Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
zuwa suka tarar da tana ta sahrar barci sai matar kanin ce take ta kaida komowa tunda ganan ma nasan Allah ne ya kaddara zamu hadu da mairo shi yasa taga gidan Anty amma sam duk wanda yaga gidan da 50 mairo take ciki da irin makwaneinta kasan tana zaman gidan Anty ne don mutunci badon kudiba. Anty Nafisa itace matar kanin na mairo don haka da ita muka zauna muka gaisa har suka taba yar hira aita da Anty kasancewar su kawaye to ganin Anty Rahama najin kunya ata kasa maganar Mairo shine nace da Anty Nafi mun biyuo sawun mairo ne don bana nan na tarar bata nan koda yake Anty ma tace bata koyi mata sallama ba itama dubawa tayi ta tarar bata nan don haka shine muka zo mu bada hakuri tunda dai babu maganra buncike ansan dai duk wanda yatafi baiyi sallama da abokin zamansa ba to lallaa bau lafiya don haka mudai muna rokon arziki ko mai akayi ma ayi hakuri insha Allahu baza'a kara ba. Harna gama magana ta Anty Nafi bata tanka mini ba, sai dana kai aya sannan ta kalleni ni kai na nasan kallon na bacin rai ne tace ke Amina ya rinyace ba kuma ke kika zo kika karbi yaya mairo ba Rahama bari na gaya miki gaskiya abinda kanwarki Samira tayi mini bata kyauta ba ayaya mace kamar yaya mairo ace har ana zagin iyayenta mai yayi zafi abin haushin kuma shine kina gidan yaya mairo tazo ayimiki ba kema kinsan alfarma kika nema tunda da kar dan uwanta yafita don ta nuna masa tana sonme tunda hakane ta dawo kenan kiji ki nemi 'yar aiki wanda 'yan uwanki zasu zaga ahar su gaji babu inda zata tunda kudi take nemi Anty Rahama da saurinta tasa hannu ta dakatar da Anty nafia tace haba Nafisa gaskiya banyi zaton zakiyi mini mummunar fahimta haka tunda tun tuni muke tare dake kuma matsalar 51 samira babu wanda baki sani ba kinsan dai nima bana wuce abinda yafi haka agunta kawai da ina kyaleta ne saboda iyayanmu sun mutu kuma nice gaba da aita dole nayi hakuri da ita fatana dai kullum Allah ya shiryeta. Anty Nafi ta taba baki tace to Rahama kema kin san dai kece dole ke tashafa don haka yanzu kece kawai zakiyi hakuri amma banda yaya mairo bazata komaba idan Anty Nafi tace bazata koma basai naji gabana ya fadi zuciyata san bana yinin dadi ba Anty Nafi tana cikin hakikancewa tana fada mairo ta fita daga dakin da take bacci duk fuskarta abin bacci tazo ta zauna kusa dani duk muka gaisheta nida Anty Rahama ta amsa babu alamar canjin fuska ko kadan hakan yasa naji dadi sosai duk da haka Anty Nafi bata daina fadan da take aba. Mairo ce ta dakatar da ita tace mairo ai duk wannan abu ba abun fada bane nidai girma da arzikine ya kainia gidan ki don haka mutunci ne zai rabamu da girmana da shekaru na ace ban wuce zagiba nice nayi magana ce wai mairo akan mai har samira ta zageki mairo ta juyo tana daga hannu tace wallahi tsautsayi gani nayi kawai ta balla jakarki tana kwasar miki kaya tana zubawa a tata jakar naga ta kwashe duk kayan shafe - shafe nan naki takalma ta sake a ajakarta tsaf zata wuce dasu shine nace mata ke kuwa baiwar Allah ko so kike ai kyabari tazo tukunna amma ba bata nan ba ki daukar mata kaya daga wannan bana karaba sai kuwa ta fara dura mini ashar wanda ko ina yarinya ban taba samun wanda yayi mun irin wannan zagin ba don haka ki nemi mai 52 cikin ki daman ni taimakone don bana son zama haka in dama Nafi tana barina Ina kama abubuwa aida haka bata samu ba tajuya ta kalli Nafi tace to kinga yarda kayi mini yanzu sai ki ringa