Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
sa maka gyaran biyu ka ji ko?" Ya ce, "To". Yana murna ya juya. Ya tsayar da shi,"Ка се а wanke kwanon sannan. Ya ce, "To". Ya shige yana tsalle. dafe Shigarsa kenan ya Keya ya ranta a na kate. yaro ya shiga ya dinga kwarara sallama, daga kicin ta Eite tana amsawa. WAYEANGON?-3 Maryam jatar Kaduna Shi kuwa tafe yake yana surulai, ya zama dole in fita in nemo jari ko omo ne in dinga kasawa Kofar gida, na gaji da gorin matar nan, gwanda in yi arziki ko na huta da surutunta, kuma alkur'an idan na yi kudi sakinta zaa yi, har uku ta bar min gida in auro zuka-zukan mata vammata ma vanda za ia raina kanta Kun ji fa? Gidan Mabaruka yake hankoron zuwa, ya san ko dubu biyu ne ya samu gurinta, a da ma ya samu haka ina ga yanzu ta yi aure, ai sai abin da ya fi haka. Yana da naira hamsin a aljihuns, ya tsaya inda a ke aida kati dan goma ya saya, aka sa masa. GIDAN IMRAN Tun kafin ta yi wanka ta nemar wa kanta abin da za ta ci, daga bisani ta yi wanka ta shirya cikin atamfarta mai kyau fes. Ta gyara dakinta, ta koma ta kwanta kan gado tana buga gamc. Lokacin da Imran ya tashi ya fito daga dakinsa bayan yz dora jallabiya jikinsa, dakinta ya nufa ya kwankwasa, a tunaninsa rufe ta ke kofar, amma ga mamakinsa ya anta bude. Ya tura ya shiga da sallamarsa, idonsa a kania. Ta dago tana kallonsa fuskarta babu walwala, hannunta dauke da waya. Yai tsai yana kallonta, ya kasa dauke kansa. Sosai ta yi inasa kyau, kwalliyarta ta kara daukar hankalinsa, a kullum Mabaruka tana masa kyau fiye da jiva, haka zalika kullum akè kara masa sonta. 50 WAYE ANGON?.3 Maryam Jafar Kadona can, ina ga bakan zai fi, amme wallabi ba zan kawo miki mai aiki ba. ina fatan kin faliia?" Ta kalic shi cikin bacin rai, "Wallahi ka san hanya salo-salo la mugunta duk don ka kuntata min, me na maka ka ke soa zaluntata? Idan kuwa har ka yi ajalina wallahi ba za a kyale ka ba, ka kunshe ni a bakin gidanka ka hana ni sukuni, ka hana ni jin dadin rayuwata ka san ba na iya kwanciya daki ni daya ka nemo mai taya ni, ka mmin bakin ciki. Wallahi Allah ba zai kyale ka ba, sai Ya bi min hakkina". Ta fada daidai zubowar hawayc. liankalinshi ya tashi, ya dawo a dan rikice ya tsugunna gabanta cikin lallashi da kulawa, ya ce, "To me ye na kuka don na ce haka, sai kuka kina jin dadinsa ko?" 'Ta yi masa banza tana kara zubo da hawayen. Ya ce, "Is ok, is ok, sorry laifina ne, amma don Allah ki fahince ni, ba na fada ba ne don ranki ya бaci ke na sa ki kuka, wailahi na fada ne don haka nake iyawa, don kuma jawo shakuwa da fahimtar jana tsak...inınu. Mabaruka ba ki san gobe ba, a ki san komai na rya canzawa a yanda ki ke jin tsanata wallahi watarana za ki iya sona fiye da yanda pake sonki. Tsann tawa za ta juye ta koma soyayya wallahi hakan na iva faruwa, ikon Allah, tunda har Ya zaba miki ni, Ya aura miki ni wallahi ba abin mamaki ba ne Ya sa miki soyayyata fiye da tunaninki da nawa ki min soyayya mai tsanani da dadi, dak sanadin muna tare ko muna kwall tare hakan zai iya faruwa. Amma idan muna ncsanta da 53 WAYE ANGON/-3 Maryam Jafar Kaduna juna kafia mu fahimci juna za mu dade, za mu shha wüya ke zaman ba dadi, i ba dadi don AlDah ki duba maganata Ta kalle shi da