer latter dayakedashi. yakira
wani
yaronshi yabashi motanshi ya komar
dashi, haka aka gungura khaleesat
har
cikin jirgi suka daga sai
abujaaaaaaaaaaaaaaa.
Taimakon gaggawa ake bama hydar,
Dr
yasamu ya farfado amma sai
yacigaba
da bacci.
Su ummi da zulaihat sun zagaye
gidajen
kauyen kaf amma babu khaleesat,
zulaihat kuka wiwi take, itakanta
ummi
karfin hali takeyi haka taja hanunta
suka dawo gida, amma shiru shiru
hydar
har shabiyun dare bai dawoba,
ummi
kuka take amma a zuci sai adduβa
take
Allah ya dawo mata da danta lpy.
Ranan
ummi bata iya runtsawaba
hankalinta
yatashi to ina hydar ya shiga ne??
Tashi
tayi ta dinga salloli tana adduβa
Allah sa
duk inda yake lpy shi lau. har gari
yawaye.
HYDAR har yanzu bai tashiba, Dr na
zaune gefenshi yana kallon
kakkyawan
hallita irin hydar, yasan cewa ya
dade
yana aiki a nijar amma baitaba
ganin
matashi mai kyau da kwarjini kaman
hydar ba, ya shagala da kallon hydar
yaga kafafunshi na motsiβ¦.
πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£0β£
Dr ya matsa kusa dashi ya rikemai
hannu yana cewa in d name of d
father,
d son and d holy spirit wake dis
man up,
jiyayi an fizge hannu ya bude
idonshi
yaga ashe hydar ya farka.
Hydar ya ballamai harara tareda
cewa
wt did u tnk u are doing?? Dr yay
murmushi.
Hydar yay maza ya sauka kan gadon
yayi hanyar fita yana waige waige,
Dr
yabishi abaya.
Har waje hydar yaje ya tsaya daidai
inda yaga ana sa khaleesat a mota
jiya
yay shiru, Dr yace menene young
man??
Hydar ya juyo yace jiya na ganka
anan
tsaye, tareda wani sojaa, saikuma
wasu
mutane suna kokarin sa wata
yarinya
cikin motan ambulance. Dr yace yes
is
me, any problem?? Hydar yakara
matsowa kusada Dr yace ina kuka
kaita
yarinyar ita nake nema she is my
wife.
Dr yay mishi wani irin kallo yace to
maisa tabaro hanunka?? Hydar yace
is a
long story all i need to know now is
where is she?? Ina kuka kaimin
matana?? Yana maganan kwalla ta
cikamai fararen idonshi.
Kallo daya Dr yamai yasan ba karya
a
zancenshi, tabe baki yayi yace well
wanda yakawota told me dat she is
his
sister, yanzu kuma ana nemanshi a
wurin aikinsu a abuja so yanemi
transfer abuja suka tafi.
Hydar yace wot?? Yay shiru yana
tunani
to wanan shine yayan khaleesat
hydar
data taba fadamishi?? Saikuma yace
nooooo, aitacemin yayanta Dr ne,
dago
kanshi yayi zaima Dr magana amma
yaga Dr haryabar wurin. bin Dr yayi
har
office ya cakume Dr.
Yace kufitomin da matana, dat man
is
lying,he is not her brother. Dr yaji
shaka
yafara kokarin kwace kanshi yace
let go
off me, ni police ne dazansan ba
wanta
bane?? Shiya kawota asibitin. hydar
yadaga hannu ya kifamai mari yace
u
must be very stupid.
Dr daga murya yayi yace security da
sauri suka shigo office din. yace
take him
out of my office, he is mad hala
saisama
matar ta gudo daga gidanka. da
kyar
suka bambare hanun hydar daga
wuyan
Dr aka fita dashi wajen gate.
Saida ya dade a wurin sanan ya
shiga
mota yatafi gida, yana shiga gida
ummi
ta tareshi tana hydar a ina ka
kwana?
amma bai iya cemata kalaba
dakinshi ya
shiga yafada kan katifa yay shiru
hawaye nabin kuncinshi.
Ummi ta shigo ta daura kanshi akan
cinyanta tana shafa kanshi ahankali,
saida hawayen idonshi suka tsaya
sanan
tace hydar ina khaleesat?? Kallon
ummi
yayi yay shiru yakasa amsa mata
ummi
ta goge kwallar idonta tace hydar
yimin
magana, ina khaleesat?? Hydar yay
shiru. Ummi kuka taci sosai ranan
dan
hydar yaki magana. Tashi tayi taje
taja
ruwa daga rijiya takaimai bayi ta
dawo
dakin tace hydar tashi kai wanka
kasan
yau kanada class ko, nanma kurama
ummi ido yayi batareda yace kalaba
sai
hawayen dakebin gefen idonshi.
