Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da Rafi'a cikin mamaki, sai ka се tana binshi bashi? Rafi'ar ta jinjina kai tare da dauke kai, Mabarukar ko ta kara kuluwa ji ta ke kamar ta saa kora ta, amma ta san maganinta, don haka ta ce, "Kin ga ni Inna tunda ya tafi nake kiransa ban same shi ba, saboda inda yakc ba network da man da zai tafi sai da ya ce kar nai tunanin nemansa, don ba zan same shi ba". Ta Karasa fada tana dalla mata harara a kaikaice. Jikinta yai lakwas sosai, ta kasa cewa komai tsawon mintina sai can ta ce a mutuwar jikı, "Shi kenan wataran na dawo". Та се, "Аi kwa kin same shi watarana". Ta fara shirin tafiya tana goya varon, tana yi tana daga kai ko ta hango abin da za ta ce a ba ta. Mabarukan tana kallonta ta gane manufarta, ta ja tsaki a ranta. Га сс, "Тo Mabaru me za ki ba ni in tafi?" Та се, "Me la Inna?" Та се, "A'a Mabaruka, ba za a rasa ba, na sanki da kyauta, ki binciko min ko na akwatinki ne 'yar hoda hakan nan 117 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Mabaruka ta ce. "To ko ni ban taba masa kaya ba bare in fara rabawa". Ta mike zuwa dakinta, tana cewa, "Bari dai in kawo miki na mota. Ita ma ta biyo ta tana cewa, "To na gode". A kan madubinta ta ga nau'ikan turaruka masu Kamshi da tsada, da kudinta ta siye su Arabian perfume ba na lefe ba, ta dauka tana shinshinawa, ta ce, "Kai amma turarukan nan da kamshi suke, kin ba ni ko daya ne ko, in dinga sa wa Babanku ko?" Ta karasa da dariyar yaudara. ba ki?" Maharuka ta juyo tana cewa, "Kai Inna komai ke a Тa сс, "To laifi ne? Gidan 'yata fa na zo?" Та се, "То na ji, dauki na hannunki". Ta washe baki, "To na gode 'yar Mabaru". Ta sa ta gaba tana cewa, "Mu je Inna". Ta shige gaba suka fito, а kagare ta ke ta tafi kar Imran ya dawo. Ta mika mata kudi 'yan dari biyar-biyar guda shida. Ta karba jikintahar yana rawa,tana cewa, "Nawa ne Mabaru?" Haushi ya zo mata iya wuya, ta ce, "Oho, duba ki gani". Ta ko hau kirgawa har yana juyi, ta ce, "Allah miki albarka, ki gaida mijinki da kyau, ki ce ina gaishe shi, sai na dawo". "To". Kawai ta ce mata. Inna Binto ta ce, "To sai kin raka ni kin fitar da ni daga gidan nan, kar na Kara bacewa". Ta mike tana cewa, "Mu je". 118 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Rafi'atu ma ta tashi ta biyo su, sai da suka fitar da ita gate ta wuce tana ta godiya, suka juyo kamar ta yi kuka ta ce wa Rafi'atu, "Wallahi na shiga uku Rafi'a, mutanen nan suna son su bani kunya a idonsa, sai ya raina ni da su kansu: Yanzu don Allah me ye amfanin zuwansu? Jiya Baba ya zo, yau ita ta zo don Allah me zai ce inda ya iske ta? Kwaďayi fa zai ce ya kawo su, jiya ya ba mijina yau ta zo ta karbi nata. Iyayena fa kenan, wannan wane irin abin kunya ne?" Rafi'a ta ce, "Gaskiya wallahi dakatar da su za ki dinga yi in ba haka ba har kuka sai kin yi watarana, dubi fa yanda ta ke fa?" Ta ce, "Wallahi da Babanmu ba haka yake ba, duk wannan matar ta zauta shi da shegen kwadayinta, ta koya masa duk ya zabure da son kudi, sanadinta kuma. Sannan ga talaucin da ke damunsa, yanzu fa ba shi da sana'a. Ita kuma ba raga masa ta ke ba, ba shi da mutunci a idonta sai in yana da kudi, asali can ba haka yake ba. Inda kin