barina ina aiki inba so kike naje wata ran a dakeni ba. Anty Ramatu ta kaicine, haushi duka suka tarar matar ta kasa gane a'inatake don ko magana bata sake ba don tasan duk abinda zata fada baza'a fahimce taba don haka ta durkusa har kasa tace don Allah mairo ki gafarceni nasan na miki laifi tunda na kasa hana samira ta zage ki ni kuma nayi hakane don nina banfi karfi hakan ba amma nayi miki alkawari insha Allah haka bazata sake faruwa mairo ta kalli Anty Ramatu cikin tausayawa tace babu komai zankoma tajuyo tace Nafi babu koma ki bari na koma idan ta sake ai kuma shikenan daman tasan karshen zancen. BAYAN MUN KOMA L.G.E. Da Mairo daki muna hira Mairo ta matsamin da tambaya akan sai na gayamata meye tsakanina da Anty Ramatu da hara kanwartaa ta tsaneni hakla ita azatonta nima 'yar uwarAnty Ramatu ce ta yanzu daga bayanin samara nasan babu wata dangan taka inda akwai ma bamai karfi bace don haka inason nasan tsakanin ku in akwai abinda zan iya taimaka miki donni kafin dawowata gidan nan saboda ke nadawo don nadade banga abinda ya batAmina raiba kamar yadda naga yarinyar nan tayi miki akan me zata daukar miki kayanki? Atunaninta yar uwartace tayi miki nikam ba tsaya kyam ina kallon mairo har tausayi ta bani don ganin yarda ranta ya baci a kaina. 53 shinkafa ko wake ta dafa manato duk sa. nuka samu wannana murna mukeyi. Wataran takan sirfa masara akai mata anika injin tayi mana tuwo muci da rana da dare babu abin day a damu babanmu damu muna zaune muna kalonsa zaizo da giyarasa ya zauna fato yasha ya koshi in'yan fadan suna kusa yayiwa Innarmu duka wani lokaci kuma ya wuce yayi kwanciyarsa. Makaranta ko da mukeyi makaran tace mai arha da kafa muke tafiya babu abinda yayi masa zafi da littafi ko Uniform namu kowa da kansa yake nasan za kuso kusan yadda mukeyi ni Amina tun ina yarinyata ina da sanyasa sosai don haka akwai wata mata maman Nabila muna shiri da naibilan sosai akullum idan na taso ina zuwa ina mata renon nabilan ina kuma mata wanke wanke to anan nake samu nake cin abinci kudin da take bani na wanke - wanke dasus nake siyan kayan makaranta dasu nake siyan littafi hara kudin makaranata takan bani sabulun wanka daman shafawa mijinta kuma yakan mini dinki dake kowa yasan halinda muke ciki agurin namu To muna nan har mukaje aji hudu na firamare muna tare da maman Nabila kasan cewar na fara girma budurcina ya fara fitiwa don haka mutane suka fara zuga mamana nabila wai lallai idan bata wareni daga gidan taba mijinta zau aureni saboda gaskiya baban nabila yana kyatatat mini ni kuma nasan ba wai yana sona bane yanyine don yana tausayi na tunda kowa yasan yarda babanmu yake mana. Abinda kuma ya dada yan matsala shine Karima babbar yarmu aka koro daga makarantar kwana tayi ciki to wannan abun kunya data ja mana yasa anata tsanatsAmina mu idan kika koma ta bangaran babanmu shi babu ruwansa hakan baisaba ya canja halinsa ko kadan. To yana daya daga cikin abinda yasa maman Nabila tadau zigar mutane a kaina ta koreni daga gidanta. Naso na shiga wani hali saboda kusan nace duk kusan abubuwa da dama bani da damarsu tunda dai - dai da abinci bana cin na gidanmu kusan nace har mamanmu ina kawowa to yanzu fa ina zansa kaina don wannan damuwar har rama ata sani ina na cikin damuwa don Uniform dina duk ya yage Innata kuma bata da kudin da zatayi mini wani har Allah yasa naje aji biyar naje yin jarrabawar fita daga makaranta cikin ikon Allah nide Innata da yaya