rausaya.
"ka san rabin ranka ba za ta taba bari na zo
duba ta ba ta cika fishi"
Yayi dariya.
र
ま
151 Mariyan Masoya Rahma AbdulMajid
"ban san Farida da tsantsar fishi ba, ita dai ji
tayi ra'ayinku ba zai zamo daya ba shi yasa ta ji
gara ku yanke. Bar wannan zancen, yaya aka yi
kika'san ina nan kuma me kika zo yi?"
Ya jero jumlar karshe ayayin da yake debo
lemo a kofi don ya kawo mata, amma sai ta
kada kai.
"Bana son wannan lemon na fi son na firjin
sama dake hanyar falon gabas, wannan ni na
tara wa baki,can kuwa akwai Soda"
Ya tsaya yana kallon ta da kofi a hannunsa.
Lallai ba sai yayi doguwar tambaya ba ta yi wa
gidan matukar sani, amma ta yaya? Ta san abin
da ke saman da bata hau ba, har ma da cikin
firjin da bata bude ba, tana karawa da cewa ita
ta ajiye abin da ke cikin firjin.
"kana mamaki? Nan gida na ne, na fita ne
don za a kawo ka. Wannan ce amsar da ta sanya
nake ganin ya kamata Farida ta gane usilin mu
daya. Mahaifinta Chairman shi ne ya ba ni
gidan nan don yana so na, kuma yace na koma
wani wurin ne har ya-gama da kai tukuna. Ji na
yi kawai ba zan iya ba sai na zo na gan ka
domin abin da ake shiri gare ka ni bai yi min
ba...Mahaifin Farida ya shirya maka makirci
iya zaman ka a nan har sai ya ga karshen
babanka kuma da sanin Farida ni kuma sai na ji
kamar zaluncin yayi yawa in aka ce...."
Ya ajiye kofin yana murmushi na sanin inda
ta dosa a yi wa Farida zagon kasa.
A
1
ر
152 Monyan Masoya Rahma AbdulMajid
"Na ji nan gidanki ne, kuma Chairman na so ya amfanu da ni mu gama da babana, na san
wannan don kuwa ni na mika yarda ta, abi nda ke ba ki sani ba shi ne babu sanin Farida don na
san wace irin mace nake so. Me nene kuma sabo?"
Ta yi dariya ta mike zuwa kusa da kirjinsa cikin kissa.
"Ba ka san Na`ibi ba ne shi yasa kake son..."
Ya matsa cikin daure fuska.
"Ke din da kika san shi kina tare da shi ina
ga ni da ban san shi ba... ji nan Merry, ina fatan
mikewarki fita za ki yi daga gidan nan kamar
yadda kika ce har sai na bar gidan zai sake zama naki"
Ya bude kofa bayan da ya lura tana shirin
kara magana na makirci sannan ya daka tsawa.
"Fita kafin na sanya a fita min dake"
Babu laka ko tasiri a jijiyoyinta a yayin da ta
kamo hanyar kofar.
"Zaka bukace ni a yayinda kayi dana sani"
Ya sake daka wani tsawan da yayi waje da
ita sannan ya hada kofar gidan ya dawo ciki
yana nishi da sambatu na tsananin fishi.
Σ
153 Mafiyan Masoya Rahma AbdulMajid
Biyar
Tana kallon titin a tsorace kamar wani na
biye da ita ko kuma direban baya sauri har suka
iso kofar bankin inda ta sauka ta shiga da sauri
ta bar me motar na jiran ta.
Manaja ya sauko da sauri jin cewa ita ce
suka gaisa: A wata 'yar takarda tayi sanya
hannunta kasancewar ba ta dauke da cak ko
katin karban kudi, ta karbi kudi masu yawa a
cikin leda ta musamman ta fita ta koma cikin
motar da ta dauko ta.
