Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 10
hydar ai fushi kake dani. Kamo hanunta yayi ya dagota ya daura kanta akan cinyanshi, yahada hannayensu gam murya ciki ciki yace dont u know dat i luv u khaleesat, zuciyata bazata iya juran ganinki cikin ciwoba, zuciyata zatai zafi idan naganki cikin yunwa khaleesat i luv u with all of my heart. Khaleesat mamaki yakusasa ta sume jibi yanda hydar yake turenci kaman dan India, gabanta yakara fadi lokacin data tuna da kalmarshi na karshe cewa he luvs her. Muryanshi takaraji yace khaleesat nakasa sakin ki, gangar jikina da zuciyata bazata iya rayuwa bakiba, zama dake na tsawo lokacinan yasa kin dawo wata bari a rayuwata, yace plz khaleesat accept me as ur husband, plz khaleesat . Kifa fuskanta a cinyanshi tayi danyau wani irin kunyar hydar taji tanaji, hanunshi yakai ya shafi gahin kanta dayakeda tsawo sai kyalli yake yace say something MY JIDDA. [2:24AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣1⃣ Wani kuka ne yazomata sosai tafashe da kukan hydar yarude yace khaleesat kiyakuri idan abunda nafadane yabata miki rai, khaleesat ta share hawayen idonta tace yaya hydar ka tunamin na mom dina ne ita kadai ke cemin jidda, takara fashewa da kuka hydar ya rungumeta yana lallashinta sosai, saida tai kukan takoshi sanan tadago kanta tace yaya hydar ban hannayenka. Ya mika mata hannayenshi, ta rikesu gam tace yaya hydar al’arshin Allah yana girgiza duk lokacin da mata tacema mijinta yabata saki. kowace rana shaidan da mukarrabanshi zasu hadu kowanne yana fadan aikin dayayi duk shaidan bazai yabesuba, wanda shaidan zai yaba shine wanda yazo yacema shaidan yau na kashe aure, yau naraba ma’aurata… yaya hydar nasan auranmu auren kaddarane, kuma Allah shikadai yasan dalilin dayasa hakan tafaru, kayafemin bazan kara tambayar saki daga garekaba. amma abu daya nakeso kamin yaya hydar sai hakan tafaru ne zan natsu muyi rayuwan aure, nima nasakamaka da alhaire kaman yanda ka taimaken. Hydar yace menene khaleesat kome kikeso in sha Allah zan miki, share hawayenta tayi tace yaya hydar tun ina yar karama nakeson auren soja, inaso ka zana waec kayi applying NDA kazama soja. yaya hydar alokacin dakazama soja zaka iya hukunta Abban chuchu daya kashemin iyayena, kuma zaka iya testifying a court tunda kai kadai ne witness kaga fuskokin su mai gadi dasuka kusa kasheni…. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣2⃣ Takara matse hanunshi tace yaya hydar maisa kake sona? Nifa makauniyace, komun fara zaman aure babu abunda zan iyama saidai nazama kaya akanka. Hydar yace khaleesat idan so yatashi shigan mutum baya duba yakake, baya shawara dakai yake shiganka, khaleesat i luv u d way u are. Jidda ba makantaba koda kuturta ce ke damunki zan iya zama dake, yace khaleesat zan kasance kaman MOH agareki wanda ya so SUMY CILLARE dukda takasance nakashashiya, wanda hakan yasa moh yadawo HASKEN IDANIYA agareta. Khaleesat koyaya kike inasonki, kuma nai alkawari zan zama soja, zan nema miki lpy in sha Allah zaki warke, zankaiki wurin yan uwanki sanan zansa hukuma tabi miki hakkinki na kashe iyayenki da akayi. Khaleesat kuka take harda shesheka bata tabajin wani abu game da hydar ba sai yanzu wanan kalaman daya fadan mata yasa yasamu babban guri a zuciyanta hannu yasa ya share hawayenta ya kwallama zulaihat kira ta shigo dakin yace kawomin abincin khaleesat. Tuwone da miyar kubewa wanda yaji goat meat. hydar yace zokici abinci ya zaunar da ita akasa, ya wanke hanun ya gutsuro tuwon yasa a miya yacemata haaaaa, murmushi tayi dan yabata dariya kaman wata shakur, tabude bakin yasa mata tuwon abaki ihu tayi ta