jajayen idanunta, ta ce, "Ilar ma kana tunanin zan so ka, akwai ranar da zan so ka, kana min mugun fatz bayan ga alkawarin da muka aje a tsakaninmu?" Ya gyara tsugunninsa ya ce, "Na sani, ina fatan kafin wata ukun ya cika mun daidaita, idan kuma ya cika ba zan saba miki ba Mabaruka, zan cika miki alkawarinki, in kuma ma na bar miki duniyar kin ga shi kenan sai ki huta, amma don Allah ki bar maganar mai taya ki kwana, ki zo dakina mu dinga kwanciya tare ki daure na san da wuya za ki iya Mabaruka, ba don ni ba sai don Allab". Ta dauke kania zuwa gefe, ta ce, "Ba zan iya ba wallahi ba zan iya ba, ina jin kunci idan na kasance tare da kai. Ka tausaya min Ya yi jim yana kallonta, can ya nisa ya ce, "Shi kenan ba zan takura ki ba”. Daga haka ya mike yana cewa, "Ni.n tafi in dan yi wanka, zan je gidan Ibrahim in karya yau weckend, ba zan je oflis ba sai yamma zan fita" Ci kanka ba ta ce ba, sai dai ya gaji ya fice zuwa dakinsa, ya vi wanka abinsa ya fito fes, ya yi kyau sosai ya sha kananan kaya, rigar baka ce wandon kuma light green haskensa va fito da kyansa na jinin Larabawa, sumarsa la vi kwance lui-luf, kamshi yana tasowa mai sa 의 34 WAYE ANGON?-3 Maryam jafar Kaduna nuisuwa. Ya dauko wayovinsa da key Io daca dakinsa ya nufo gurinta. Shi kuwa Baban nata ya laiubo lambaria ya kai kunne yana cewa, "Dadin na baila ma kenan ga inda za a share min hawaye". Bugu biyu ta dauka ba laifi tana fara'a ta dauki wayar Baban nata, ta kai kunne lare da sallama tana cewa, "Baba". Daidai shigowar Imran din. Ganin tana waya ne ya sa ya ha ya tsaya yana kallonta, ko don yanda ya ga tana fara'a da dariya da alama tana jin dadi, zai iyа сea rabon da ya ga tana ko da murmushi ne tun kafin a fara د maganar auransa da ita. Ta yi masa kyau sosai kamar ba ita ba, 'yan kananan hakoranta jere reras suka bayyana, farare kal tana dariya har da harde kafa. Ya jingina ga bango yana kalionta yana murmushi, shi kanshi yana ganin kamar ba Mabarukarsa ba. Sai yaushe ne za ta fara masa irin wannan murmushin da zakwadin da ta ke yanzu zuciyarsa ta kwadaitu da haka, ina ma tunaninsa ya tabbata? Yayin da ita kuma ba. san yana tsaye ba duk dokin jin Babanta, ta ce, "Baba ya su înna!" Ya ce, "Ke rabu da wannan mahaukaciyar tana can na baro ta da yara tana zage-zagenia da ki ka sani Та сe, "Kai Babah har yanzu dai kuna a ku ke ba ku fasa ba, yara na kallonku suna danyaila ba ta girmamaka ba kai ka dinga rike girmaaka ne! dai duk kan kudi ne sai ka daina di mata bashin k ko alzlarta". 55 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Zai yi magana kenan 'yar hamsin din ta kare, don haka ta kira shi, ya ce, "Kudin ne suka kare, da ma hamsin ne". Та се, "Луya bari zan turo maka". Ya ce, "A'a gwanda ki ba ni na zahiri, wadannan ai gaibu ne". Ta ce, "To ni Baba ina zan ganka in ba ka, na san ba barina za ai ba na zo tun yanzu ba, duka kwanana nawa? Ya'ce, "Abu mai sauki? Ga ni nan zuwa, sai na zo na karба". Ta yi saurin katse shi, "Haba wane irin ka zo ka bari dai duk sanda zan zo sai na ba ka, yaushe za ka fara min sintiri nan kan kudi, har ya raina ka? Ni ban farа zuwa ba sai kai ka zo, kuma na sanka sarai Baba idan ka gane hanya shi kenan kullum sai ka zo ka ce na ba ka kana ba ni kunya". Ya