Ita ke nuna hanya har aka zo gaban gidan
sannan ta sauka ta tura get suka shiga. Ta sauko
tana cewa dirba 'ka ci gaba da jira na zan dauko
kaya mu tafi. Kada ka damu da lokaci da kudi
zan biya ka'
Har ga zuciyarsa bai damu ba domin koda
bai san ko wacece ba ya san wata ce daga inda
take harkar girma a tsorace zuwa gidan da ta
shiga, don haka ita ya cewa 'kada ki damu'
Tana tsaye zuciyarta na duka a yayin da ta
saki karaurawar gidan iya karfinta ta kasa saki
don zumudin a bude mata. Tsayin lokaci ba a
bude ba ta sake gwada lambobinsa da take da
su, duka babu mai tafiya. A nan ne ta sanya
hannayenta kan kofar ta fara buga su da karfi
tana kiran sunansa
154 Mayan Masoya Rahma AbdulMajid "Bally bude ni ce...Please open the door it's your wife"
Da alamar ya dade a falon kuma ma ya kusanto kofar don ya leka ya ga me rangada karaurawar don haka yana jin muryarta ya hanzarta bude kofar ba tare da wani sharadi ba. Suka hada idanu kallo mai zafi cikin
ma'anoni daban-daban har na wani lokaci da ya ishe ta fara kwalla.
"Am sorry love"
Ta ambata cikin murya mai rawa da nuna
shauki. Ya dan lumshe ido ya dawo dasu kanta
sannan yayi murmushi.
"Dama Father yace wata rana za ki yi min
ba-zata muddin ina gidan nan ki zo ki yafe min
mu ci gaba da rayuwar auren mu, to ga shi kuwa
ranar ta zagayo"
Ta dan kalli wajen gidan a hankali sannan ta
shigo ta mayar da kofa. Ba kamar yadda ya zata
ba na çewa za ta rungume shi ne ko wani abu
me kamar haka sai ya ga ta ci gaba da nitsawa a
cikin falon farko tana 'yan dube-dube.
"Amma bai gaya maka cewa cikin ba-zatan
zan zo wata rana in ce ka hada yanaka-yanaka
cikin mintuna biyar mu bar gidan don zuwa
wani wuri mu rayu ba"
Yana biye da ita cikin fargaba na rashin
gane ma'anar maganarta da zumudin ya ji ya
taba koda kafadarta ne.
159) Mafiyan Masoya Rahma AbdulMajid
"But Baby ina zamu? In muka bar nan, mun
kyauta wa Father ke nan? Me kike son na
fahimta?"
Ta juyo da sauri.
"Abin da nake so ka fahimta shi ne in kana
so auren mu ya ci gaba da zama da dorewa ka
biyo ni yanzu mu bar gidan nan...in har kana so
na Bally".
Ta kura masa ido kamar yadda shi ma yake
kallon ta a rude.
"Ina ne dakinka?"
Ta ambata cikin kokarin rage lokacinda
basu da shi. Ya kalli matattakalar ba tare da ya
amsa mata ba hakan ya ishe ta amsa ta juya ta
haye sama, sai da ya 6ata wasu dakiku sannan
ya bi ta shi ma da sauri.
A uwar dakin ta sanya karamin akwati bisa
gado tuni ta cika shi da abubuwan da ta san
yana bukata na kamar kyamara, hotunanta da
cajojin waya da kayan kwalliya, sannan ta
dunkule kayansa saiti biyu ta watsa ta rufe. Har
yanzu bai iya cewa komai ba har sai da ta iso
gare shi ta kalle shi cikin isa sannan ta kamo
hannun sa na dama ta janye shi daga uwar
dakin.
"Zo mu je"
"What do you think we are doing Baby?""
Bata amsa masa ba jan sa kawai take har ta
sauko da shi suka fita daga wannan gida ta hada
kofar sannan suka hau bayan motar da ta dauko
ta suka kama hanya.
リ
55 Moyan Masoyo Rahma AbdulMajid Suite din da ta kama a hotel din daki ne da falo, toilet a uwar daki da daya a falo duka Kayatattu har karamin kicin din.. Ta sallami direba da bandir din kudin da ya girgiza shi ba ta tsaya karban godiyarsa ba suka shige ciki. Uwar daki suka wuce da mijinta da ke rikice yake bin ta har suka iso gaban gadon sannan ya tsaya yana fadin.
'yanzu za ki iya gaya min abin da ya baro da
mu gari guda ya kawo mu nan da abin da kike nufi?"
Ga mamakinsa tana juyowa sai ya ga tana
kuka har ta fada can cikin jikinsa sannan ta
soma fadin.