dawo da tuwon waje tana zafi. hydar yadau towan yaci yana dariya, ta yamutse fuska tace nifa ban iyacin abinci dazafiba ranan hydar ne yabata abinci takoshi yakawota falo wurin su ummi shikuma yatafi dakinshi. Kwanaki sunja hydar yadage da karatu ya shiga wani lesson awata kauye ta gaba dasu, yakuma hada kudin waec da jamb yabiyama kanshi babu abunda ke hadashi da khaleesat amma suna shiri sosai hankalinsu kwance. khaleesat wani dadi takeji yanda taga hydar yadage da karatu ummi kam tafi kowa murna danta yakoma makaranta. Yau da sassafe hydar yafita dan baimaje parautaba saboda yanada wani pratical class na physics, zulaihat ta tafi school yarage daga ummi sai Khaleesat. Suna saune ummi nama khaleesat tsifa wata mata ta shigo a rude tace ummi maman khadee na nakuda dan Allah kizo ki karbi haihuwan dan jini zuba yake, arude ummi tasa hijab tadau akwati tabita hartakai waje takara dawowa tace khaleesat sa hijab muje tare bazan barki ke kadai a gidaba. Khaleesat tace ummi wlh bacci nakeji babu inda zani ummi tace to zanjawo kofar gidan suka tafi. Khaleesat na zaune a wurin hartama fara bacci taji alamun ana bude kofa an shigo daki, bata kawo komi arantaba tace yaya hydar harka dawo daga pratical dinne?? Taji shiru. Saita tsorata tace waye ya shigo dan Allah ayi magana waye?? Dan Allah koma waye karya cutar dani wlh ni makauniyace bana gani ta mike tsaye tana dogara sanda. Alamun tafiya taji saikuma taji Muryan FAISOL yace wlh dole yau na dandana wanan kayan alatun… πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣3⃣ Khaleesat tace wai wayene?? Dan bata gane muryan faisol ba, cewa yayi uwar kine dan ubanki. hankadata yayi tafadi akasan simintin falon. Shikuma yafara cire kayan sarautan dake jikinshi, yayinda khaleesat ke neman sandarta dan ta mike tafice daga dakin, kuka take tana yauna shiga uku, waye ya shigo? Waye keson kasheni? cikin ikon Allah taji takama sandar tamike tsaye da sauri, jitayi ankara hankadata ta buge da bango. wanda hakan yasa tabude baki zata sandara ihu amma taji ankaimata wani shegen duka abaki take bakin yafashe. Faisol saida yacire kayan jikinshi tass, sanan yakara komawa kan khaleesat gabaki daya hankalinshi baya jikinshi, kamo khaleesat yayi yana shafata ko ina, khaleesat tawage baki zatai ihu yadau wani katon dutse ya tura mata abakin, hakan yasa takasa ihu kuma numfashinta yafara daukewa gawani tari daya tasomata amma takasayi, idanunta suka fara juyawa. Faisol wani wawan dariya yayi ya cigaba ya shafata kaman wani mmahaukaci, yace abun namiki dadi ne naga kina wani jujjuya ido?? Juyata yayi ya Hadata da bango ya zage zip din riganta, wani karfi taji yazo mata ta daga kafanta ta tokareshi ashe kan abun ta tokareshi, faisol yay wani ihu yasaketa da sauri, yarike abun. Tuni khaleesat ta lalubi sandar ta tana dogarawa da sauri tafita daga dakin tana yaya hydar kadawo, tana zuwa tsakar gida ta rude, kwata kwata ta manta ina takebi ta ganta a waje, ta manta hanyar kofar gidan ta tsaya tana waige waige tana kiran sunayen Allah yayinda fitsari ke gangara daga jikinta danyau ta tabbatar ta mutu. jitayi an bugi kanta ta fadi a kasa warwas. Faisol ya rike kafanta yajata keeee akasa har cikin falo tuni khaleesat ta sume saboda azaba, dagota yayi yana lashe lebenshi ya cire rigan jikinta yarage daga ita sai ves, hanunshi yasa ya kwance zanin jikinta nanma yarage saura sket din ciki. Kallonta yayi daga sama zuwa kasa yace yarinya Allah ya hore miki diri jibi kirji kaman su yaga ves dinan ai wlh yau saina latsaku. hannunshi yakai zai taba kirjinta amma kafin hanun yakai kan kirjin jikake ketttt wuka ya guntule