ga abin da ya yi gidan nan sai kin yi takaici, har kuka sai da na yi". Tа сe, "Сabdijan! Allah ya tsare, Ya rufa asiri". Sai dare sannan Rafi'a ta tafi, da ta yunkura za ta hana ta tamkar za ta yi mata kuka, duk sai tafiyar ta shiririce, dakyar dai takufto daga gidan ta tafi. GIDAN INNA. Tun da ya yi sakin Inna ta kasa gane kanshi, ya birkice mata a daki, ya ki ci ya ki sha, ta yi fadan ta yi fadan har ta tsura masa ido. Yana son matarsa, zamansu lafiya tana masa biyayya da ba shi hakkinsa, amma duk 119 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna abin data ke masa Inna ba ta gani ba, sai da ta korar masa ita kamar yanda ta yi wa sauran. A dakinta yake zaune ya yi shiru yana tunani, tana gefensa ta ce, "Wallahi idan ba ka kyale kanka ba da tunanin 'yar iskar yarinyar nan ba za ka wahala. Me ye abin naci a gurinta, ita kadai ce? Ga mata nan kyawawa masu tsoron Allah, amma kana ce wa. 'yar matsafa, haba ina dalili?" Ya kalle ta, ya ce, "Kin fi so in ta aure-aure har a fara kirana da auri-saki, mata nawa na aura ki ka sa na sake su, wancuban ne zai ba ni auran yarsa a sako masa bayan ta zauna gidan a takure da kunci?" Та сс, "Тo kar ka yi, zauna haka kai kadai, ina ruwana? Ina nuna maka abin daya dace da kai, amma ba ka gani da auran wannan munafukar ba gwanda barin auran gabadaya ba, watanka nawa tare da ita, ga ta nan ko batan wata ba ta taba yi ba, to me ye abin naci a gurinta?" Tsam ya mike, ya gaji da surutanta, gwanda ya bar mata gidan ya samu saukin zafin da zuciyarsa ta ke masa. Nafisa kuwa ba laifi ba kamar da ba, zaman gidan tana jin dadi gurin Babanta da yayanta Aminu, ita kanta Baba bakamar da ba. Ko don Garajar auran da ta yi ne, sannan ga addu'o'in da ta ke tana gaya wa Allah da samun nutsuwar zuciya. Alhamdu lillahi tana samun nutsuwa, amma ta kan yawaita tunanin mijinta, in akwai ci gaban aure tsakaninsu Allah ya daidaita su, Ya sa alkhairi. Mahaifiyarta ta rasu tun da dadewa, yayanta Aminu tafara haihuwa sannan ita, sai kaninta Rabi'u, mamansu ita ce uwargida, kan ta rasu aka auro Baba, ita 120 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna ma da nata'ya'yan, babansu ya kan yi taliya kwana biyu kan kasuwancisa. a Inna Binto ko a gida ta samu Baban Mabarukaya bi ta dakallo, ya ce, "Daga ina ki ke?" Ta kwanto goyo tana cewa, "Ina can ni ma in amso nawa rabon, na je ma mijin ba ya nan ya yi tafiya". Ya ce, "Wai wa ki ke magana?" Та се, "МMabaruka mana, can na je. Ni ce har da dimuwa a gidan, bat! Na bace na rasa inda nake a gidan". Tsaki ya ja cikin takaici, "Allah ya kara, daman ba ganki ba na san za ki je. Sannan ni na je jiya yau ke ma kin je, duk abin da na samo ba da ke aka cinye ba?" a Ta ce, "Na je din, sai dai in bakin ciki ka ke min, wani abu ne don na je? In dai ba so kake ka nuna min ban haife ta ba". Bai ce komai ba ya fice daga gidan, don kar yanzu su tashi kura, makota su shigo rabo. Lokacin da Rafi'atu ta je gida ta lalubo lambar Imran ta kira, bayan sun gaisa ta ke cewa, "Na gama fahimtar zamanka da Mabaruka, har yanzu ba ta sonka, ba ta sauko a kan ra'ayinta ba. Amma me ka ci gaba da hakuri, akwai lokaci. Ina jin a jikina kawata za ta soka, so mai tsanani ina fuskantar hakan. Na dade ina kokarin sa ta a hanya, amma ta ki saurarata. Ku ci gaba da addu'a kai kuma ka hada da hakuri insha Allahu komai zai daidaita". Ya yi murmushin jin dadin bayananta, ya ce, "Mun gode kawarmu, insha Allahu zan dage". Ta ce, "Sannan dalilin kiranka, gobe muke komawa mak aranta, na sanar mata na ga farin ciki sosai a tare da ita, 121 WAYE ANGON?