Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
roko da maula ba iyaka zai masa, shi kenan ya gama ba ta kunya, ta rasa me za ta fisshe ta, da da akwai hanyar da za ta hana zuwan Baban gidan ko haduwa da Imran din, da sai ta yi. Shi kuwa Imran ko da ya isa ya dauko shi a motar suka juyo gida, labari da surutai ga su nan ba kan gado, ya ce, "Wallahi ba don kai ba da ba zan zo ba, ka ga vanda ta nace ba za ta ba ni adireshin ba, ba za ta bayar ba, ni makwakwaci an raina ni kar na dinga zuwar mata kwadayi Ya yi mur..ishi, ya се, "Bа haka ba ne nufinta ba Baba, ya za a yi ta hana ka zuwa gidanta? Zuwa ma kai, ai ka dinga vagayo mu kana ganin yanayin zamanmu Ya ce, "Eh to hakan zai iya yiwuwa, musamman ma da ba aikin yi ke gare ni ba, ko sana'a haka nake buga-buga dan aikin da nake ya gama rushewa, da a cе ma zan dan samu abin sana'a ko jari ai da na kama 68 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna 3 Ya ce, "Ina fa ku ka yi manyan baki, zuwan nawa da ba ki so ba ja'ira, ashe kina nan kina rayuwa cikin wannan daular 'yar bakin ciki ki ka so hana ni zuwa ko wuni daya ne in dan kwashi garar da ki ke kwasa, ko kwabrukana sun ciko". Ji ta yi kamar ta fasa ihu, ta kauda kanta tana jin wani takaici, ga Imran fir. zaunc bai bar sun ba. Tana kallonsa ta gefen ido, ya yi dariya ya ce, "Ah lallai ba ta kyauta ba, wannan zuwan nawa ne Baba ba nata ba”. Ya bude bakinsa duk damsa kuka wai shi dariya, "Ai ko, kai dai dan albarka ne, duk abin da ya faru baya ka manta ka amshe ni hannu biyu, ai ina murna da auranka, na tabbata in da wancan dan uwana ne a talauci ruwa ma da kyar zan same shi, amma nan na san har guzuri zan vi, bayan na gama shan raba". Ya jinjina kai cikin gamsuwa, ya ce, "Sosai kuwa Baba, ai yanzu sai ta shiga kicin ta hado maka abinci kala-da-kala". Inna'?" Ya ce, "Sosai dan nan". Yana dariya. Ta ce da sauri don kawar da zancen, "Baba ina su Ya ce, "Ke wa ke wannan zancen? Don Allah ki kyale ni da zancen nan, kamar dai kullum yau ma sai da muka yi fada kan na fito a kan dai kokon yara". Ta turbune fuska tare da zama kusa da shi ta gefe, ta dan rada masa, "Don Allah Baba ka rage magana, ka san me za ka fada, gidan surukinka fa ne". 71 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ya ce, "Na ki na yi shirun, ni da bakina a hana nì? Sài dai in so ki ke in baymiki gidanki, da ma ba ki so zuwana ba kar na dame ki Imran din da yake shi ma na gefensa na hagu, ya ce, "A yi hakuri Baba, ba haka ta ke nufi ba". Ya ce, "Tolin ba haka ba ya ta ke so in yi? Z.ama zan yi in yi shiru har bakina ya fara wari? iaba ina amfanin takura?" Ji ta ke kamar ta kai masa duka, kai wannan takaicin da yawa yake. Ya katse ta, "Ni ko dan ruwa ba a ba ni ba bare a zo ga mai maiko-maikon kafin na tafi". lımran ya kalle ta da sauri, ya ce, "Ah to laifinki ne, maza tashi ki kawo wa Baba wani abu ya jika makoshi kafin ki tanadar masa wani abun". Kamar jira ta ke daf ta mike bayan ta fakaici idon Baban ta dallo masa harara. Shi kuwa ya mayar mata da murmushi, ta wuce zuwa kiein. A nan firij dinta yake an cika shi dam da drinks-drinks saboda baki kawai, tunda ta ke a gidan ba ta taba zuwa kusa da shi ba bare ta bude ta sha abin cikinsa. Ta