Moh'd biga bigarsu aka biya mini komaia da makaranta suka buakata har naci jarabawata, wato alokacin da muka zauna a gida kafin jarrabawata ta fitoAllah ya hadani da wani Amini yana zaune anan cikin shiyarmu ne yake kullum yana gidan mu gurin yaya Usman ashe shi sona yake ana nan har Allah yasa muka saba ko ince muka shaku tunda a lokacin duk muna maganar aure don haka aya tsayamin kaida fata yasamo mini makaranta tudun wada anan zone 3 ya kashe kudi sosai akaina kafin na fara zuwa makarantar harna fara ya bani kudin mota watan kuma idan zai kai yayan wanasa makaranta yazo ya hada dani ya kaini daya wansane yake aiki anan bankin su babanmu din ko a office kowa yasan halin babanmu yadda yake mana don haka wani lokacin idan wasu kudi suka fito nasa a office sukan hana shi 57 matsalarsa domin kwanaki na gayawa yayanku don haka daga yau bazan sake fadawa ki gayawa yan uwanki inba hakaba zan koreku daga gidan daga ku har uwar taku, kaji mutum babu abinda kake mana ba ruwanka da cinmu shanmu suturanmu dai - dai da sabulun wanka baya siya mana ita kanta Innar tamu tsoron bangarensa take koda yake dai falo dayane daga ka shiga sai ka wuce dakunan guda uku to biyu namu daya Innarmu daya namu shi kuma yana cikin daya mai hade da bandaki daga gefen falo kicin yake tanan ake bi aje baskwata anan 'ya'yanmu suke komai na mahaifinmu yana dakinsa to wannan gida da muka cika masa ya tsaya masa arai akullum fadansa mu barmasa gidansa muncika masa gida ana masa kazanta banda abin baba ai dole ayi maka kazanta tunda ka cika gida da jama'a kuma ga talauci ka barsu dashi idan kuka shiga dan mahaifinmu zaki zaci munfi kowa jin dadi don kina shiga faloa zaki tarar to karki ga abinda aka shirya a falon kujeru jah - jaye kafet jah labulayen du jah- jaye T.V Vedio, Vedio. C.I.D. Redio C.D gidan talabijin din kansa abin kallo ne idan kinga yadda ya shirya table din cin abinci gidan ke kyace ko restaurant bai fimu abinci ba amma ina duk da wannan dukiyar daya zuba bamu isa mu zauna a falo ba balantana mua taba abin kallo bamu isa ba wannan faloa shine yake zama da abokan sa. Inna dake ita mai gudun zuciya ce bata ko zuwa gurin ma don kartayi abinda za'a bata mata rai ko girki zata yi acan baskwata take dora kayanta akan idace bata ko taba masa kuka gas dinsa. 60 A times nakan zauna nayi tunani ko haihuwace baya so amma daga baya na lura ai bamu kadai yakewa ba har iannar tamu kawai rashina sanin hakkin iyali ne shine yasa yake binda yaga dama banda abinsa ai mata da duk wanda Allah yaba ya basa amana ne baya bashi bane don yafi kowa. To irin wannan isar tasa idan na nemi aminu ya taimaka mini musamman lokacin jarabawar karshe din nan yaki nuna sai dai in zan bashi jikina ni kuma a lokacin damuwa ta sheni gani nake kamar idan na bashi ya bani abinda nake nema ai yafi kaci dai nasa idan nayi ciki baba zai koreni kauye kamar yanda ya kori karima taje ta haihu tabar yar acan ta dawo to nasa raina bazan haihuwa zambi duk hanyar dazan hana kaina ciki da wannan tunanin nayi amfani na ba Aminu jikina sosai kamar mijina don lokacin da Inna ta gane damuwa ta sake karuwa akanta da take da ita a dai – dai lokacin nema Hadiza ta gamu da wani Alhaji bairni mutumin kano yake tayi mata dawai niya karatunta ta ashe itama tabi hanyar da nabi nida Aminu ko ince ta rigani bin wannan hanyar. Nasan Inna abin na damunta, amma babu yarda zatayi tunda inta hanamu ai babu abinda zata iya mana itama bata dashi, tun