yatsan shi, wani ihu yasake yaga ashe Khaleesat ta farfado harta samu wuka, sandarta takara laluba ta bugamai dukda batasan inda ta bugamai ba tadaiji bata karajin koda motasin shiba, Fita tayi daga dakin tafiya take ahankali saboda yanda ta galabaita cikin ikon Allah takai kofar gida ta bude tafita ahaka tadinga sauri kowa sai kallonta yakeyi, yanda take sauri daga ita sai farin shima da sket din ciki shima fari gashinta abarbaje kaman mahaukaciya ga sandarta ahanun, tafiya tayi mai nisa gabaki daya ta galabaita sunan Allah kawai take kira tana kuka. Horn din motoci tadingaji, amma bata kulaba tacigaba da tafiyanta. Wani kara takaraji alamun kaman hatsari a firgice ta tsaya chak tana hawaye. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣4⃣ Wani saukan mari har guda uku taji akan fuskanta, cikin muryan fushi yace ke wace irin wawuyace mara lissafi?? Bakijin horn, kobaki ganin titi, so kike kijamin yin azumi sittin? fashewa da kuka tayi tama kasa magana. taji wasu mutane suna cewa sojaa kara mata, wawiya kawai zatasa mutane suyi hatsari, daga ganinta karuwace bakuga kayan dake jikintaba. Khaleesat da zafin mari yasa sandarta tafadi kasa, tsugunnawa tayi hawaye na zuba daga idonta sosai, tana lalubar sandarta, cewa take yaa Allah kasa na mutu nahuta,i hate dis lyf,, nafison na koma lahira inda abbana da ummana suke. yanda take lalubar sandar yasa ilahirin mutanen kan titin da shikanshi sojan daya mareta suka tsaya jikake tsit kowa yay shiru, jikinsu yay sanyi. Dan basu taba sanin cewa makauniya bace. Cikin ikon Allah taji takamo sandarta akan abu kaman kafan mutum. ahankali tadau sandar, tasa hannu ta goge kafan, sanan tamike tsaye ta sahre hawayen idonta tace kuyakuri ban saniba, tace kayakuri in sha Allah bazan zamo sanadiyar saka yin azumi sittin ba. Tana fadin haka tajuya Tacigaba da tafiya batare da tasan inda take wurga kafa ba. kowa yakoma cikin motarshi akabar titi. Amma wanan sojan saiya sami kanshi dakasa tafiya, paka motanshi yayi, yana kallon khaleesat dake tafiya tana dingishi, sai chan yaga ta zauna tana maida numfashi lebenta a bushe da alamu kishi takeji. Fita yayi daga motan ya tsaya awani shago yasai ruwa mai sanyi na gora, saida yakai gabanta sanan yace baiwar Allah ga ruwa, shiru tayi tana kokarin tuna muryan, akaro nabiyu yakara cewa ga ruwa kisha plz, dago kanta tayi tace kaine wanda ka mareni?? Ahankali yace kiyakuri rashin sanine, share hawayen idonta tayi tamike tsaye tadau sandarta tace nagode amma baniso tacigaba da tafiya. gani dayayi ta nufi saitin wani katon kwata babba yasa yace kee” kee, tsaya gabanki da kwata. Khaleesat tace koma menene Allah sa yaxama sanadiyar mutuwana dan nagaji da rayu… Bata karasa maganba taji kanta ya bugu da wani abu tafada cikin wani abu kaman kwata tafara ihu tana son magana amma takasa. Wasu mutane yakira suka hadu suka cirota daga kwatan khaleesat da tuni ta sume, sata a motanshi sukayi ya shiga motan sai babban asibitin dake kasar nijar. HYDAR yadawo daga pratical din ya kulle dokinshi a jikin garkenshi, kafin ya shiga daki saiga ummi da zulaihat sun shigo tare gidan, ummi tace hydar yanzu kadawo? yace eh ummi, fita kikayi ne?? Tace wlh haihuwan maman khadee naje karba, zulaihat tace yaya hydar sannu da zuwa yace yauwa. Dakinshi ya shige sukuma su ummi suka shige dakinsu. wani ihu suka saki suka fito da gudu daga dakin. jin ihunsu yasa hydar yafito daga dakinshi yana menene ummi? Lpy kuke ihu haka?? Dukanu sun kasa magana, ummi ce tai karfin halin nunama hydar dakin da yatsa, murya na rawa tace hydar shiga kagani, shiga yayi dakin da sauri dan atunaninshi wani abu yasami matarshi khaleesat ne, amma daya shiga dakin abunda yagani yafi komi tayarmai da hankali a duniya.