bude tana dauko masa kala-kalan drinks cikin fushi, Imran din ya shig kicin din yana dariya da waka. "Akwai wata yarinya, Sunanta Mabaruka, Ta yi aure, Babanta ya ce zai zo, Ta hana shi zuwa, Mijinta Imran ya fauko shi, Ya kawo shi gidan, ita kuma tana fushi" 72 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna sana'ar ko daga bangarenka ne". Ya fada cikin sigar maula yana sosa wuya da 'yar dariya ta maroka. Ya yi murmushi yayin da yake murza sitiyarin idonsa kan titi, ya jinjina kai alamar gamsuwa, ya cе, "Insha Allah ba za a rasa abin yi ba. Zan duba". Ya washe baki, "Kai Allah maka albarka, da ma an ce da zama da matsiyaci gwanda zama da mai arziki, ko da ba za ka amfana da shi ba. Sai yanzu na ga abin da uwarta ta gudar mata, ashe ba ita kafai ba har ni zan amfana?" Ya yi dariya kawai, a haka dai har suka isa yana amsa surutai marasa kan gado da kamun kai, in ban da tsakani da Allah kuma so matsananci yake wa Mabarukar da yau ya ga baıkonta da mahaifinta, amma sabanin haka ko kaďan bai ga munin hakan ba. Baban ma nishadi yake sa shi duk abin da ya shafi Mabaruka yana sonshi, yana son zama da shi, musamman Babanta sanadin samunta, don haka komai ya fada dariya abin yake ba shi. Suka fito daga motar kan Baban sama yana kare wa gidan kallo, yana jinjina kai. Shi ko kallonsa yake yana murmushi. Yai masa jagoran slagowa cikin gidan, tabbas da ganinshi za ka iya eewa daga mugun kauye ya fito sahibun dindum, wadanda ba su san komai ba, har wani tsorata-tsorata yake. Daf-daf yake tafiya a ganinshi idan ya saki jikinsa ya taka tangaram din gidan da yake shimfide kasa zai iya fasa shi, ko kuma ya nutse, har dai suka isa babban falon. WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Takalmansa ya cire ya tura aljihu, kansa dai na sama, Imran ya nuna masa kujera, ya ce, "Ga wuri ka zauna Baba kafin na kira ta". Yai tsayc rike da kugu, ya ce, "Hodijan! Ita tana ina gimbiyar har sai an kira ta don sarauta?" Ya yi mumushi kawai, a zuciyarsa ya ce, "Та wuce haka a wurina, basarakiya ce a zuciyata. Ganin ya ki zaman ya sa ya wuce yana cewa, "Bari na kira ta". Ya wuce. Ya shiga dakinta, tana kwance ya shigo da sallama, ya iso har saman kanta ya dafa shimfidar hadon ya leka fuskarta yana dariya, ya ce, "Ya dai Princess, mun iso fa, ga baban can". Ta dago ta kalle shi, tare da kawar da kai ta yi masa banza". Ya cc, "Wallahi da gaske nake, zo ki gani". יי Ta ce, "Na ji mana, ga ni nan zuwa". Ya ce, "Ok, sai kin zo din. Amma ki taimaka ki saki luska har ni ki sakar min kar ya gane yanayin zamanmu, wallahi in ya gane wani abu zai mana dariya, musamman idaı. 'i ka tuna yanda aka yi auren, Allah ne kawai Ya zaben, Ya ba ni ke na zama ni ne ANGON". Tanke ba ta tanka masa ba, ta ki kuma tashi din, sai dai shi ya fita yana dariya, da waigenta. Ta tashi zaune ta ce, "Ya Allah ka takaita kunyar da Babana zai ba ni, Ka ga zuciyata Ya Allah ban so zuwansa ba”. Ta mike ta fito. Ba laifi ta saki ranta da fara'a ta fito tana cewa, "Ah Baba lallai yau muna da manyan baki". 