ina boyewa har nazo banajin kunyar kowa tunda akwai ranar da bani da lafiya na tattara na koma dakin Aminu don kawai ya kula dani magani na da abincina kwanana uku acan Inna ta damu don nasan a zaton ta nima ciki ne dani don haka Inna ranar ta cire storo, nauyi taje ta samu mahaifina har dakinsa tace abinda kake mini ya isa kasani cikin masifa inda 'ya'yana duk na kyaleka 61 saboda nasan Allah zai saka mini to naga bakaan shiru kawai nayi maka magana duk ka mayar mini daya ay karuwai saboda azabar yunwa da rashin kulawa wa kuma wai don haka dashi ba a'a don kawai butulci da rashin sanin hakkin iyali inda kasan 'ya'yanan mace agurin ka sam ka manta zaka koma ga ubangijinka zai muku hisaba ko ince zai mana baki daya kar ka manta komu dade komu jima zaka mutu suma zasu mutu ku hadu agurin mahalaicin mu atamabaye ka yaya ka rike amanar da Allah ya baka wato yaya ka raini'ya'yana ada ana abaka to ranar zakasan abinda zaka fada kace ka turasu karuwanci ko? Innarmu tana magana tana huci idonta yayi jajur tana tsaye tana ta karkaji alamar babu tsoronsa ko kadan a zuciyarsa tun lokacin da ta shiga dakin mahaifinmu ni kuma na shigo. Inna taci gaba da cewa ni duk abinda kake mini baya damuna akan wanda kakewa yaran nan ai duk da a duniya yana alfahari da gidan ubansa amma sam banda 'ya'yanka su a rayuwar babu inda ake azabtarsu sai gidan ubansu kullum ka shigo gida kamar malaika ya shigo motsin kirki yara basa sonyi saboda tsoranka haka Allah yace ka rikesu to yanzu yau Amina kwananta uku agun saurayi tunda anzo neman aurenta ta gaya maka kace baza ka aurar da itaba to idan yayi mata ciki ka bashi itama Hadiza ta tafi gun nata saurayin kafin Inna take karshe maganar da take masa yasa kafa ya doke bakinta ta fadi kasa ya bita ya take mata rowan cikin ta da kafarsa yana fadin ni za'a yiwa iskanci har zakizo dakina kina gayamin maganar banza wai na mayar 62 miki da 'ya'ya karuwai tubali na gina nasakasu ciki to bari na gaya miki daga yau kada 'ya'yan naki kuttara yanaku ya naku kubar mini gidana tunda naga rainin wayon naku yayi yawa wato har daki zaki zo kina zazzaga mini magana to daga yau na sake ki saki uku ki ki kwashi yayanki gaba daya bana so kubar mini gidana mutanan banza. Inajin haka na fada dakin mahaifin namu don naga halin da Innar tamu take ciki natarar da ita a kwance duk bakin jinni yana fita tana ganina ta miko mini hannu alamun na taimaka mata ta tashi na dagata da kyar taka kafarta muka fito yana tsaye yana kallon ta naje da ita bandaki na wanke mata baki da fuskarta duk inda ya taka da takalmi har ya fara kunbura na dawo da ita dakin ta tace naje maza na nemo yayanmu maza duk inda nasan suna zama. Dukuk da taurin zuciya irin na masu suna Amina amma sai da Amina ta tsaya tana zubar da hawaye su mairo da bilkisu kuma sai ince tun labari bai yi nisa ba suka fara zubar da hawaye Amina ce dai ta katse nata hawayen taci gaba da cewa bansha wahalaba na samosu don duk suna cikin kwatas din na hado kansu batare dana gaya musu komi ba kafin mu karaso karima da Hadiza sun iso Innarmu ta kwashe komai ta gaya mana yanda sukayi da mahaifinmu tace mana ita gobe idan Allah ya kaimu zata tafi Mubi amma gaskiya kun san bazan tafi daku ba tunda kunga bani da uba bani da uba nima zanje na kasu gidan kanina ne tunda kunga gadona tun babanku bashi da komai na siyar na bashi kunga 63 kuma yanzu yadda yayi mini bani kurna damai kwatar mini dukiyata sai Allah don haka