Ummi tai kuka karshe tashi tayi
tabar
dakin, dan tasan ba karamin abune
zai
maida hydar hakaba, Allah dai yasa
ba
mummunan abu hydar yajiba.
SOJAA suna sauka a airport din
abuja
wayanda sukazo daukansu ne yasa
na
tsorata na gudoβ¦β¦
[2:31AM, 3/5/2017] βͺ+234 803 052 4904β¬: πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£1β£
Sojoji kusan su biyar naga sunzo
daukanshi, shiga cikin mota yayi
already
wata motan ambulance tazo akadau
khaleesat aka saciki, wani babban
asibiti
ya kaita a abuja mai suna AMAZING
GRACE HOSPITAL private asibiti ne,
likitocin wurin turawa ne nan aka
kwantar da khaleesat saida yagama
komi
sanan ya ajiye wani soja ya dinga
gadinta shikuma ya koma ya shiga
mota
yatafi headquarter dinsu inda ake
nemanshi.
HYDAR yadawo ba uhm ba uhuhm,
baya
fita ko ina, lesson dinma yadena
zuwa,
hunting ma yadena zuwa, bayama
kowa
magana, abin duniya yay ma ummi
yawa ga hydar ga zulaihat duka sun
dawo marasa lpy. Ita kanta karfin
hali
take dan yanzu tagane khaleesat
tazama
jininsu, bata a gidan yanzu gidan
yadena dadi, gidan yadawo fanko.
FAISOL tunda yakoma gida yake
rashin
lpy, mai martaba hankalinshi yatashi
yaga yatsan danshi a gutsure, yay
tambayan duniya amma faisol ba
bakin
amsawa saboda yanda bakinshi ya
kumbura ciwo ya cakashi.
Yau kimanin sati daya kenan da
tafiyar
khaleesat, yaune kuma zaβa fara
waec.
Ummi ta debo ruwa takaima hydar
bayi
ta dawo dakinshi ta xauna kusa
dashi
tace βhydarβ yadago kai ya kalleta
tace
yaune zakufara waec katashi kayi
wanka
katafi, girgiza kai yayima ummi
batare
dayace komiba.
Ummi itama idonta ya cika da
kwalla,
tace hydar kayakuri kaje kayi
jarabawan
khaleesat zata dawo wata rana
insha
Allah kaji. kulle idonshi yayi batare
dayace komiba. ummi tagama
magana
da waβazin tafita hydar na zaune,
alwala
tayi tafara sallan nafila tana rokon
Allah
yadawo da hankalin danta jikinshi.
Hydar na zaune dakinshi yay shiru
idonshi a lumshe babu abunda yake
gani
sai fuskar khaleesat, tuna ranan
data
taba cemai inaso kazama soja abun
yatuna yamike ahankali yace
khaleesat
inhar burinki ne nazama sojaa koda
baki tare dani, koda shine abu na
karshe
dazanyi aduniyanan saina zama
sojaa
kallon agogo yayi yaga saura 30min
afara paper da sauri ya shiga
wanka.
Yana fitowa yasa kaya yay kyau
kaman
bashiba, ya shigo dakin ummi yana
murmushi yace ummi natafi,
mamaki
kaman zai kasheta tace to hydar
Allah
yabada saβa bazakaci abinciba??
Yace
zanyi lattine saina dawo zanci,har
zaure
tarakashi sanan ya tafi πππππππ
πππππ
πππ
πΉ *_KHALEESAT_*πΉ
ππΌππΌππΌ
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3β£2β£
ABUJA
Har yau babu wani improvement a
khaleesat, likitoci kullum suna kanta
amma baβa samun cigaba ko kadan,
kullum sojanan yana zuwa dubata
dan
har matarshi mai suna Farida da
dansu
marwan yakawo sun ganta, farida ta
tausayama khaleesat sosai dan har
kuka
saida tayi.
NIJAR
Alhamdulillah hydar ya kammala
waec
da jamb dinshi a tsawon wata biyu,
result yafito yaci da kyau yay
applying
NDA shima sunanshi yafito dan
yaune
ma zaitafi