-3 D6A TG УМ Maryamaa5 Kaduna w don za komawarta school. To na santa ba za fa fada makaibbn ta shirya ta yi taliyarta, don haka na sanar maka K9auws K90 Ya yi jim! Yana yaba wa hankalin Rafi'ar. Ya nisa ya ce, "Shi ke nan, na gode. Insha Allahu zan,Pa la hadin Fos kai ta ci gaba da karatunta, ba za ta sámu matsala da ni ha KLKO qaris 19 Ta ji dadi sosaj ta ce, "Godiya muke Allah bar manya". Ya yi dariya shi ma, daga bisani suka datse datse wayar. Lokacin yana falonsa yana kallo, tunda ya dawo ma bai tarar da ita a nan ba, ta shige dakinta. 60s sdnsbig sswemib Mikewa ya yi ya kashe duk wasu kayan wuta, ka SKSI cIKiU 212 tsaye fakinta ya nufa, daga bakin kofar ya tsaya kamar dai FI jiya, yanda ya ganta haka yau ma. Gabadaya babu watai suturar kirki a jikinta, tajanve baccinta ta ke mai dadi, iska na kada ta. Ba ya pa zai yashiga ya ganat wa kansa abin 48163 asnguaw da vai hana shi nutsuwa, don haka ya ja maia kofar ya nufi dakınsa. Ya yi nalilfilinsa da addu'o'i Y 60 kamar kullum, daga bisani ya kwanta zuciyarsa taf da tunaninta da hotonta da ya gani, a hak har bacci ya dauke shi, Yau ma tunda ta kwanta ba ta farka ba, sai ba, sai dai tajil ana sallah, ko bayan ta yi sallarta dauko littafinta tana nazari, musamman wanda take ua test dinshi karfe bakwai ta shiga wanka, tsaf ta shirya cikin shigasta mai kyau Kamar yanda ta ke da uzuri yau haka shi ma, kusan ma tare suka shirya, takwas saura kwata ya fito daga dakinsa, yana rataye da brief case dinsa, ya nufo dakinta. Ya ture kofar da sallama, ta shirya, sat Ya bita da kallo, tana sanye da riga da siket na alamfa, sun amshe ta cif-da-cif, la dora farin hijabi a kat sai jaka a kafadarta, ta yi masa kyaı sosai. Ya yi murmushi yana kallonta, yayin お S 122 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna da ita tunda ya shigo ta hade rai, kallonsa ma ba ta yi ba, Kokari ta ke ma ta dauki littafin da ke gabanta ta rabe ta gefensa ta wuce. Ya ce, "Barka da safiya, fatan kin tashi lafiya?" Tamkar ba ta fakin, ya yi dai murmushi, ya ce, "Well tunda na ganki ma haka n san kina iafiya, amma za ki fita ne ban sani ba?" Littattafanta ta dauko tare da wayoyinta za ta fita, ya tare gabanta yana cewa, "Ni ma fitar zan yi, kin ga tawa jakar a rataye, kuma kin san ofis zan je amma ke ina za ki?" Ta dago tana hararasa cikin tsananir fushi, don me zai tarcmata hanya? Ta ce cikin fushi, "Pan sani ba, ai kana da ido, ka ba ni wuri". Ya ce, "Na ki na ba ki hanyar, har sai kin fada min inda za ki je". Ba shi da amsa don haka ta rabe ta gefensa za ta wuce, nan ma yatare yana cewa, "Na fa fada miki ba inda za ki je har sai kin fada min matsayina na mijinki, sai kin tambaye ni fita in na amince sannan ki fita". Ya karashe yana kallonta cike da kaunarta yana murmushi. Ta harare shi cikin tsananin tsanarsa, ta dubi agogon hannunta ganin