kunga yadda zan kwasheku zuwa gida kunsan dai halin kauye zan tafi ingayawa yan uwansa in sunga zasu rokar muku ya barku ku zauna dashi to in kuma yaki to Allah ya shiryar mini daku ni dai na barku a hannun Allah daman can a hannunsa kuke don dai ba ganinsa muke ba don Allah ku sake kan ku ku kama kanku ina nufin aike mutunci kanki kunga wannan dabi'ar da kuka dauka tabin maza ba abin arrziki bane yanzu abinda ya sami karima ai ya isheku ishara kuna gani taje taba wani banza jikinta yayi mata ciki tazo ta haihu yaki karbar 'dan kinga damun kaita kauye kun kanwar babanku kuna ganin ta dawo da ita yar munaji muna gani ankaita gidan yara to yanzu wannan da dine kana da 'da bai sankaba harya girma a haka inaga tunda karima takai yarnan bata sake zuwa taganta ko? tana fada takali Karima, karimace ta daga kai alamar bata taba zuwa ba kaji wata masifar kai da yarka kanaji kana gani ka saba da ita saboda babu yanda zaka yi. Duk kanin mu kuka mukeyi lokacin da Innar tamu take mana magana can karima tace Inna nidai nasan ko baba ya hakura yabar kowa agidan nan bansani don kuwa ayanzu daga area one nake naga karuwar baba igalan nan da ake bamu labari ya kama mata gida a area one naganta da tsohon ciki ina kyautata zaton na baban ne ma tana tuka shohuwa motar nan tasa yah to kunsan ya sanni agidan na area one inacikin wata mota muna hada ido da ita tayi mini wani kallo hada bugar motar da nake ciki da 64 karfi shine ni kuma na fito nayi mata dukan tsiya yanzu haka tafi ta dako mini yansanda to mun taho a hanya naga baban a wata gidan nata ina zuwa gida kuma naji abinda ya faru don haka yanzu nasan baba idan yazo korata zai yi don Allah Inna ki tafi dani inyaso in kura ta natsa yadan manta ana dawo kafin karima ta rufe bakinta baba ya shigo yarufe da suka kamar Allah ya aikoshi ya dake ta kamar bazai barta da rai ba don ko police station ya kaita iyakacin dukan dai za'ai mata kenan mu duka mun tausaya mata mun mata kuka Inna kam ko daga kanta bata yiba yanda take kwance bata motsa ba bayan ya gaji da dukan karima ne ya juyo yace da Inna to kuma zaman me kike ko baki jiba abinda nace ba, nace na sake ki saki uku kinga irin masifar da kuke jamin keda ya yanki ko Inna kamar ma bada ita ake ba a juye ya kalli 'ya'yanmu maza yace kafin na dawo inason naga filin gidan karma ga kowa idan kuma nadawo natarar da wani a gidan nan kuma kunsan sauran. To anan ne Inna ta bude baki tace ni zan tafi su kuwa babu inda zasu tunda nan ne gidan ubansu in kuma baka sonsu kace ba yayanka bane ka kaisu bola, yajuyo da zafinsa da karfi yace karsu tafi suga abinda zan musu nace ki kwashe 'ya'yanki ku tafi tare nagama magana ta. ya fice abinsa ya barmu da karima akwance kowa kuka. Inna ta nunfasa tace to kunga tunda hakane ni yanzu zan dau kayana na tafi gidan Maryam da asuba zan wuce ku, kuma ku zauna idan yazo inyaga dama yayi rami ya saka ku ke kuma karima zancan tafiya dake bai taso ba tunda dai abinda ake gudu yafaru ni 65 dai zan tafi da yar auta ta Binta. Haka kuwa akayi ta tashi ta shirya kayanta tsaf muka rakata gidan Maryam mu duka banda karima saboda ba zata iya ta shiba yayanmu maza sukayi sallama da ita da niyya zasuje can mubi su same ta mune dai muna gida har magariba muna ta faman kuka wanda yafi mutuwa ciwo tunda ina mutuwa ce zakace kai maraya ne to suna dare waharlar da kake sha ko maryan baya sha kamarmu su yaya Moh'd can su kayi kwara ta huta da wahala mu suke'yi ta