ce, "Ke dai 'yar banza ce wallahi wa ya ki kudi ke kanki ba kudin ba ne ya sa uwarki ta guje min ba, ke ma ta guje aura miki talaka ta ba ki mai kudi, kuma don na zo gidanki sai ki hana ai, me ye laifin na zo ganin lafiyarki?" Ta rikice ainun, don ta san kwadayinsa, ta ce, "A'a Baba kai dai ka bari duk sanda zan zo zan kawo maka, bana son wallahi ka san hanya, zan tambaya cikin satin nan na zo ka ji Baba?" Gabadaya hankalin Irnran ya koma kan maganganunta, ya fakimci da wa ta ke magana da 56 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna manofar hana shi, shi ko Baban ya dage lallai sai ta ha shi adireshinia ya zo ya karba. Ta ce, "Gaskiya Baba ba zan ba ka ba, ka bari na zo din, yanzu zan turo maka dubu daya ka kai a cire a siya ko dari bakwai ne ka samu kafin na zo". s Ji, ta yi an wafce wayar daga hannunta, ta yi saurin dagowa la ga wace ce, ko wane ne? tsoronta kar dai a ce Imran ne. Ai ko shi ne suka hada ide, ya yi mata sigual yana murmushi tare da kai wayar kunne yana cewa, "Assalamu alaikum Baba". iankalinta ya tashi ainun, ta rikice ta mike tsaye, idanunta waje, me ya sa ya yi mata haka? Tabbas da Baban ya ji maganar lmran zai roke shi kai tsaye, ya gama ba ta kunya. Ta yi tsalle wai za ta kwace, gam! Ya rike ta da hannu daya ya matse ta jikinsa, yanda ba za ta iya kwacewa ba. Ta hau kiciniyar kwace kanta, amma ta kasa. Shi kuwa yana maganaısa ya ce, "Kana ina yanzu Baba in zo in tafi da kai?" OTsd Daga can ya washe baki, shi shar abinshı ya jefa ya caike tunda mijinta ma na gida ai yau sai ya cika aljihu Karshen gorin Binto ya zo-yaus sai ta gane kurenta, ya ce, "Allah sarki yaro, kai ne da kanka, kana gidan kenan?d mse Na dan raukwafa cikin girmamawa kamar yana gabansa ya cc, "Eh Baba". Ya ce, "Ka ga ita ko ba ta son na zo wai don kar na ga hanya, kullum in dinga zuwar mata gida. Shi dai talaka an raina shi ko zumunci ba a son ya yi sai a ce ya 57 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna 20 Kwakwa, don Allah đan nan ko za ka kyamaci talaka ka Kvamacı Babanka?" Ya ce, "A'a Baba". Ya ce, Te ka ga dai ita ta kyamaci zuwana kamar yanda uwarta ta kyamace ni don su sun auri masu kudi sun bar ni cikin talauci, ko tausayina ba su yi, ni ma su jawo ni jikinsu in dan warware da bakin talaucina wanda ya zama gado, vun kakana har Babana haka suka taso cikin talauci da tsiya, suka mutu ba abin da suka bar mana gado sai gadoa tsiyarsu. Yanzu haka na baro gidan ko na koko ban ba su ba ta gagare ni da wazobia na kwan, ita ma bashinta na ci jiya don in kira Mabarukas, to ashe ma ba ta murna da zuwana?" Maganganu fa ya dinga zubawa ba maida numfashi, shi ko Imran din yana sauraronsa bai katse shi ba, yayin da ita tana rike gam a hannunsa duk tana jin me yake cewa, saboda loudspeaker. Takaici da bakin ciki suka cika ranta na abin kunya da Babanta yake ja mata gurin mijinta, ga shi ta gagara kwace kanta bare wayar ba ta yi aure ba ta dinga jin hawaye na zubowa. Bayan ya dan tsagaita ya , "To kana ina Baba in zo in tafi da kai?" Ya fada masa inda yake, bar tsaya nan ba ya ci gaba, "Da ma tunanina fa ko 'yar dubu biyu ce na samu gurinta kan ta zo din, shi ne ta ke son hana ni, ashe kana nan Ya ce, "Ih ga ni nan zuwa ka jira ni". Ya ce, "To