lokaci zai kure ta, ta dago tadube shi "Ka bani wuri in wuce, zan makarа". Ya dube ta kasa-kasan ido, har da ran kwafowa yana murmushi, ya ce, "Ina kenan za ki makara?" Ta kauda kanta cikin jin haushin yanda ya matso kusa da ita sosai, har tana jin kamshinsa sosai, ba don ta yi 123 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna niyyar fada ba sai don kar ya makarar da ita kanta na gefe cikin fushi ta ce, "Makaranta". Ya ce, Oh makaranta, amma ba ki fada min za ki je ba, kina ganin ke kanki kin isar da kanki ko?" Dauke kai ta yi tana zumburo baki. Ganin ba za ta ba shi amsa ba ya sa ya ce, "Shi kenan, mu je in rage miki hanya Yana rufe baki tana dauka, "Bana so". Daga haka ta wuce a fusace har tana. bangaje shi, ba shiri ya matsa mata ta wuce, ya bi ta da kallo har da dan gudu-gudu ta fice. Ya yi murmushi tare da jinjina kai shi ma ya fito yana cewa, "Allah ka shirya min Mabaruka". A zatonsa motarta za ta dauka, amma kan ya fito ta fice daga gate din. Ya dubi inda motar ta ke tana nan inda aka ajiye ta tun ranar da aka kawo ta, to wacce zata hau kenan? Ya jefa jakarsa mota ya nufi gate, yana kallonta ta tsaida adaidaita sahu ta shige, yaja suka tafi. Sam bai ji dadın hakan ba, ya dubi motocin da ke giggirke a gidansa masu kyau da lafiya, amma matarsa ta kare da shiga ta haya? Ya shiga motarsa aka bude masa gate din ya fice, tun a bakin gate kawayensu suka hau sowa da ihun ganinta, wasu na tsokanarta amarya ta ango, ina angon? Ita dai yake ta ke, wata ta ce, "Ai mun sha angon zai kawo ki, sai muka ganki a adaidaita?" Ta ce lokacin da suke karasowa cikin ajinsu, "Ya yi latti ne a ofis shi ya sa natausaya masana ce ya tafi kawai".suka ce, "Ah lallai kam: kin yi Sui-bul abinki". Murmushi kawai ta yi, suka wuce ta bi su da harara tare da jan tsaki ta fada aji. 124 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna da ita tunda ya shigo ta hade rai, kallonsa ma ba ta yi ba, kokari ta ke ma ta dauki littafin da ke gabanta ta rabe ta gefensa ta wuce. Ya ce, "Barka da safiya, fatan kin tashi lafiya?" Tamkar ba ta dakin, ya yi dai murmushi, ya ce, "Well tunda na ganki ma haka n san kina iafiya, amma za ki fita ne ban sani ba?" Littattafanta ta dauko tare da wayoyinta za ta fita, ya tare gabanta yana cewa, "Ni ma fitar zan yi, kin ga tawa jakar a rataye, kuma kin san ofis zan je amma ke ina za ki?" Ta dago tana hararasa cikin tsananir fushi, don me zai taremata hanya? Ta ce cikin fushi, "Pan sani ba, ai kana da ido, ka ba ni wuri". Ya ce, "Na ki na ba ki hanyar, har sai kin fada min inda za ki je. Ba shi da amsa don haka ta rabe ta gefensa za ta wuce, nan ma yatare yana cewa, "Na fa fada miki ba inda za ki je har sai kin fada min matsayina na mijinki, sai kin tambayc ni fita in na amince sannan ki fita". Ya karashe yana kallonta cike da kaunarta yana murmushi. Ta harare shi cikin tsananin tsanarsa, ta dubi agogon hannunta ganin lokaci zai kure ta, ta dago tadube shi "Ka bani wuri in wuce, zan makara". Ya dube ta kasa-kasan ido, har da ran kwafowa yana murmushi, ya ce, "Ina kenan za ki makarа?" Ta kauda kanta cikin jin haushin yanda ya matso kusa da ita sosai, har tana jin kamshinsa sosai, ba don ta yi 123 