daman mune abin yi tunda mune mata inar zamu, muna nan tare da Inna da matar Maryam Haja. Halima har Maryam ya dawo wajan karfe takwas yazo yasa me mu da mummunan labari take gun ko zama bai yiba ya hau motarsa yaje yasami baban mu a area one idan gurin yarsa 'yar igala ya lullube mahaifin mu da fada ya kuma sanar dashi babu inda zamu daga mu bar Innar tamu ai daman ba zaman aure yake da itaba mai yake mata na aure da har zai kore ta ita da yaran ta ina zasu babu wanda zai rabata da 'ya'yanta zata zauna anan gidansa inya so in aure yakeson yayi ai yasan ba zata hana sa abin sa ba ina ruwanta dakai duk abinda zakayi ba hauka ka take shigaba yanzu ai kai Habu baka kajin kunya ace ka daki yarka ta cikin ka akan karuwanci to ita wannan cikin dakayi mata kana tunanin shine danka ko 'yanka ko? mahaifina ya kullawa Maryam wata muguwar harara wanda Maryam tuni yayi shuru da maganar da yake yi tunda yaga alamar bamai tasiri bace ya kalleshi sosai yace kaga bubu nasha gaya maka kafita daga harkar gida na amma naga sam baka da niyya to ayau zaka gane 66 kuskuren ka tsaya nazo daga yau na daina kace ka kara shiga harkar gidan wani ka sake, Baba Maryam da yaga haka ya kama gabansa kafin ya fito yazo yabamu wannan labarin Innarmu da Hajiya Halima sukace da yagaya musu can zashi da baza su barshi ba yaje koda yake gara da kaje kagani da idon ka. Maryam yayi shiru idonsa yayi tagumi alamun ran maza yabaci ya kasa cewa komai wurin karfe goma muka kama hanya mu kace za muje gida mu kaje muka kwanta da asuba karfe biyar muka fito mu kazo gun Innarmu tunda munsan karfe shida zata koma munkwana lafiya lau mu kadai don mahaifin namu bai dawo ba, biyar da wani abu muka bar gidan baba Maryam shine ya tuka motar har tasha muka raka Innarmu munyi kuka mai tsananin gaske wanda ko wane bacen rai mutum zai shiga wannan shine sila mahaifinmu bai shirya mana rayuwa mai kyau ba yaci amanar ubangiji tunda ya basu mu ya wulakantamu inda mahaifinmu yasan baiwar da Allaha yayi masa ga dukiya ga 'ya'ya da bai wulakanta muba amma aina sai yayi amfani da dukiyar da Allah ya bashi saboda dararjarmu ya wulakanta mu ya tuzarta mu to yaje yace da Allah me, duk aikin mu babu wanda ya samu ilimi daya kwakkwara tsakanmin bokon da arabin tunda muna ganin islamia acikin kwatas namu amma bama zuwa tunda biya akeyi bamu damai biya mana don haka dukkanin mu haka muka taso bamu san muhimmacin addini muba sallah ka wai, kowa ya iya itama don Innar tana koya mana don haka kuka ga duk dabi'un 'ya'yan kabilu mun iya tunda dasu muka girma 67 sannan samun kulawa wajen iyayansu tabbas nasan kabila inyamuri ko baya rabe bazai taba wulakanta dansa haka ba, me yasa? Gaskiya mu musulmai muna fatar da abinma da addinin mu ya shirya duk duniya babu Addini mai sau kin Addini musulunci amman abin mamaki musulman mu ke falalai da tsarinmu shi yasa har a matan hausawan mu ke shawa'ar kabila zai yi wuya kaga inyamiri ko baya rabe yace yana son yar hausawa cikakiyar musulma har yafi sha'awar zama musulmi saboda ita amma sai kaga inyamuri ya aure ba haushiya har tana neman tabar addinin ta saboda shi. inda zaka ga yadda inya miri yakewa matarsa da ya'yansa sai kaga inyamurin mutum ya fasa zuwa aiki yarike wa matarsa 'da sunje asibiti kabilan mutum tun wanda matarsa ta haihu to har dan yagirma tare suke nan da abinda baza kaga ba haushe yana yiwa matarsaba ba kuma koma me yasa haka ba sai girman kai gaskiya abinda mazan hausawa