'yanzu mun tsira Bally...mun sake tsirar da
soyayyar mu da auren mu, ga ni da kai"
Ya karbe ta kamar yadda yake jiran ta inda
shi ma ya ji kwallar ta cika masa ido yana
sunbatar duk inda ta bar masa tsakanin kanta da
wuyanta. Suka sunbaci juna na tsayin lokaci har
duhun da idanunsu ya dauka dake lumshe ya
zame musu haske sannan ta zare bakinta suka
kura wa juna ido. Ya sanya hannu a gefen
goshinta yaana tattare mata gashinta da ya zubo
a yayin da take dan share gashin bakin wahalar
da yayi.
Mahaifina bai so mu sake shaida wannan
ranar ba ni da ke Farida... duk abin da ya faru
shi ya shirya don ya raba mu ..ya kuma so ya
raba mu da ranki dungųm...bana jin zan sake
と
157 Mafiyan Masoya Rahma AbduMajid
jin sa a mai so na in har ba zai taba son ki ba har
zai nemi ranki da ran abi na dake cikinki"
Tayi wani murmushin takaici.
"Haka ma nawa mahaifin wanda ka fada
tarkonsa don neman yardata ya nemi ya kashe
ruhin soyayyar mu da ka wuce yau. Ya shirya
abin da da ba zamu sake saura tare ba"
Nan kallon sa gare ta ya sauya zuwa na
mamaki da mai do da rikita. A gefen gadon suka
kame inda ta fede masa labarin har wutsiya
yana kallon ta cikin rasa mafita wa zuciyarsa da
ta fada kogin mamaki da tausayin yadda ya
yarda aka sake jefa shi a wata yaudarar. Can ya
ji ba zabi ban da ya fashe da kuka musamman a
yayin da ya rattabo musu wata tambaya mara
amsa
'ke nan iyayenmu ba za su taba amincewa
da soyayyar mu ba?"
Suka rungumi junansu suna kuka dukansu,
hakan yayi musu jagora zuwa fanshe búkatun
zuciyarsu na soyayya.
*
Ta cira kanta a hankali bayan ta kalli agogon
bango dake dakin wanda ya nuna mata a kalla
sun share ya kai awa biyu da rabi a dakin, ta
dubi Ibrahim wanda yake cin moriyar baccinsa
har wannan zamani. Ta yaye kayanta dake gefe
guda ta shige bayan gida inda ta share mintuna
sha uku sannan ta fito a shirye ta debi wasu
kudi ta zuba a jakar dake rataye a kafadarta
8 Matiyan Masoya Rahma AbdulMajid
sannan ta fita daga dakin a hankali ta ja kofa
don tabbatar da bata tashi mijinta ba. Shi kadai ne a ofis din yake fada da takardu.
Ko wacce ya dauko sai ya jefar da ita ko ya mai
da ita inda ba nan ya dauko ta ba. Ya ki gaya
wa kansa gaskiyar cewa ba sune ke cikin
bukatunsa ba har sai da ya kammala tarwatsa su
sannan ya kalli katuwar talabijin din bangon
gabansa dake watsa labaran CNN ita ma tuni ya
san hankalinsa baya tare da ita illa ga mafitar da
bai da ita kuma ya kasa nema. Kamar yana daf
da abin da bai taba yarda zai yi ba a rayuwarsa,
shi ne ya je ya kwankwaşa kofar Na'ibi ya mika
masa farar tutar sallamawarsa kan yakinsu na
kasuwanci da ya rikide ya zamo na cikin gida.
Ya shafi fuskarsa da hannu biyu sannan ya zuba
hannayen a keya yana juya kujera. Baya so ya ci
gaba da gaya wa kansa hakan ba za ta taba
yiwuwa ba don kuwa dole ya nemo mafita kan
tuggun da ya saura awoyi ya fuskanta a hannun
Na`ibi. Maimakon hakan sai ya ji yana bukatar
ya waro wa kansa abin da yake jin ya maida
wannan fadan na cikin gida a gurguje. Ba wani
abu bane illa shigar Farida da nuna kwarewarta
a kan kamfaninsa. A lokacin tana son dansa ba
wai bata so ba, kuma ya zaci hakan zai sassauta
kayen da yake sha muddin za ta yi amfani da
alakarta da dansa a ofis ta sassauta masa, amma
ga mamakinsa sai ga Faridar har cikin ofishinsa
ta kawo masa takardar sanya hannu kan
amincewarsa da kayen da ta ba shi a fagen
159 Mafiyan Masoya Rahma AbdulMajid
fayyace talla. Da fari ya zaci wani sassaucin ne
ya kawo ta koda ba wanda ya zata ba, amma
duk da ba ta yi masa wani rashin kunya ba ta
bayyana bukatar ya sanya hannun da ya tuno
mata da nata bukatun gare shi, murmushi ta yi ta
kada kai ta ce 'Uncle wannan batun kasuwa ne
ba batun alakata da gidanka ba, kada mu juya
shi zuwa çan, nan ina gwada kwarewata ce kan
abin da zan iya a fagen karatuna, babu mamaki
in ka taya ni murna da cewa 'yar nan taka tayi
nasara kan aikinta ba a kan ka ba ta juya ta tafi
bayan sallama.