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣5⃣ Faisol yagani babu komi a jikinshi, ga jini duk falon, sanan ga guntulen yatsa akasa gakuma wuka, abu na farko daya fara zuwa zuciyan hydar shine ina khaleesat?? Shiga yayi dakin yaduba uwar daka bata, yafito kaman mahaukaci ya duba bayin tsakar gidan nanma bata, komawa dakin yayi ya hango kayan khaleesat riga da zanin datasa yau da safe, a rude ya dago faisol ya kifamai wani irin mahaukacin mari, take faisol ya farka daga suman dayayi yana kukan azaba. Hydar da fuskanshi tai ja gabaki daya. ya shake wuyan faisol yace ina khaleesat?? Faisol yama kasa magana, hydar yakara dakamai tsawa ina khaleesat?? Ina kakaimin matana?? Mekama matana?? Yanda idanun hydar suka juya gabaki daya kaman wanda yasha giya yasa faisol yakara tsorata, yace hydar tsaya nama bayani dalla dalla. wani irin naushi hydar yabama faisol aciki, ya hanbareshi akan aciki, ya gwara kanshi da bango, hydar dukanshi yake ta ko ina, ummi taji dukan yay yawa tace zulaihat ki tsaya anan karki shiga dakinan. Ummi tai shahada tafada dakin. Rike hydar tayi gam tace hydar karka bari fushi yaci gabala akanka, karkuma kayi aikin dana sani, karkuma ka manta dan sarki kake duka haka, ka natsu muyi komi ahankali harya fito da khaleesat. Hydar fizge jikinshi yayi daga hanun ummi, yakara komawa kan faisol wanda yadawo kaman mara numfashi yacigaba da dukanshi ummi ta fizgo hydar ta rike fuksanshi da tafukan hanunta biyu tace β€œhydar” β€œHydar β€œHydar kallen, yaki kallon ummi sai huci yake yana kokarin kwace fuskashi. Ummi takara matse kumatunshi tace β€œhydar dago kwayar idonka ka kallen” da kyar ya iya daga jajayen idonshi ya kalli ummi yana huci kaman zaki. ummi tace oya furta INNALILLAHI WA INNAILAHI RAJI’UN hydar da kyar ya iya furtawa. Ummi tadauko ruwa tabashi yama kasa karban kofin saboda yanda jikinshi ke rawa tsabagen zuciya. Ummi ce takai ruwan bakinshi kadan yasha yacire kai, ummi tace shanye takara kaiwa bakinshi yakafa kai ya shanye still tana rike dashi gam, saboda tafi kowa sanin halin dan nata, ahankali kwalla yafara taruwa a idonshi, idonshi yacika taff da kwalla amma basu saukoba. ummi ta shafa kanshi tace hydar bar hawayen su zubo, dan hakan zaisa zafin zuciyarka ta ragu, hawayen ya gangaro zuwa kuncinshi, hydar ya kifa kanshi akan cikin ummi yana shesheka, muryan kuka yace ummi ina yakaimin matana?? Ina yakaimin khaleesat??mai yay mata?? Mai yay ma matana?? Ummi wlh inhar wani abu yasami khaleesat, inhar wani abu yasami matana saina kashe faisol saina halakashi, saina…… Bakinshi ummi ta taushe tace shiiiii… [2:27AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣6⃣ Ummi ahankali take dukan bayanshi harya sakko. idanunshi suka washe kadan, mikewa yayi ummi tace mezakayi zoka zauna, yakoma ya zauna. ummi ta tashi tadau kayan faisol tabashi da kyar ya iya mikewa yasa kayan bayan yasa kayan, ummi cikin muryan natsuwa tace faisol ina yata khaleesat?? Maiya faru?? maikuma yahadaku?ina ka kaita? Jikin faisol yafara rawa saboda yanda yaga hydar na kallonshi, hydar ya dakamai tsawa yace bazaka fadanmana gaskiyaba. Faisol cikin daburcewa yace wlh yau nikadai nafito tun safe dan shakatawa, ina zuwa zan wuce ta kofar gidanan naga ummi tafito hartanajan kofar gida hakan ya tabbatar min da bakunan kuma nasan baku barin makauniyar fita ko ina saisa na shigo gidan… Hydar yace saikai mata me?? Yace dama dama naso namata fyade amma ta gutsiremin yatsa naga tafita daga dakin dagudu duk a tsorace take, amma wlh banmata