keyi yana bana mamaki babban matsalarsu kuwa itace jahilci tunda banda jahilci muda muke da dashi duk wanda yake da addinin musulunci ai shine mai dahir amma saboda rashin kulawa irin ta hausawan mu tunda in muka duba kabilu su kullum cikin neman ilmi suke church din nan fa da suke zuwa bafa saboda addu'a suke zuwa ba kadai a'a harda karatu kullum suna duba mai Allah yace tunda akowa yasami Arna sun yarda da Allah. Annabin mune basu yarda dashe ba. Amma sama banda ba haushe shi girman kai bazai barsa ya nemi abinda bai sani ba, kunga wata 68 babban cuta da iyayen mu suke mana shine su kabilu tun suna 'yan yara ake koya musu kuma duk makarantu da suke dashi babu abinda su kafi koya masu cikin kashi dari ilimin sune amma don rashin hankali irin na bahaushe wai wannan itace makarantar da muke saka 'ya'yanmu kaje yaro ya tashi da wake - waken kiristonci duk ya koyi yadda suke addau'oinsu tunda ko nida nan kafin na koyi karaturn Alkur'ani mai girma sai dana dade da koyan karatun kiristoci kinga mai yafaro haka hada mu makaranta dasu ana dankemu an kaimu makaran tunsu wanda su koda wasa ba zasu taba kai 'ya'yansu makarantu mu ba kunga ko anan mun nuna musu muba kishin kan mu tunda sus basu hada addinin su da komai ba. Mairo ce tayi magana tace duk abinda kuka fada Amina gaskiya suma kansu iyayen naku zaman bariki ne yasa duk suka yarda dabi'unmo nagida tunda inba wanda yayarda dabi'unsa bat a yaya mutum zai zauna cikin iyalinsa sai yasha giya ya nemi mata ace kuma yayi abu da zuciyarsa babu wanda ya isaaya sakashi babu wanda ya isa ya bashi. banda rashin kishi ta yaya za'ace kana musulmi kana da matarka da 'ya'yanka kaje kana neman wai Igala. Tabbas da mahaifina sai Allah duk da irin abinda mahaifina yAmina maganar na da mairo ta fada sai naji dana sanin ta nawa mahaifin sai dai kash bakin alkalami yariga ya bushe nariga na fara nakumayi alkawarin zan gaya musu komai gaskiya Bulkisu dai batayi wata magana ba sai kallona take da fuskarta ta nuna tausa yi don koda yake itama mairon batayi hakanba donta batamin rai kadan ta tazo tashi nasan gaskiya take fada. Mairo tayi shiru da fadan da ta keyi tace inajinki Amina cigaba da bamu labari tunda kinga Bulkisu zata tafi gida to naci gaba Inna nashiga mota Baba Maryam yaki fitowa daga mota nasan yaya hakane saboda bacin rai Inna tamu ta kallemu tace kuyi hakuri ku kanku kunsan ina sonku ina kaunarku Allah yayi albarka don haka banda dole babu abinda zai rabani daku a tunanina mutuwa itace zata rabani daku ko da yake yanzuma ganianku ne bazan yiba akan lokaci donAllah ina rokonku ku kama kanku kubar hanyar da kuka dauka ku rike addininku don abinda kuka sani kuyi amfani dashi inason naja muku kunne donAllah idan kuka sami miji ku kawoshi mubi nasan ko babanku yace bazai muku aureba 'yan uwansa wanda suka rage zasuyi masa aure. Don Allah abinda ya sami Karima mu dauke shi kaddara ina fatan babu wanda zata sake fatan haka ta faru akanta kuna gania itama faduwa tayia ba ribaba taci gaban da cewa don Allah kar wuya ke yinwa yasa ku dauki nawani ku nemi na kanku dukkannin mu hawaye muke tace mu tafi saboda Baba Maryam yana jiranmu muka juya gaba dayanmu shima ya kwantar da kansa akan sitiyari daga gain kasan damuwa tayi masa yawa, muka sallama da ina da kanwarmu Binta muka wuce - tare da Baba Maryam nida Hadiza ranar don kuka har zazzabi mukayi. Kwanan Inna hudu da tafiya muna nan acikin gidan mahaifinmu

Chapter 4 of 11