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna niyyar fada ba sai don kar ya makarar da ita kanta na gefe cikin fushi ta ce, "Makaranta". Ya ce, "Oh makaranta, amma ba ki fada min za ki je ba, kina ganin ke kanki kin isar da kanki ko?" Dauke kai ta yi tana zumburo baki. Ganin ba za ta ba shi amsa ba ya sa ya ce, "Shi kenan, mu je in rage miki hanya". Yana rufe baki tana dauka, "Bana so". Daga haka ta wuce a fusace har tana bangaje shi, ba shiri ya matsa mata ta wuce, ya bi ta da kallo har da dan gudu-gudu ta fice. Ya yi murmushi tare da jinjina kai shi ma ya fito yana cewa, "Allah ka shirya min Mabaruka". A zatonsa motarta za ta dauka, amma kan ya fito ta fice daga gate din. Ya dubi inda motar ta ke tana nan inda aka ajiye ta tun ranar da aka kawo ta, to wacce zata hau kenan? Ya jefa jakarsa mota ya nufi gate, yana kallonta ta tsaida adaidaita sahu ta shige, yaja suka tafi. Sam bai ji dadin hakan ba, ya dubi motocin da ke giggirke a gidansa. masu kyau da lafiya, amma matarsa ta kare da shiga ta haya? Ya shiga motarsa aka bude masa gate din ya fice, tun a bakin gate kawayensu suka hau sowa da ihun ganinta, wasu na tsokanarta amarya ta ango, ina angon? Ita dai yake ta ke, wata ta ce, "Ai mun sha angon zai kawo ki, sai muka ganki a adaidaita?" Ta ce lokacin da suke karasowa cikin ajinsu, "Ya yi latti ne a ofis shi ya sa natausaya masana ce ya tali kawai".suka ce, "Ah lallai kam: kin yi bui-bul abinki". Murmushi kawai ta yi, suka wuce ta bi su da harara tare da jan tsaki ia fada aji. 124 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Rali'atu ta zo ta ganta ta skigo fuska a hade tana jan tsaki, ta zauna dabas tare da cire jakar tana cewa, "Yan iska munafukai" Ta dube ta da kyau, ta ce, "Ke da wa kuma?" Ta juyo tana kallonta ta ce, "Wadannan yan iskan mana, kinibabbu, wai ina angon ba shi zai kawo ni ba?" Ta yi dariya, ta ce, "To me ye laifinsu? Ai ni ma haka zance shi ya kawo ki?" Harararta ta yi son rai tsawon dakiku. Та сс, "A!lah ba ki hakuri ni ma tsokanarki nake amma ke da wa ku ka zo?" Ta ce, "Ni da wa ki ke tunanin zan zo? Ni kadai mana Ta jinjina kai ta ce, "Alah ya sauwak". Ta amsa, "Amin". Abin ba wasa sun yi lectures sosai, ga test da suka yi har biyu tunda suka shigo ba su zauna ba, don haka kai ya fauki zafi, kowane malami dama a hake yake a dawo, don haka sun yi karatu ba kama hannun yaro. Ba su suka fito ba sai uku na yamma, tun safen ba ta ci komai ba, sai ma da ya zo school din ta dan sha cock,iya abin da ke cıkinta ke nan. Sai da suka fito sannan suka samu yin magana da Rafi'ar lokacin da ta ga sun fice gatesuna tsaida adaidaita -sahu sabanin yanda Rafi'ar ta sani a motar Mabarukar suke komawa gida, ta dube ta ta ce, "Ya haka, ina motarki?" Ta sa littafi tana kare ranar da ke dalle ta duk da yamma ta yi, ta yatsina fuska ta ce, "Tana gida mana". Та се, "To ina sabuwar ta lefen?" 