komiba, ban kuma dauketaba. hydar zai mike ummi ta rikeshi yace ummi yanzu ina khaleesat??? Suka mike suka fito, Zulaihat tafara taransu tace ina kawata ummi?? Hydar ya share hawayen daya fito daga idonshi yace zulaihat tsoro yasa tafita daga gidan da gudu, yanzu kauyenan zamu bincika tass in sha Allah zamu ganta, in Allah ya yarda batai nisaba. Ummi tafita tana shigan makota tana tambaya, yayinda hydar yahau dokinshi yana zuwa duk wani matattara majalisa a kauyen tambaya yake kosunga wata makauniya. Hydar har babban titi yaje ya tambayi wasu, wani mai gyaran machine yace dazu wata yarinya kakkyawa yar baka haka daga ganinta kasan bayar nijar bace tana dogara sanda, hydar da sauri ya sauka daga dokinshi yace eh ita a ina ka ganta?? Mutumin yace wlh hatsari takusa jawowa fadawa tayi titi shinefa har wani soja ya mareta, hydar idonshi yay jaaa, hydar yace yanzu tana ina, ko kasan inda tayi?? Mutumin yace wlh bansaniba, dankoni saida na zageta amma daga baya muka mage makauniyace, wlh taban tausayi, sai kuka take, daga gani kaman tana cikin tashin hankali, nidai naga lokacin data tsallake titi amma bansan inda tayiba, hydar yace nagode dan Allah zandan daura dokina a wurinan mutumin yace to. Hydar ya daure dokin, jiyake kaman ya hadiyi zuciya wani banza ne ya mari matarshi?? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣7⃣ SOJA ya kaita wani babban asibiti na nijar mai suna PARAGON CLINIC. Yana shiga likitoci suka karbeta aka dukufa akanta, soja na zaune abakin kofar dakin. Wuraren awa biyu sanan likita yafito, da sauri sojan ya mike. DR yace kabiyoni office dina. Soja yabishi suka zauna, soja yace Dr ya jikin nata?? Dr ya cire class din idonshi tareda gyra sarkan cross din dake wuyanshi, Dr yace well she is better now, but am afraid to tell u dat ur sister is disconnected 4rm life. Atsorace sojaa ya mike tareda dafe kirjinshi yace mekake nufi Dr?? Is she dead?? Doc yace calm down, bata mutu ba, u know dat Jesus Christ said in chapter 2, verse 39 under old testament dat ……. Soja yace am sorry sir, but am not a Christian. Dr yay murmushi yace is ok, so as i was saying kanwarka tana under coma, soja ya kwalalo ido, Dr yace agaskiya babu wani ciwo dake damun sister naka takamaimai but plz can i say something? Soja yace go ahead, dr yace u know am a Christian, kumani in d Christianity am 4rm Jehovah witness, so abunda na gane da kanwarka shine her soul has gone far, d gurl is tired of lyf, d only thing dat will bring her back to leaving shine taji sunayen loved ones dinta, kokuma abubuwan datakeso, kokuma some story books, kokuma muryan wayanda takeso haka, are u getting me? Soja yay shiru yana cewa a zuciyanshi wanan rikakken arne ne wlh, Dr yace abunda ke damun kanwarka ordinarily shine soul (ruhi ko masu karatu??) yay nisa da jikinta, abu daya zai dawo da ita shine kotaji muryan wayanda takeso, ko taji sunayensu, kokuma wani abu daya taba burgeta, so zanyi advising naka da kana yawan karanta mata novels haka.. Zaka iya zuwa ka dubata sojaa yace to. Yana shiga dakin, yaga khaleesat kwance ansa mata kayan asibiti a jikinta, ga oxygen abakinta, idanunta abude amma ko kyaftasu batayi tana kallon sama, ga numfashi tana saukewa kadan kadan. Soja yace yarinya, dan Allah karki mutu, fight 4 ur lyf, nasan abunda likita yafada wanan karyane dan katon arnene, i know dat ur soul is with u, but u have to fight proven him wrong, ki nunamai ur soul is with u, abunda yake fada imagination dinshine kawai…. ***** Kaman yanda akeda kungiyoyi a musulunci, irinsu izala, darika, shi’a, ahlu sunna, dadai sauransu hakama arna keda nasu. Kamansu Jehovah witness, redeem, Baptist, Catholic, dadai sairansu, dafatan kun gane masu karatun novel dinan?? Shi wanan Dr din acikin Christianity shidan kungiyar JEHOVAH WITNESS ne. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣8⃣ HYDAR na sallakawa titin, yayi saitin inda mai gyaran machine ya nunamai, gabaki daya hydar yadawo kaman mara hankali, bini bini yana goge hawayen idonshi, wani warwaro daya gani kusa dawani katon kwata yasa yakarasa kusa da kwatan da sauri. Tsugunnawa yayi yadau warwaron yana karema warwaron kallo, bazai manta wata ranan yana gida dukansu suna tsakar gida yaga Zulaihat ta cire warwaron daga hanunta tasama khaleesat tace kawata gashi nabaki wanan, da sauri ya share hawayen idonshi da dan murmushi a fuskanshi dan wanan alamune na cewa khaleesat na within dis area, waige waige yake ko zaiga wanda zai tambaya, wasu samari ya hango su uku suna fira yakarasa wurinsu da sauri. Sallama yay musu yace dan Allah kunga wata makauniya a wurinan?? Daya daga cikinsu yace mallam tabbas ni naganta dan saida na taimakama wani soja muka cirota daga kwatanchan ya nunama hydar kwatan. Saboda fadawa tayi ciki, wani hawaye yakara zubowa daga idon hydar yace ko kasan inda sojan ya kaita?? Saurayin yace mota yasata yace mana bari yakaita PARAGON CLINIC, hydar ya kara share hawayen idonshi yace nagode. Samarin sukace ka kwantar da hankalinka insha Allah lafiyanta kalau, in sha Allah zaka ganta. yace tom nagode, ya tare texi dama yanada dari 500 yahau yace mishi paragon clinic zaka kaini. SOJA na nan zaune gaban khaleesat yana kare mata kallon, tunani yake yanzu ina zaiga iyayen yarinyar nan? Ya zaiyi da ita?? wayanshi ne yay kara. ya ciro wayan daga aljihu, mikewa tsaye yayi yasara alamun dababban mutum yake magana, yace oga dama wlh wata yarinya….. To Allah huci zuciyar oga, ganinan to, bari nabiyo flight nazo abujan direct. ya katse wayan da sauri yafita daga dakin yatafi office din dr. Yana shiga yasami dr yana rubuce rubuce, sojaa yace Dr inada matsala wurin aikina suna kirana, head quarter dinmu na sojoji yana abuja, ana nemana acahn yanzu. so inason transfer natafi da yarinyar abuja, Dr yace shikenan zan baka bari nasa ayi arranging ambulance dazai kaiku airport, sojaa yace to. Yakoma dakin khaleesat, matsar da kujeranshi yayi kusa da ita yace yarinya kiyakuri, gwara natafi dake abuja inkaiki asibiti mai kyau achan, wlh bazan iya barinki wurin arnen Dr dinan ba, gwara natafi dake abuja hankalina zaifi kwanciya dan bansan ranan dawowana nijar ba, inyaso inkin warke nadawo dake nijar nakaiki wurin iyayenki,.. Dr ya shigo yace oga everything is ready yanzu kaje kabiya kudin komi da komi sai ku iya tafiya,sojaa yace to. Anfito da khaleesat ana gungurata kan gado har aka kaita waje daidai lokacin da za’a lankwasa gadon asata a cikin motan ambulance HYDAR ya bude get ya shigo asibitin, abinda idonshi yafara tozali dashi khaleesat yagani kaman gawa za’a sata a motan ambulance ga kuma sojan da’ake fada mishi a gefe tsaye kusa dawani likita, maiya sami khaleesat?? wani jiri jiri yafara ji, kwata kwata yakasa daga kafanshi yakarasa inda suke, hanunshi ya daga yana pointing dinsu bakinshi na kokarin furta kha..kha..l… lee….s..at.. amma bai ida karasa sunanba yafara ganin duhu duhu…… πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2⃣9⃣ Idanunshi sukafara juyawa, yafarayin baya baya alamun zai fadi, kaman ancema sojaa ya juyo, da sauri ya taba Dr yace Dr gawani patient zai fadi, ganin yay baya zai fadi yasa da gudu soja yakarasa bakin get inda Hydar yake, soja yay maza ya tareshi yafadi a jikin soja sumamme, ahankali bakinshi na fadin β€œmy