70 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Tanke ba ta tanka masa ba, ji ma ta ke kamar ta kwade shi. Ta jawo tire ta jere su a kai, ia dora kofi tana Kokarin fita ya tare gabanta, ya ce, "Kuma ki dawo ki masa girki". Harararsa ta yi tare da cewa, "Ba ni wuri in wuce. Ya yi dariya tare da make kafada, ta koma gefensa za ta rabe, ya kara tare ta ta ce cikin fushi, "Wallahi ka ınatsa na wuce" Ya ce, "Kar ki min na Sharifa ko?" Ta yi masa banza tana harararsa, tana jin kunci da karin tsanarsa a ranta. Ya dan kauce yana dariya, ya ce, "Sorry, zo ki wuce, ga hanya". Ta wuce da sauri har tana hardewa. Ta dire a kan table din tana tsiyayawa tana waigen bayanta, kan Imran din ya fito ta ce, "Yanzu za ka tafi ko Baba?" Ya ce, "Yanzu kora ta ki ke Mabarukaа? Ta ce, "A'a Baba, na ga ka baro su Inna ba na koko, idan na ba ka abin da zan ba ka ba sai ka tafi ka kai musu ba, na rana ne su girka?" ta karashe tana dariyar karfin hali duk don ta masa dabaга. Ya koma ya jingina jikin kujera kamar irin gidansa fin nan, ya ce, "Ba inda zan je yanzu, ai ga alata can sun ci sai dare zan bar nan". Ta zaro ido a tsorace ta ce, "Dare?" Ya nanata, "Eh dare". Imran da ke bayanta ya ce, "Dare Baba?" Y a 1 نا a Ki 73 WAYE ANGON?-3 GIDAN INNA Maryam Jafar Kaduna Samiran ta shiga dakin ba tare da sallama ba cikin fushi, sai dai suka ganta saman kansu. Ya dube ta ya ce, "Ke ba ki da hankali ki ka shigo haka kai tsaye?" Ta ce cikin rashin kunyа, "Ai пa ga kai hankalin ne da kai har ka goyi bayan matarka a kan Innarmu duk saboda makircinta". Ya mike cikin tsananin fushi, ya ce, "Ni ki ke gaya wa haka?" Та сс, "Кai, mene ne ba ka fada wa Inna ba, sai ni nawa ka ji zafi kana gani matarka za ta shiga tsakaninmu, amma saboda bokanta ya mata aiki a kanka ka kasa daukar mataki, to na rantse ba zan yarda da iskancinta ba, ta ci mutuncin uwata in kai ba za ka iya ba an shanye ka, na rantse ni ba ta isa ba, sai na yi maganinta. Kuma a yau sai ta bar gidan nan tanda ba na ubanta ba ne. Kan ya ce komai ya ga ta tunkari gurin Nafeen da ta tashi zaune tana kallon ikon Allah, a kokarinta wai ta kai mata duka. Ya jav ta ki! Har da yaga mata riga, sannan ya bi ta da wani gigitaccen mari wanda sai da ya kai ta kasa, ta dafe kunci idonta ya kada nan da nan, saboda yanda yatsansa ya shiga idanunta. Ai fa nan ta fasa ihu da kururuwa, "Wayyo zai kashe ni! Na shiga uku, ku taimaka min, kashe nI Z8i Vi Jin wannan kururuwa tata ya sa inna ta yo waje ba shiri, har tana tentube, makircin Inna ya kai gabadaya samira ta kwashe hafinta tsaf! Copy ce ta Innar. 74 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ai da zuwanta ita ma sai ta sa kuka, "Oh ni yau ina ganın makirci, ana son raba ni da dana yanzu Sulaiman kanwarka za ka kashe saboda figaggiyar matarka, har ta fi mu ko Sulaiman?" Ya kalli Samirar ya kalli Innar, ya ce, "Ke ni zan kashe ki, me na miki za ki min sharri?" Ta ce, "Eh kai ka ce sai ka kashe ni in dai na sake shigo maka daki, ita kuma Inna sai ka kore ta ta bar maka gidanka, haka ka ce yanzu wallahi". Maınaki ya ishi Nafisa ganin irin tsabar makircin Samira, yarinya budurwa wai tun kafin ta yi aure kenan kiri-kiri ta canza magana. Ta kasa cewa komai sai dai kallo. Ya dubi Inna da ta ke huci, ya ce, "Yaushe zan ce haka Inna? Ke ma kin san ba zan ce haka ba wallahi sharri ia ke min, kawai na mare ta ne saboda rashin kunyar da