125 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ta kalle ta, ta ce. "Kina tunanin zan iya shiga motar nan?" Ta ce ita ma tana kallonta, "Sosai mana, me ye а cikinta?" Ta dauke kai tana cewa, “Saboda wanda ya bada ta na tsane shi, hakan ya sa ba zan iya shiga ba". Za ta yi magana mai adaidaita ya tsaya, suka shiga ya ja suka tafi. Ta dubi Mabarukar ta ce, "Waliahi kin fiye kafiya Mabaruka, shegen taurin kanki ya ki barinki ki rungumi mijinki". Ta dauke kai tana kallon waje alamar ita kaďai ke yi. Can ta dube ta, ta ce, "Ni fa gida zan je in dauko motata, sai dare". Ta ce, "Amma kun yi da Imran din ko?" Ta dube ta, ta ce, "Wai ke ina ruwanki? Me ya sa ki ke damuna da maganarshi, dole sai mun yi da shi sannan zan je in gaida uwata?" Ta ce, "Yi hakuri kar kı zage ni, amma dai mijinki ne, ya zama dole sai ya sani sannan". Ta tofar da yawu, ta ce, "Allah ya sauwake wannan ya zama mijina, tir! Gwanda in mutu ban yi aure ba". Тa sake tofar da yawun. Ta kalle ta da mamaki, ta ce. "To me ki ke yi a gidansa idan ba auren ba?" Kai tsaye ta cc, "Zaman kaddara, zaman wahala, zaman kunci. Amma komai da lokaci, gaf nake na bar gidan, wallahi ba zan zauna ba ya kashe ni da takaicin zama tare da shi ba". 126 WAYE ANGON?-3 Maryam jafar Kaduna Jinjina kai kurum ta yi ta dauke kanta, abin ya wuce magana sai addu'a, “Allah ya shirye ki". Kawai ta ce. Ita ma ta amsa mata cikin gadara, 'Amin Rafi'ar aka fara saukewa, suka yi bankwana ta shiga gida, ita kuma ya ja ta suka yi gaba. Suka isa ta biya shi kudinsa, ta fito ta dinga kallon gidan kamar yau ta saba gani, takaici ya zo mata a rai, daga cikinsa aka dauke ta aka kai can wani akurkin gida, da tana rayuwarta mai dadi da 'yanci, haka nan ya ja mata. Ta ja tsaki tare da tura kofar gate din ta shiga. Sama-sama suka gaisa da maigadin ta wuce ciki, ta dinga kwalala sallama, tana kiran, "Momy-momy!" Can daga kicin ta amsa, "Ga ni a kicin, ina zuwa". Ta wuce kicin din tana cewa, "Ai ga ni nan ma zuwa kicin din". Kamar daga sama Momyn ta ganta, sam ba ta zaci ita ba ce, ta dube ta tana cewa, "Ke fa daga ina?" Ta yi dariya tana bude flask din da ke nan, ta ce, "School mana". Ta ce, "Kun koma kenan?" Ta ce, "Eh". Lokacin da ta ke kai kifi bakinta. "Yau muka koma”. Ta ce, "Lallai na miki murna, da man Imran ya ce kina fama da kadaici in ya fita, har sai ya dawo. Yanzun ai kin samu sauki". Ta zaro ido tana kallon Momyn da mamakin karyar da ya shimfida mata, ta ja tsaki a ranta. Ta dauko plate tana zuba abincin, ta dora cokali a kai ta kai one spoon, Momyn ta kaile ta, ta ce, "Hala yunwa?" 127 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Daga kai kurum ta yi tana duinshe ido saboda dadin girkin Momynta, ta ce, "Na yi missing abinciki Momy, hakuri kawai nake ina cin nawa Ta yi murmushi kawai tana juya miyar da ke gas, ta ce, "Ina Rafi'atu?" Ta fice tana cewa, "Tare muke aka sauke ta". Saboda dadin girkin Momy sai da ta ci faranti biyu, ta kora da tataccen lemun da ta hada. Sai da ta huta sannan ta yi sallah, har da wanka. Kamar ba Ya da diya ba kowa tana kewar daya, sun manta komai da man kan auren ne yake hada su, to tunda an yi magana ta kare, sun dawo kamar da. Ta ce, "Momy, Daddy fa?" Ta ce, "Yau kwanansa daya a England, bai gaya miki ba?" Ta yi shiru tana son dauke maganar, Momyn ta ce, "In ce dai ya san da zuwanki ko?" sani Ta yi saurin kalionta, tare da cewa, "Uhum". Ta ce, "Ya san za ki biyo ne?" Ta yi murmushin yake tana sosa Keya, "Eh ya Та се, "Коo da na ji, na san halinki in ya hana za ki