ina nan ba, inda zan je ko da zan kai vamına ina nan har sai ka zo WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ya ce, "To shi kenan yanzu ma zan zo ya kashe wayar". Ya kalle ta yana son yin dariya, ya miko mata wayar ya ce, "Ga wayarki zan je in taho da shi". Ta dago tana kallonshi takaici ya cika mata rai, ta rasa me za ta yi ta hude, kawai ta samu daidai Jantsen hannunsa ta cije iya karfinta ya fasa ihu, ya kwaci kansa ya mike yana dariya, yana murza wajen yana kallonta, dariya na cinsa, ya ce, "Lallai yarinyar nan kina son ki illata ni ko? Ni na ce ki kira shi?" Ya ci gaba da dariya yana kallonta, yanda ta ke harararsa kamar idanunta za su fado saboda takaicin kwafsin da Babanta ya mata, ga shi nan har ya samu abin dariya. Ta kasa daina harararsa, ganin ta ki janye hararar ya sa ya dan rankwafo daidai ita yana dariya, ya ce, "Sorty ba zan kuma ba, na yi karamba ni amma ki daina hararata kin ji?" Ya mike ya wuce yana cewa, "In tafi ko?" Ta hau juye-juye, me za ta jefe shi da shi ko ta huce? Ta rasa komai, sai dai ta mike tana gyara zani a wayonta ta jawo wata kwalba same. mirrow ta jefe shi. Ya gane sarai, ya fice yana cewa, "Sai na dawo yan/!- yanzu, bye”. Ya fice yana dariya. A mota ya dinga jin haanunsa na radadi, gurin har ya fasa ga jerin hakoranta nan. Ya shati wurin yana murmushi, ya ce, "I love you Mabaruka, watarana cizonki zai zama kiss. Ina farin ciki 59 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna da cizon da ki ka min, kasancewar bakinki da miyanki ya taba jikina, am happier Da wannan nishadin ya isa inda Baban yake, ya tsaya da dalleliyar motarsa, ya fito. Shi ko gogan da ganinsa ya taho da sauri, jikinsa har yana rawa. GIDAN INNA Hawayen suka ci gaba da sintiri, ta rasa yanke wa kanta hukunci. Shin barin gidan ko ko tsinuwar Inna da wulakancinta gare ta da iyayenta? Daga can wajen Inna ta ce, "Na rantse idan har ba ki bude ba yau ba za ki kwana gidan nan ba, saki uku zai miki kin bar gidan har abada, ba ke ba shi. 'Yar iska, makwakwaciya, yar matsiyata". Kai zagin nan ya ishe ta, ba za ta iya jura ba, don haka ta bar wa Allah komai, ta kama kofar za ta bude, ya dago ya ce, "Kin yarda ki bar gidan nan ko?" Та се, "Кo na bude, ko ban bude ba zan barshi, tunda ta rantse sai ka min saki uku a yau. Yi mata biyayya ya fi rashin yinta, ka yi hakuri". Daidai bugun kofar da aka yi tamkar za a karya kofar. Ba shiri ta cire sakatar kofa ta bude wayam! Та shigo tana cewa har tana tuntube, "Kina ina munafuka?" Ta fito daga bayan kyauren tana sunkuyar da kai cikin ladabinta, ta ce, "Ga ni..." Jawo gashinta ta yi tamkar za ta cira sbi, ba shıri ta biyo ta saboda zafin da ta ji, ta rike kanta har da rantse idanu, ta sunkuyar da ita gabanta. 60 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna "Ni sa'arki ce ko uwarki, ina miki magana kin raina ni, haihuwarki na yi, ko ko kishiyarki ce ni?" Ta girgiza kai, "A'a". Ta kai mata dundu iya karfinta, har tana cije lebe, zatin dundun ya shige ta har tana yunkurin amai, ta bankare kirii saboda yanda bayan ya rike, ta ce, "Ki yi hakuri". Ta sake kai wani dundun, wanda ya kai ta kasa gabadaya, daidai dirowar Sulaiman daga gadon ya rike hannun Innar ransa bасе, уа се, "kada ki sake