tai min, kin..." Ta dakatar da shi, "Ya isa, ba abin da za ka се tun kan Samirar ta zo ni ma ka gama sauke min nawa zagi da gorin gida, saboda an shiga tsakaninmu. Don haka za mu bar maka gidanku kai da matarka ku yi zamanku a daina takura ku" Daga haka ta ja hannun Samirar, ta cc, "Zo mu je". Ta mike suka fita. Hankalinsa ya tashi, ya gigice ya fito ba shiri yana cewa, "Wallahi ba haka nake nufi ba, don Allah ki saurare ni Inna, ina za ku?" Sam ta ki sauraronsa, tana yi tana kuka da hada kaya, ita sai ta bar masa gida. ) a ان 11 a 75 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Suka kwaso kayan suka fito suna kuka, ya biyo su yana ba su hakuri duk ya rude, a ganinsa da gaske suke, har zuciyarsu. A zaure ya tare su ya tsugunna gabanta, idanunsa sun kada, ya ce, "Don girman Allah Inna kada ki tafi, in ki ka tafi ya zan yi da rayuwata? Ва zan iya ba, ki yi hakuri ki zauna gidan nan naki ne". Ta ce, "Ai ga matarka can ta fiye maka mu, ka tafi gurinta, matsa ka ba ni wuri". Ya sake tare ta yana kuka, hannuwa hade. Sun dade a haka yana rokonta ta ki sauraronsa. ita lallai sai ta tafi, har Nafisar ta leko ita ma tana sa baki a rokonsu. Suka taso mata cikin bala'i kamar za su cinye ta, dole ta ja ta yi shiru. Can ta ce, "Shi kenan na ji zan zauna, amma a bisa sharadin ba zan zauna da wannan makirar ba sai dai ita ta lafi ni na zauna in ba haka ba, to zan bar mata gidan ita ta zauna". Ya dube ta a marairaice ya ce, "Kina nufin na kama mata haya kenan?" Ta zaro ido, "Haya? Kenan ta kara samun damar mallake ka Ina ba zan yarda ba, sakinta za ka yi in kun rabu”. Ya zaro ido, "Saki?" Ta ce, "Eh ko ba za ka iya ba in tafi?" A sanyaye ya ce, "Amma Inna me ya kawo saki, me ye laifinta a nan?" Ta juya ta kalli Samira ta fashe da kuka, "Kin gani ko? Da ma na fada ta mallake shi, ta gama da shi har ba ya ganin laifinta yanzu dubi duk cin mutuncin da 76 5 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna ta mana bai ga lailinta ba, kı zo kawai mu tali ko barа се mu ringa yi mun ci abinci". Suka dauki kayan za su fita. Ya sake tare su yana rokonsu, ta ce, "ka ga da ma ka ba ni hanya tunda har ba za ka iya rabuwa da matarka ba ta fiye maka mu, to sai ka ba mu hanya mu tali, ka ci gaba da zama da ita". Yana kuka ya сe, "Ba zan iya ba Inna, dole sai da ku don Allah ki janye sakin ku zauna, za ta gyara laifinta, ba za ta kuma ba" Тa сe, "Alkur'an sai ka sake ta na ma fasa tafiyar tunda na lura da kai ba ka san barazana ba, har kana zaton zan bar gidan, to sai ka sake ta na rantse ko in tsine maka yanzu-yanzu". Idanunsa suka fito, ya tsorata ainun, уa сс, "Tsinuwa kuma Inna?" a a a n Ta ce, "Eh". Ya ce, "Ki yi hakuri, ina sonki, ina son kuma matata. Ο Ai sai ta fasa kuka, "Wato Sulaiman matsayina da ita daya, har kana hada ni da ita a soyayya? Wallahi an shanye man kai, kuma Allah ya isa, sai na karya asi. nan ko da zan karar da duk abin da na'mallaka, kuma sai ka sake ta". Samira kuwa na gefe tana dariya, taņa kara zuga ta, Yauwa innarmu, sai ke! Allah bar mana ke". Idanuusa suka kada, hankalinsa ya tashi, ya dubi Inna da ke tsaye tana jira, ya ce, "Ba za ki min lamuni ba in ta sake ba?" ia a1 a! ya ki 77 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna la се, "Ba zan yi ba, yanzu nake so. Sanda ta tashi yi mana mu lamuni tai mana? IHaka kawai mu ci gaba da zama da muşhirika a gida"" Nafisa ta kalle ta da sauri jin sunan da ta kira ta da shi, makalallun Kwalla suka zubo a kumatunia. Ya ce, "Na ji zan yi, amma ba yau ba don Allah ki min uzuri Inna. Sai ta fasą kuka kawai, "Shi kenan ban isa in sa ka ba, ba ni da wannan kimar wallahi na kusa tsine maka Sulaiman". Ya rike kafafunta, "A'a Inna, zan yi zan yi, wallahi zan yi". Ta ce, "To sakarta in gani". Jikinsa ya yi sanyi kalau, ya dago ya dubi Nafisar baiwar Allah, mata mai hakuri da biyayya ga tarbiyya. Hawaye wanke a fuskarta suka hada ido biyu da shi, ta yi saurin daga masa kai alamar ya sake ta din. Ya fahimce ta, yana kallonta. *** *** *** Suaa Binto dai fada ya ki karewa, mutanea yi dandazo suna kallo, musamman da zannuwansu sun fadi duk wanda ya yi kokarin raba su, za su gwabje shi da kyar fa aka samu aka raba su, aka janye kowacce aka shigo da Inna Binto gida, ſadi take tana karawa, "Na rantse ba ki min asara a banza ba, alkur'an sai kin biya ni dari biyu (a da bamsin ち 3 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Mat sai ba ta hakuri a ke, amma san: ta ki sauraro ta yzyumi mayaſi ta fice tana cewa, "Hukuma ita ce za ta raba mu da ke yau". Lokacin ita ma an ja ta gidanta, sai daidaikun mutane. Kai tsaye ta je ta kai rahoto políce station suka juyo tare da dan sanda guda daya, aka sa yaro ya zo saliama da ita. Ita kuwa ta yi tsaye tana jijjige-jijjige har da huci, har ta Gio dan sanda ya rattafo mata bayani game da Karar da ake mata. Ta сe, "Yo yallabai ni ma ai ina binta hamsin, don haka tare muke kara, ta biya ni kudina". Ya ce, "Yanzun ba mu da lokaci dole sai mun je can ofishinmu sai kowaccenku ta yi bayani". Ta сe, "Mu je, wa yake tsoro?" Suka wuce kowacce tana tafe tana bala'l har suka iso, aka tambayi kowacce bayaninta, duk dai nä bayanan ga su nan ne dai ba abin kirki ba ne, gabadaya fadan a kan dari uku ne. 'Yan sanda suka ga bata lokacinsu ne za su yi ın suka tsaya sauraron shirirtarsu, don haka babbansu ya ciro naira hamsin ya mik wa Inna Binto, ya ce, "Ba ta kudinta". Ta malkashe hamsin, ta ce, "Saura dari biyu, ina zan ba ta ga kudina dankare a kugunta?" Ya ce, "Ki dai ba tana ce. Da kyar ta mika mata suna 'yan harare-harare. Ya Kara ciro fari biyu da hamsin ya mika wa Ladin, ya es, Biya ta kudinta 3 a a n Ο y la al ai ya ki 79 WAYE ANGON?-3 Maryam jafar Kaduna Ta ce, "Ni ta ba ni na zubat mata ba, tare muka yi, sai dai mu raba asara Ya ce, Ke ki ka ba da kudin ko ni na ba da?" Та се, "Кai ne Ya ce, "To mika mata". Ta mika mata ranta Sace. Yai musu fada sosai, ya sasanta su, sannan ya sallame su, kowaccensu ta yi gidanta da jin haushin 'yar uwarta. Inna Binto ta shigo gida tana cizgar fada, "Kai kuma ka dawo duk kai ka ja min wannan wulakancın har waccar yar iskar tana zuwar min gida ta tozarta ni, don haka komai a kanka zai kare na rantse". GIDAN IMRAN Baban ya kalle su daidai ya ce, "Eh dare, ko ko ya ku ka gani?" Imran ya zauna yana cewa, "Ah ba laifi, da ma yau weekendba inda zan je, sai mu wuni tare Ya buda baki yana dariya, "Yauwa haka ne kam, shi ke n ma Ta kauda kanta daga kanshi cikin takaici, ta ce a ranta, "Na shiga uku, wannan wane irin zubda girma ne?" Ya zama dole ta dauki mataki. Wucewa dakinta ta yi ta shige ta ja ta tsaya a tunaninta ko Imran dìn zai shige shi ima. Ta dade bai shigo ba. karshe dai ta fice falon ta wuce kicin ta gabanshi tana kailonsa har d: sakar masa murmushin yaudara. 