Yana isowa nan a tunanin ya ji baya bukatar
ci gaba da tuno baya illa gaba, amma sai wayar
ofishin ta katse shi indaya danna yace me nene?
"Sir Miss Farida Bici ce a nan ta zo ganin
ka
Muryar sakatariyarsa da ta furta wannan
kalmomi ta sauya a zuciyarsa inda sunan Farida
da ya nanata a zuciyarsa cikin fargaba da tsoro
yana zatoa kan harshensa ne har ma yayi
tambayar me ta zo yi, amma bai san bai ce
komai ba sai da ya ji daga can sakatariyar tana
ce masa, 'Sir kana ji na?'
Ta shigo'
Ya mayar da wayar yana jaddada wa kansa
bukatar ta shigo koma da me ta zo tun da babu
abin da ya ragu masa da zai iya ko zai guda,
daga wannan 6angaren, duk da zuciyaarsa na
tsoro da kunyar hada ido da Farida, amma can
160 Мадyan Masoya Rahma AbdulMajid
wani bangaren na son sanin me ya kawo ta.
Ta tako a hankali idanuwanta suka iso kansa
da yake kallon ta babu abin cewa, tayi
murmushi sannan ta kalli baya ta mayar da kofa. Yana ta sha'awar ya tambaye ta me kika
zo yi a ofishina, amma salon da zai fara tambayar da shi cikin salallakin da ke cunkushe
a zuciyarsa ya kasa zabar ko guda. Har-zuwa
lokacin da ta iso ga wata kujera ta dafa jakar hannunta ta zazzalo zuwa wuyan hannunta. Та karade ofishin da ido a yayin da ta fara magana
kamar haka.
"Na taba shigowa ofishin nan a wasu
shekarun baya a matsayin yar kasuwa"
Ta zuro ido a kansa yanzu....
na zo ne a matsayin matar
auren danka..wato sirikarka mai dauke da
jikanka a ckinta kuma wadda ta zamo rukuni a
iyalinka da son ka ko babu...idan za ka iya ba ni
mazauni mu tattauna abin da ya kawo ni bana
wato matsalar gidanmu ni da kai zan gode"
Kalmomin sun shige shi ta inda yake jin
zasu iya zuwa da sassauci daga Farida amma ba
zai so su ba, sai dai ba shi da zabi ban da
sanyaya murya ya nuna mata kujera don ta
zauna.
Ta gode masa cikin murmushi sannan ta
zauna ta dora Jakarta kan cinyarta ta rungume
tayi gyaran zama sannan ta fara magana.
1 Mafiyan Mosoya Rahma AbdulMajid
"Na san ba ka mamaki in ya zamo zuwa
yanzu na san cewa ka yi yunkurin kashe ni ni da
fan cikina don ka rabu da matsalar mu ka
* huta...Amma ni har yau ina mamaki da takaici
da murna, domin na yi iya tunanina na ga
matsalata bata kai wadda za ka rabá ni da raina,
dalilin mamakina kuwa shi ne ni har yau duk da
abin da ka yi min ba zan iya raba ka da danka
ba. Amma ka san abin da yake sanya ni murna?
Shi ne yadda ka sallama cewa fitar ran daya ne
tsakanina da Ibrahim shi ne zai iya raba mu
amma ba wani tuggu ko makirci ko hargagi da
takunkumi ba....oh! dama yadda ka fahimta da
wuri haka nawa uban ya fahimta"
Ta sake dauke batu ta gayara zama a yayin
da yake kallon ta cikin ransa yana cewa me kike
so Farida?