jidda”my jidda” saikuma yakarasa sumewa, sojaa ya girgiza kumatun hydar yana Dr do something. Dr ya juya yakira mutanen dasuka gama sa khaleesat a motan ambulance. Gadon da aka dau khaleesat akai shi aka sake gungurowa aka kawo wurin soja da Dr suka daga hydar sukasa akan gadon wani ajiyan zuciya hydar ya sauke, wanda hakan yabama soja da Dr mamaki. Dr yace take him to my office, sanan ya juyo ya mikama sojaa hannu yace safe journey, sojaa yace tnx. Dr yawuce office da sauri shikuma sojaa ya shige motanshi yayinda motar ambulance da khaleesat ke ciki ke binshi abaya. Suna kaiwa airport sojaa yayma khaleesat komi baisha wahalaba, saboda transfer latter dayakedashi. yakira wani yaronshi yabashi motanshi ya komar dashi, haka aka gungura khaleesat har cikin jirgi suka daga sai abujaaaaaaaaaaaaaaa. Taimakon gaggawa ake bama hydar, Dr yasamu ya farfado amma sai yacigaba da bacci. Su ummi da zulaihat sun zagaye gidajen kauyen kaf amma babu khaleesat, zulaihat kuka wiwi take, itakanta ummi karfin hali takeyi haka taja hanunta suka dawo gida, amma shiru shiru hydar har shabiyun dare bai dawoba, ummi kuka take amma a zuci sai addu’a take Allah ya dawo mata da danta lpy. Ranan ummi bata iya runtsawaba hankalinta yatashi to ina hydar ya shiga ne?? Tashi tayi ta dinga salloli tana addu’a Allah sa duk inda yake lpy shi lau. har gari yawaye. HYDAR har yanzu bai tashiba, Dr na zaune gefenshi yana kallon kakkyawan hallita irin hydar, yasan cewa ya dade yana aiki a nijar amma baitaba ganin matashi mai kyau da kwarjini kaman hydar ba, ya shagala da kallon hydar yaga kafafunshi na motsi…. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3⃣0⃣ Dr ya matsa kusa dashi ya rikemai hannu yana cewa in d name of d father, d son and d holy spirit wake dis man up, jiyayi an fizge hannu ya bude idonshi yaga ashe hydar ya farka. Hydar ya ballamai harara tareda cewa wt did u tnk u are doing?? Dr yay murmushi. Hydar yay maza ya sauka kan gadon yayi hanyar fita yana waige waige, Dr yabishi abaya. Har waje hydar yaje ya tsaya daidai inda yaga ana sa khaleesat a mota jiya yay shiru, Dr yace menene young man?? Hydar ya juyo yace jiya na ganka anan tsaye, tareda wani sojaa, saikuma wasu mutane suna kokarin sa wata yarinya cikin motan ambulance. Dr yace yes is me, any problem?? Hydar yakara matsowa kusada Dr yace ina kuka kaita yarinyar ita nake nema she is my wife. Dr yay mishi wani irin kallo yace to maisa tabaro hanunka?? Hydar yace is a long story all i need to know now is where is she?? Ina kuka kaimin matana?? Yana maganan kwalla ta cikamai fararen idonshi. Kallo daya Dr yamai yasan ba karya a zancenshi, tabe baki yayi yace well wanda yakawota told me dat she is his sister, yanzu kuma ana nemanshi a wurin aikinsu a abuja so yanemi transfer abuja suka tafi. Hydar yace wot?? Yay shiru yana tunani to wanan shine yayan khaleesat hydar data taba fadamishi?? Saikuma yace nooooo, aitacemin yayanta Dr ne, dago kanshi yayi zaima Dr magana amma yaga Dr haryabar wurin. bin Dr yayi har office ya cakume Dr. Yace kufitomin da matana, dat man is lying,he is not her brother. Dr yaji shaka yafara kokarin kwace kanshi yace let go off me, ni police ne dazansan ba wanta bane?? Shiya kawota asibitin. hydar yadaga hannu ya kifamai mari yace u must be very stupid. Dr daga murya yayi yace security da sauri suka shigo office din. yace take him out of my office, he is mad hala saisama matar ta gudo daga gidanka. da kyar suka bambare hanun hydar daga wuyan Dr aka fita dashi wajen gate. Saida ya dade a wurin sanan ya shiga mota yatafi gida, yana shiga gida ummi ta tareshi tana hydar a ina