dukanta, tunda ke da kanki kin ce ba ke ki ka haife ta ba, don haka ba dalilin dukar musu 'ya, laifin nawa ne". Ta saki baki tana kallonsa cike da mamaki, "Lah! Ni ka dakatar Sulaiman, laifina ka ke gani ba na matarka ba? Matarka ta fi ni ko Sulaiman? Ka goya mata baya?" Ya ce, "Ba haka nake nufi ba, amma takurarki ta yi yawa Inua, kin zamar mana matsala a gida ba mu da ikon sakewa, gidan ubana haka matata ba ta da sukuni da walwala duk matar da na aura kin korar min ita, sai wannan ta iya zama da ni saboda hakurinta. To wallahi ba zan yarda ki korar min ita ba, ba mai iya zama da ke sai ita. Ya zama dole yau na kawo karshen takurarki, ba wanda ya takura miki ke lokacinki, har zuwa yau sai ni kin bana ni walawa, haba!" Ya fada cikin gajiyawa. Ai fa ta yi kwalkwa! da idanuwa tana shirin kuka, "Yanzu Sulaiman ni ka ke zagi saboda matarka? Matarka ta fi ni ko Sulaimán? Ni na sha wuya a kanka, na yi cikinka, na rene shi, na baife ka, na shayar da kai 61 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna gar girmanka, ubanka bai taba biyana ba shi ne yau rana daya ka fifita matarka a kaina?" Ta fashe da kuka, ta fice tana cewa, "Shi kenan tunda ba ka sona, ka fi son matarka har kana min gorin gida, to zan bar maka gidanku ka zauna da wacce ka ke so" Ta fada dakinta tana koke-koke har tana bugebuge tamkar wacce aka aiko wa da mutuwa da safiyar fari. Shi kuwa bayan fitarta ya ce, "Ki je ki yi duk abin da za ki yi, Allah ya san zuciyata". Ya sunkuya yana wa Nafisa sannu. Ya dago ta, ta zauna a sandare bayanta ya rike, ta kwanta ruf-da-ciki yana mammatsa mata bayan, yana cewa, "Ki yi hakuri Nafee an gama musguna miki a gidan nan ina gani in kyale, gobe ba za ta sake ba, sai da ma na ce kar ki bude na san hakan za ta faru, amma ki yi hakuri". Ta share hawaye ta ce, "Na yi laifi Sulaiman, dole ranta ya baci, tun yaushe ta ke tsaye nan tana cewa a bude kofar amma muka share ta? Ka ga dole ne ranta ya baci, ka je ka ba ta hakuri ga tana kuka kar ta yi kur fushi da mu. Ya ce, "Ki kyale ta in ta gaji za ta bari" Wannan koke-koken da Innar da buge-bugenta ya tada Samira ba shiri, ta fito ta nufi dakin tana cewa, "Lafiya Inna, me ya faru?" Ta ce, "Bar ni Samira, kyale ni in yi kuka kar takaici da bakin ciki ya kashe ni, an shiga tsakanina da dana za a raba mu, Samira kar ki yarda ta raba mu'. 이 62 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ta tsugunna cikin rashin fahimta ta ce, "Yi min bayani, me ya faru?" Ta ci gaba, "Sulaiman ya fifita matarsa a kaina, ya wulakanta ni har yana zagina ya zabi matarsa a kaina, yau asirinta ya ci, malaminta ya ci kudinsa har yau Sulaiman yana min gorin gida, ai gidanshi ne ba nawa ba, in je in nemi namu gidan ga ta can yana lallashinta. Na shiga uku na bani, shi kenan ta raba mu". Daf! Saniran ta mike tana bala'i, "Kam bala'in nan, har ta isa? Ita din banza? Wallahi sai dai ita ta nemi gidan nata uban, wannan namu ne, ita za ta bar gidan dole kuna ta kyale min dan uwa, ba ta isa ta raba mu da shi ba. Karya ta ke". Ta fice a fusace zuwa dakinsa. GIDAN BABAN MABARUKA Inna Binto ta fito daga daki hannunta wanke da miyar kuka kore shar! Ta cika baki da tuwo, ia сe, "Ya aka.yi Auwal?" Kafin ya ce wani abu, ta ga kwanan wayam! Ba komai cikinsa. Ta doka zagi, "Kan uban can, kar dai ka ce min ka zubar?" Ya buda baki zai yi magana, ta katse shi, "Alkur' an ba zan sake zuba maka ba, ai ba ni na zubar ba, a kudinka. Na rantse ka je a ba ka wasu". Ta hafe rai sosai. Ya yi dariya, ya ce, "Kai Inna ki tsaya ki ji yanda aka yi, kin hau bala'i". 