'"Abin da ya kawo ni zai ba ka mamaki idan
ka ji shi...shi ne nace ba na tare da abin da na
sami labarin mahaifina na shirin yi
maka...kamar yadda na gaya maka ba zan iya
raba ka da danka ba musamman yanzu da nake
shirin zamowa uwa na san yadda uba ke zama
uba a idanun danka na san ciwon rabuwarsu tun
ba mu haifa ba....na san cewa ya hada kai da
babana ne don kawai ka so raba shi da
iyalinsa...ina nufin dansa da matarsa, ka ga ha
san zafin rabuwa ba zan so in yi muku haka ba
kuma abin da mahaifina ke shirin yi muku ke
naa... ba don kai ne ba zan bar haka ta faru ba
sai don kasancewarka uba...don haka ina so ka
Motiyan Masoya Rahma AbdulMajid
iya sanyawa zuciyarka igiyar rahma ta amince
da cewa ni da danka da jikanka iyaline da raba
su laifi ne....in har ka yi haka na yafe maka
yunkurin kisan da kayi mana har ga zuciyata, ba
zan kai ka kotu ba, ba zan bari mahaifina ya
raba ka da danka ba."
Ta dan sassauto tausayi da ladabi a fuskarta
tana kallons.
"Ba wani aiki ba ne na kaskanci ba...aiki
ne na mutuntaka da sanin ciwo da hekkin dan
adam...ka daure ka yi domin wandn kake rufe
ido kana son yi ba zai taba samuwa ba...ba za
ka taba iya yi ba...danka na kubutar da shi daga
wurin babana, na gamsar da shi cewa bai
kamata yayi abin da babana yake son yi
ba...yana Amana Suite, a Adamawa Suite zaka
same shi...zan so ka je ka same shi ku sasanta.
Bai san zan zo wurinka ba na bar shi yana bacci
don bana so ya guji ganinka....na bar sunanka a
reception cewa za ka zo su baka mukulli,ni zan
je kasuwa in sayo mana kaya, don Allah don jini
ka daure ka je ku sasanta ka bar komai ya wuce,
a shirye muke mu bar komai ya wuce ku bar mu
mu rayu alaluma""
Ta mike da sauri ta bar kujerar.
"Wannan shi ne abin da ya kawo ni...
kamar yadda na ce a farko a matsayin rukunin
iyalinka ba a `yar kasuwa abokiyar gasar
kasuwanci ba, na bar ka lafiya"
Har ta kai kofa bai iya cewa komai ba
kamar yadda zuciyarsa ke cikin sauki, kunya da
163 Mafiyan Masoya Rahma AbdulMajid
kauna. Sai da ta murda kofar za ta furta sannan
ya ambaci sunanta a hankali. Ta juyo ba tare da
ta cire hannunta daga kofar ba. Kallon ta yake.
'Na gode kwarai, kin yi min abin da ban
san wa zai iya yi min ba...ni ma zan yi abin da
kika ce har da dori...na gode matuka"
Ta dan lumshe ido ta yi murmushi.
"Na gode ni ma uncle sai na ga aikinka'"
Ta juya ta fita ta rufe masa kofa.
*
Wilson da mai gidansa dukansu shiru suke
tsit suna tunani.
"Waye ya san wannan sirrin da ya gaya wa
Farida...Wilson daga ni sai kai muka san
lamarin nan (in details) kuma yadda Farida ta
iya sani ta gudu ta je inda Ibrahim yake ta gudu
da shi yana nuna ta san labarin filla-filla'"
Wilson yayi murmushi kamar yadda ya saba.
"Amma ogana ka san ni da kai ba wanda ya fada mata ko?""
Ya kada kai.
"kwarai kuwa! Bana tuhuma ko shakkar ka
ina ta tunanin waye zai hada mata zancen yadda
yake'"
Ya tashi daga hannun kujerar da yake.
"Ogana ka bar tunanin yadda aka yi ta sani
ta riga ta sani yanzu muna bukatar su a hannun
mu nan da awoyi goma sha biyu"
Bici ya sanya kara.
4 Mafiyan Masoya Rahma AbdulMajid
"Mu yi me da su? In sun zo hannu kana
zato Ibrahim zai bi tsari na ne bayan ya san
Farida na hannunsa kuma ban ce mata komai na
alheri kansa ba?"
"idan sun shiga hannu sai mu sake tunani
Master... muna bukatar su domin ko ba komai
in muka bar su suka shiga hannun Abdul Hadi
an kwafsa"
Sai da ya jima yana kallon Wilson don
matukar yarda da hangensa sarnan ya girgiza
kai. Ya sake tuno wannan hangen a matsayin
wata barazana mai karfi.