ka kwana? amma bai iya cemata kalaba dakinshi ya shiga yafada kan katifa yay shiru hawaye nabin kuncinshi. Ummi ta shigo ta daura kanshi akan cinyanta tana shafa kanshi ahankali, saida hawayen idonshi suka tsaya sanan tace hydar ina khaleesat?? Kallon ummi yayi yay shiru yakasa amsa mata ummi ta goge kwallar idonta tace hydar yimin magana, ina khaleesat?? Hydar yay shiru. Ummi kuka taci sosai ranan dan hydar yaki magana. Tashi tayi taje taja ruwa daga rijiya takaimai bayi ta dawo dakin tace hydar tashi kai wanka kasan yau kanada class ko, nanma kurama ummi ido yayi batareda yace kalaba sai hawayen dakebin gefen idonshi. Ummi tai kuka karshe tashi tayi tabar dakin, dan tasan ba karamin abune zai maida hydar hakaba, Allah dai yasa ba mummunan abu hydar yajiba. SOJAA suna sauka a airport din abuja wayanda sukazo daukansu ne yasa na tsorata na gudo…… [2:31AM, 3/5/2017] β€ͺ+234 803 052 4904‬: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3⃣1⃣ Sojoji kusan su biyar naga sunzo daukanshi, shiga cikin mota yayi already wata motan ambulance tazo akadau khaleesat aka saciki, wani babban asibiti ya kaita a abuja mai suna AMAZING GRACE HOSPITAL private asibiti ne, likitocin wurin turawa ne nan aka kwantar da khaleesat saida yagama komi sanan ya ajiye wani soja ya dinga gadinta shikuma ya koma ya shiga mota yatafi headquarter dinsu inda ake nemanshi. HYDAR yadawo ba uhm ba uhuhm, baya fita ko ina, lesson dinma yadena zuwa, hunting ma yadena zuwa, bayama kowa magana, abin duniya yay ma ummi yawa ga hydar ga zulaihat duka sun dawo marasa lpy. Ita kanta karfin hali take dan yanzu tagane khaleesat tazama jininsu, bata a gidan yanzu gidan yadena dadi, gidan yadawo fanko. FAISOL tunda yakoma gida yake rashin lpy, mai martaba hankalinshi yatashi yaga yatsan danshi a gutsure, yay tambayan duniya amma faisol ba bakin amsawa saboda yanda bakinshi ya kumbura ciwo ya cakashi. Yau kimanin sati daya kenan da tafiyar khaleesat, yaune kuma za’a fara waec. Ummi ta debo ruwa takaima hydar bayi ta dawo dakinshi ta xauna kusa dashi tace β€œhydar” yadago kai ya kalleta tace yaune zakufara waec katashi kayi wanka katafi, girgiza kai yayima ummi batare dayace komiba. Ummi itama idonta ya cika da kwalla, tace hydar kayakuri kaje kayi jarabawan khaleesat zata dawo wata rana insha Allah kaji. kulle idonshi yayi batare dayace komiba. ummi tagama magana da wa’azin tafita hydar na zaune, alwala tayi tafara sallan nafila tana rokon Allah yadawo da hankalin danta jikinshi. Hydar na zaune dakinshi yay shiru idonshi a lumshe babu abunda yake gani sai fuskar khaleesat, tuna ranan data taba cemai inaso kazama soja abun yatuna yamike ahankali yace khaleesat inhar burinki ne nazama sojaa koda baki tare dani, koda shine abu na karshe dazanyi aduniyanan saina zama sojaa kallon agogo yayi yaga saura 30min afara paper da sauri ya shiga wanka. Yana fitowa yasa kaya yay kyau kaman bashiba, ya shigo dakin ummi yana murmushi yace ummi natafi, mamaki kaman zai kasheta tace to hydar Allah yabada sa’a bazakaci abinciba?? Yace zanyi lattine saina dawo zanci,har zaure tarakashi sanan ya tafi πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3⃣2⃣ ABUJA Har yau babu wani improvement a khaleesat, likitoci kullum suna kanta amma ba’a samun cigaba ko kadan, kullum sojanan yana zuwa dubata dan har matarshi mai suna Farida da dansu marwan yakawo sun ganta, farida ta tausayama khaleesat sosai dan har kuka saida tayi. NIJAR Alhamdulillah hydar ya kammala waec da jamb dinshi a tsawon wata biyu, result yafito yaci da kyau yay applying NDA shima sunanshi yafito dan yaune ma zaitafi

Chapter 3 of 10