80 소 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Abin ya matukar ba shi mamaki, shi Mabaruka ta ke wa dariya, ko dai da Baba ta ke? Bai iya zama ba, ba shiri ya mike da sauri yana cewa, "Baba ina zuwa". Ya bi ta kicin din. Tana tsaye ya shiga idonsa a kanta, ya ce, "Ya dai My Princess?" Ta dago tana harararsa, nan da nan ta sauya tamkar ba ita ta yı dariya yanzu ba. Ya dube ia da kyau, ya ce, "Me ye haka kuma, kin wani hade rai bayan-ke ki ka jawo ni da dariyarki?" Ta kalle shi cikin tsana ta ce, "Ka yaudari kanka dai, tunda har ka yi zargin na maka dariya, in ka ga haka da dalili. Kada ka amince da shi ka dauka tamkar a mafarki ne". Ya ce, "Kuma kin san mafarki yana tabbata, don haka zan dauka a mafarki kafin in ganshi a zahiri". Ta katse shi, "Ai ina ganin za ka iya tafiya ko tunda ka ga na yi bako, idan ka yi tunanin hakan". Dariya ya yi ya shigo sosai, daf da ita ya се, "My Mabaru kenan, kin iya wayau ko? Ba kya son in zauna mu yi ira da babanmu?" Та се, "Еh bana so, saboda Babana ne. ni kadai ya haifa". Ya sake dariyar ya ce, "Ba za ki min kara ba kai tsaye ke kadai ya haifa?" Ta sake fada cikin kuluwa, "Eh din ni kadai ya haifa, don bai haifi wani jinsi irinka ba, sabuwar halitta Ya yi dariya sosai, ya ce, "That's good, za ki maimaita maganar nan watarana, I swear. 81 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ta ja tsaki tare da dauke kai cikin kuluwa, ya ce, "Bari n koma na baro shi shi kadai, don Allah ki shirya masa abinci mai dadi". Ya fice yana mata dariyar. Ta bi shi da harara ita ma ta fito daga kicin din, dakinta ta wuce ba don ya fada ba ya sa za ta yi girkin ba, sai don ita kanta ta fara jin yunwar, don haka ta cire kayan aikinta daga wardrobe ta hau girki don ciknta da na Baban. Kamshi ya fara tasowa mai sa kwadayi da hadiyar yawu, musamman ma ga mai jin yuuwa. Yan cikin Imran suka juya, miyansa ya tsinke, yunwarsa ta dawo sabo ya dinga shakar kamshin yana jin dadi, har lumshe ido yake, musamman daga girkin Mabarukarsa ne ya kagara ta gama ta kawo, ya kai bakinsa. Tabbas ya sani girkin Mabaruka zai yi dadi ko da ba shi da dadin, saboda ita ta girkan zai sa ya yi zaki matuka. Tsawon lokaci bai ga ta kawo ba, tsam ya mike zuwa dakinta, ya ce, "Har yanzu My princess, kin fa karade ni da kamshin abincinki, wallahi na kagara na ci. Ta dago tana kallonsa, ta ce, "Da ma ka. ka san na yi naka ne?" Ya ce, "A'a ba ni na sa ba, kamar yanda na ce ba zan sake cewa ki min girki ba. Amma idan har na ganshi sai na ci". Та се, "Кada ka taba sa wa ranka za ka ci abincin nan, don ba kai nai wa ba, na rantse. Idan kuma ka ci ban yafe ba". 