'Ina son ganinsu nan da awa goma sha biyu
ba sama ba...ka san yadda za a yi karnika su
shinshino su"
Ya mike zai fita.
"Sai dai a kara, amma tuni an fara haka'"
*
A shago daya ta ke duk tsayin lokacin nan
tana zabar wa Ibrahim riguna guda hudu kala
daban-daban da wandunan jins guda biyu da
takalmi daya, sannan ita ma ta zaba wa kanta
takalmi da jaka biyu da siketi da riga guda biyu.
Ta koma бangaren tirare da kayan shafe-shafe na
maza da mata ta zabo musu duk abin da ta san
suna amfani da shi sannan ta zo ta biya kudi da
kwalin Master Card sannan ta fita ta dauki mota.
A kofar suite din ta dinga jiwo shewa da wasa
da dariya. Tuni ta tsinci fuskarta cikin murmushi
domin tuni ta dauki muryarsu. Uba ne da dansa
suke jin dadi. Wato AbdulHadi ya zo kuma har
165 Mafiyan Masoya Rahma AbdulMajid
sun sasanta bá sai ta zo tayi dogon baki ba..ta ji
tana farin ciki da tinkaho kan abin da ta hada sai
da ta dauki mintoci a haka sannan ta dan danna
karaurawar.daga ciki muryar babba ne ya amsa da
cewa.
"Yes coming, the door is opened, and am here
with my son, I cant wait to see my daughter-inlaw with us' od ida ab d
Da sauri ta shigo cikin jin Rarfi. Ibrahim
idanunsa na kanta cikin dariya kamar yadda
mahaifinnasa ma ba a bar shi a baya ba duk suna
zaune a doguwar kujera makale da jikin juna.Duk
suka mike bayan ta zubar da kayan hannunta wuri
guda ta tsaya, suka zó gare ta inda dukansu biyu
AbdulHadi ya rungumo su a kafadas ninhns
"Sannu da zuwa yata Farida.ga ni nan da
iyalina dake da dana da jika na dake jin mu a
cikinki cikin farin cikin da ba wani bane ya hada
shi ba sai ke'w ot iuk ad ass usnsA
Ya juyo gare ta musamman bayan ya saki
Ibrahim wuri daya wanda yake kallon ssu cikin
farin ciki. w isade sh ninetms io vIn
"Farida.. na gode da farin cikin da kika sanya
ni da ilmantar da hi da kika yi da kúma uwa uba
yaye min takaicin laifin da na so yi ta hanyar yafe
min da kikä yi. Hakika da na fi kowa danasani
inda a ce kin mutu a yanzu da na san amfanin ki.
Farida ke sinadari ce me kyau ba guba ba, kuma
zamu ci gaba da zama iyali. Dama ke 'yata ce
Farida, na kalle ki a matsayin yata funda aka
haife ki, wannan kallo ya dawo da kansa yanzu a
zuciyata, ke ba surika ba ce kawai ba, yata ce da
165 Mafyan Masoya Rahma AbdulMajid
jini na ba zai sake nisanta ba...na san kina kewar
mahaifinki a nan...dama a ce shi ma yana nan
yana samun madadin fahiıntar da muka samu,
kada ki damu, dama tare muke a da, kuma yanzu
zamu koma tare, zan dawo da abokina cikin
iyalinsa a yau ba a gobe ba shi ne goro na gare
ki....zamu maimaita wannan zaman a cikin satin
nan har da shi ko a gidansa ko a gidana kafin ku
koma na ku gidan"
Ya juyo ga Ibrahim cikin murmushi.
"Ibrahim ko Bally kamar yadda matarka ke
kiran ka...ga Faridar kaka so ta iya so ka rike
amanarta iya iyawarka ka rayu ka mutu da ita
domin ita ce me son ka Ja gaskiya... na gane
amfanin aurenka da Farida yau kamar yadda na
gaya maka dazu, domin da babu Farida a iyalina
yau da na halaka, amma ta ceto ni kuma na cetu.
Ku zauna tare ku ci gaba da nuna wa juna kauna,
yanzu zan bar ku in je wurin abokina kuma
mahaifinta mu sasanta, ina so ya san amfanin
wannan dadin zama da muka fara ci kum ya zo
mu ci amfanin da shi... sai na dawo"
Ya juya bayan sun masa godiya cikin matukar
annishuwa suka yi masa rakiya har ga motarsa ya
tafi.