tya nacewa ke lallai sai kin zo. Komai na duniya hakuri ake sai kin yi hakuri a vaman aurenki, kin yi biyayya ki sa Allah a lamuranki sai ki ga komai ya zo miki da sauki". Jinta kawai ta ke a ranta ta ce, "Haa sai ki ta yi, kwanan nan zai sako ni ma in huta gabadaya. Za ta tafi, za ta tafi? Shiru har an kusan magriba, Momyn ta ce, "Ki tashi ki tafi haka nan, an gode, kar ki 128 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna magriba, ga shi ba ki masa gırki ba ko, ba na rana ba na dare, gwanda ki je ki nemar masa wanı abu Ta zumburo baki ita a son ranta sai trin tara sannan za ta tafi da ta je kwanciya za la yi. Shi kuwa a daidai wannan lokacim ya dawo gida, ya leka dakinta ba ta dawe ba. Ya tambayi mai aikinsa ko ta dawo? Suka ce a'a. Abin ya ba shi mamaki komai dai tsawon lecture ai kamar yanzu ka dawo gida. Ya lalubo lambarta duk ta sa shi a divert cal!. Rafi'atu ya kira, ta ce, "Ai tun uku saura muka dawo, amma ta ce za ta je gida gurin Momy" Ya ce, "Okey, na gode". Daga haka ya kashe wayar. Ficewa ya yi tare da faukar motarsa ya rufa mata baya. Momyn tana fama da ita ta tashi ta tafi, sai ga shi ya shigo, Momy ta bi shi da kallo cikin fara'a ta сe, "Da ma yanzu nake fama da ita ia tashi ta tali kafin ka dawo ofis, ta samar maka wani abun" Ya zauna yana sosa kunne da makullin motar, Ai mun yi da ita zan zo in tafi da ita, a nan za mu ci abinci in mun yi saliar isha sai mu taf" Ya Karasa yana kallonta ko za ta ce wani abu? Ta dallo masa harara tare da murguda masa baki, ta dauke kanta zuwa talabijin, ya yi dariya. Momy ta ce, "A'a ban sa abinci da ku ba daga sar aargadı, Daddynku ba ya nan Ya ce, "A haba dai Moray, yau rana dey dan da za a sammana mu ware gidanme mu ma?" WAYE ANGON?-3 Maryam afar Kaduna Momy ta yi dariya, ta ce, "Kai fa amarya ce da ke sabon hannu me za ka ci da girkin tsohuwa, tsohon hannu? Ya ce, "Ina Momy, ai girkinki bai baruwa, ina santinshi naki daban na amarya daban". Haushi ya dinga cika ta, sai jan tsaki ta ke, daidai yanda ita kadai za ta ji. Sai da suka take tumbinsu da nau`ikan girkin Momy mai dadi da zaki, ba su ne suka bar gidan ba sai goma saura. Labari suke shi da Momy kamar ba zat Kare ba, ita kam tana gefe tana duba littattafanta. Ya mike yana mika, ya сe, "Bari mu tafi Momy, dare yana yi. Ya dubi Mabarukar da ta kwakwale wa littafi, ya сc, "To Professor mu je ka?" Ta fakaicı idon Momy ta watso maa harara. Ya yi darıya kawat, sai da Mornyn ta yi magana sannan ta tashi, bakin cikinta da za ta shiga motarsa, da ta san zai zo tun sanda Momyn ta ce ta tashi ta tafi za ta tafi. Ta sa hijabin tana zobarc-zobare. Har bakin motarshi sai da Momyn ta raka su, damar da ba ta samu ba kenan da suna fitowa za ta fiee ta je ta samu adaidaita sahu. Suka shiga tana gidan gaba tana turo baki, ya shiga ya zauna tare da bismilla, yana kallonta yayin da yake tada motar, ya ce, "Bacci ko?" Ta juyo ta harare shi, ta dauke kai zuwa window. Ya yi murmushi kawai, ya leko ta windon yana ma Momy ai da safe. Daga haka ya ja motar suka wuce. Sun fara tafiya ya juyo yana kallonta ta cicci magani tamkar za ta fasa kuka, ya ce, "Wai me ye na fushin?" 13 WAYEANGON?-3 Maryam Jaiar Kaduna Ta

Chapter 8 of 11