82 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ya kalle ta da kyau, tare da jinjina kai, ya се, "Lallai sha'aninki mai girma ne Mabaruka, kina da kafiya da naci, 1n ki ka nace kan abu ba wanda ya isa ya hana ki Ya juya ya fice yana cewa, "Allah ya sauwake miki". Yana rufe baki ta mayar masa, "Ya sauwake mana tare, har da kai". Sarai ya ji ta, amma ya share ta, ya wucc abinsa gurin Baban da aka kunna masa talabijin yana ta zuba surutai da mutanen ciki. Plask-plask har kala uku ta jere gaban Baba da nau'ikan abinci masu dadi, da lafiya. Ta dinga kawo abubuwan sha wadanda ta sarrafa su da kanta. Tun kan a bude kamshi ya cika wurin, ta fara zuba masa tana yi tana hararar Imran da ke gefe yana hadiyar yawu. Ta dinga kakkare abincin wai don kar ya gani ta gama zuba wa Baban ta tura masa gabansa, tana cewa, "Ga fa abincin Baba ya hadu" Ya washe baki yana cewa, "To... to madalla, sanau 'yar Mabaru-Mabaru, Allah ya miki alb...ka, ki ce yau zan sha gara?" Ta yi murmushi a dakile ganin yanda jikinsa ke rawa, don ya ga abinci tashin farko ya luma hannunsa ya dauko katuwar cinyar kaza ya kai baki, yana cewa, "Um, amma kazar nan ta samu kiwo mai kyau, dubi cinya ai ta kusa kai ta Sa". 83 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ta zaro ido tana kallonsa, bakin ciki ya zo mata iya wuya, ga Imrana a gefe yana dariya, ya ce, "Sosai ma kuwa" Ya sake cewa, "Amma ba ta gida ba ce ta Turawan nan ce ko?" Kai ba za ta iya jurar wadannan surutan ba, ita dai yau sai abin da Allah ya yi, kunya kam ta gamaa shanta. Juyewa ta yi zuwa dakinta don ta yi wanka kafin ta shiga ta ji yana sake cewa, "Kai abin nan ba na zama kan kujera ba ne, sai a kasa. Bari ka ga in mike a nan". Ta juyo da sauri tana kallonsa, har ya sauko ga cokali gabansa, amma ya cafka hannu. Ta girgiza kai cikin takaici ta fada daki. GIDAN INNA Sulaiman din ya kalli Nafisa ya ce, "Ki je gida Nafee, na sake ki". Hawaye suka zubo daga idanunta tare da jinjina kai alamar gamsuwa, ta yi kasa da idonta. Shi kanshi ka sa hada ido ya yi da ita, sai ma ya mike ya kewaye su ya ba. gidan. Inna ta yi shewa, ta yi tafi har da taka rawa ta dubi Nafeen ta ce, "Allah na gode maKa yau karshenki ya zo, a zo a tattara a bar min gida, wanda ki ke zaman don shi ya ce bai so, ki kama gabanki daga nan ki wuce gurin bokanki ki fada masa aikinsa bai ci ba, a yi can 'yar gidan matsiyata, can dai". Ta juya ta koma cikin gidan tana share hawayen ta fara hada kayanta, wadanda za ta iya dauka babban 84 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna damuwarta irin rayuwar gidansu wahaia da bauta ita ke damunta wane zaman za ta yi kuma a can, shi kenan ita rayuwarta haka za ta kare a wahala ko ina ana muzguna mata? Ta gama hadawa ta fito. Samira ta rako ta har zaure tana, "A tafi dai 'yar gidan makwakwanta, yau karshen zamanki nan gidan ya yi, a tafi wani gidan ai musu makircin". ¡Iar kofar gida ta yi saurin tare adaidaita sahu ta shige. Shi kuwa tunda ya fita ya rasa me ke masa dadi, gidan ya gundure shi, sam ba wani abu da yake ba shi sha'awa, yana jin ya yi nisa da shi, hakan zai sa ya dan samu sauki. Su Inna kuwa suna can cikin farin ciki tamkar su taka rawa, Samira ta ce, "Sai dai Inna kar kuma ya zo ya auro mana wacce za ta fi karfinmu, kin ga wannan ta fi dadin juyawa son ranmu". Ta сe, "Tаbdijan! Yaushe ke kina mantawa da ni ne, kin manta na baya hatsabibai ne amma duk sai da muka ga bayansu?" Ta yi shewa,

Chapter 5 of 11