Ibrahim ya mayar da kofar falon ya rufe bayan
Farida ta shigo suka fuskanci juna. Ya kamo
hannayenta ya zubo su a kugunsa sannan ya rike
ta.
"Ban san me zan ce miki ba Farida, kin cika
kirki, ba ko wane ya kai ni sa`a a duniya ba tunda
na same ki...yau in kin san farin cikin da kika
167 Mallyan Masoya Rahma AbduMajid
samar mini da cewa zaki yi in kwanta karkashin
kafarki....Farida kin kwance min duk abin da na
kasa kwancewa kwanaki da dama...ke ce
rayuwata"
sa.
Ta dan langaba wuya tana ci gaba da kallon
"Ina eikin matukar farin ciki Bally...ina jin
dadi ban san ina zan sanya kai na ba"
Ya janyo ta zuwa kirjinsa ya sunne kanta
[sakanin Kasusuwan hakarkarinsa na sama.
'sanya min shi a inda ake bukatarsa.... Ina
son ki Farida rayuwa baki ba rayuwa ba ce"
A falon karatunsa ya tsaya bayan ya sanya
teburi a bayansa don majingina yana kallon 'yar
karamar talabijin din dake nuna masa wanda ke
shigowa. Lallai baya dauke da makami ko wani
sinadari me cutarwa, amma bai gama amincewa
ba tunda talabijin din ba ta da hurumin ta nuna
masa zuciyar mutumin da abin da ta kunsa.
Tunaninsa bai wuce biyu ba kan dalilin da zai
sanya AbdulHadi ya bukaci ganinsa har gida ba
sai abu biyu. Ko dai don ya sami ganin su Farida
ya san makircin da aka shirya masa ya kwance, ko
kuma bai riga ya gan su ba ya zo sallamawa. Ya fi
damuwa da zaton farko domin ya fi ba shi tsoro,
kuma na biyun bai saba da faruwa ba. Tunda
Abdul Hadi bai taba sallamawa ba sai ya ga kayen
da ya sha a gabansa. Yana kai wa ga isowa ga
kofar falon sai ya kashe talabijin din ya gyara
tsayuwa.
"Come in"
S
Mafivan Masexa Rahma AbaulMajid
Bayan Karaurawar ta nemi izinin da va bayar
da damar bayxanar, AbdulHadi kemarayaddo KSIS
gan shycikin shigar, ofis amma babu tayi a wuya KKMW
Ya dunfare shi suka hada hannaye fuskarsa cike LSAUWRIS
da zargi da rashin wawalwala ST SOUW duk BOaghai da Kokarin da பாத AbdulHadin yake yi na wanzar da zaman lafiya a
fuskarsa, amma ya dauki hakiujjar
aukuwar zatou tist sease niss sai nee as bab
а zauna mang swux si ovnsj BY AbdulHadina ambala mushi.
Amma ya kasa don Kara kuiybMe fire
"Me kake neme Hadilsd ewys gbinsh it 02
Ya nemi kujera ya zaunı yana dariya.
syasKujera pake nema kaizg ka
sauya balsd Bey enignijam nob gansysd siурor ок рема majinginarsa,daYO
sw ox imsalem shotusb sved islls swogina
sallamawa ba w
baSm
harabarka he d "e lde d
an kave aகின்
hannumka,Bic, amna ni namUAAY GAISDS da hana imaniW
da karewar nast/butf epuw isd aninврит
ad Raar, da fyskarra kameriradda hah
ДОВ ТЕ
wnkashwannan zanesda balsabajhe nee sv ne na fahimtar da
kaidyanikayenla muka sha daer hiharker kon m
kai
abaiya yanmyFarida de hrghHvibayan un
mutane 1
doron duniva deba atsun deany dakowa h b
da doo haka mnikin mallake,kay rayuwargy de muke
son yi ba zai samar mana da nasaara ba..hakika
mu muke fada kuma muka dulmiyar.. da I GOC
169 Mafiyan Masoya Rahma AbdulMajid
kamfanonin mu da suke jingine da mu a husumar,
amma lokaci yayi da za mu san cewa su Farida ba
kamfanunuwa ba ne don haka ba za mu sanya suı a
abin da basa ciki ba... ni dai a nawa bangaren na
zabi mu bi su maimakon su bi mu