63 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ta ce, "To ina jinka maganar ne da katon bakinka yaro da kai sai fi'ili, ya aka yi ne?" Ya ce, "Ai Baban Mabaruka ya karba ya ci a zaure, ya ce in kawo miki ki zuba min tasa yana sauri har ma ya ce ki kara min guda biyu". Ya karasa yana washe baki shi zai ci alala. Ta zaro ido tare da cewa, "Kanbu! Yau ga makiri, wace alala tashi da ya ba ni kudi?" Ya ce, "Ni dai haka ya ce min, ki zuba a tashi”. Та се, "Кai kalle ni nan, kama gabanka ka ban guri, ni na ce ka ba shi?" Ya ce, "A`a. Та се, "To ba ruwana, ka je gurinsa ya biya ka, ban san da wannan zancen ba, maza bi shi ya ba ka kudinka, na rantse ba zan zuba ba tunda bai ba ni kudi ba, na koko ma bai ba ni ba bare wta alala, maza fita" Yaro ya ja ya tsaya, ya ce, "Ni dai ya ce ki zuba min tasa, ki sa gyara guda biyu". Та се, "Тo ko ta kudinka ba za ka samu ba bare gyara, kawai ya ci zalunka, ka tafi ka gaya wa Innarka sai a bi maka hakkinka". Yaro fa ya kafe shi sai ta zuba nasa wata, har da gyaransa. Ta zaro masa ido, ta ce, "To ko zan ci ubanka idan ba ka ba ni wuri ba, ni na cinye maka bare ka tsare ni?" Ya turo baki, "Ni dai ya ce ki zuba min wata" Ta taso, "An ki a zuba wata din, dan rainin wayau, fitar min daga gida". 64 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ta jawo shi kii! Shi kuwa yana turjewa har zaure, ta tura shi can kofar gida tana bala'i. "Haka kawai ban ci nanin ba nanin ba za ta ci ni ba, tunda ba ni na cinye maka ba don me za ka nace lallai sai na biya? Can ka je ka nemi wanda ya cinye Inaka" Ya ce, "Wallahi sai na íuro Innata ta zo ia Kwata". Та се, "Кa turo Kaka ba Inna ba ka dade, zan ga mai amsar alalar nan". Ya wuce da sauri har ya bace ba ta daina bulbula fada ba, duk wanda ya wuce yana kallonta. Yaro ko da shiga gidansu ya fasa kuka, Innarsa Ladi ta taso, "Kai lafiya? Ina alalan, ta zube ne?" Ya ce, "A'a, Baban Mabaruka ne ya cinye ya ce in shiga cikin gidan a zuba min tasa yana sauri, shi ne da na kai mai alalan ta ce ba za ta zuba ba, ta koro ni". Abu ya tarar da gida, ai ko ita ma ta hau sama, bala'i kan bala'i kowa na ji da nasa, ta ce, "Karya suke wallahi, daga ita har makwakwacin mijinta, da ma ya saba yi wa yara haka abun ya zo kaina kenan? To wallabi ba su isa ba, ko amanta sai ya yo in ba a biya ni ba naira hamsin dina ba ta tafi a iska ba, in kwana uku ina sana'a sannan na same ta, haka kawai wani katon banza, gardin kauye ya tarc yaro ya cinye in kuma kyale gumina bai tsane ba? Don haka alkur'an sai an biya ni ko hamsin dita ko alale ta, mu je". 65 WAYE ANGON?-3 Maryam Jjafar Kaduna Ta yayumo mayafi ta saba, yan gidansu suka taso, "laba Ladi, ina amfanin rigima kan hamsin? Ki Kyale su da Allah, tashin hankali ba shi da dafi". Ta yo kansu, "Idan da mai biyana cikinku in ji, hamsin din kawai? Suka yi tsuru-tsuru ba mai iya biya, ta ce, "Tо tunda ba mai iya biyana ku kyale ni in je in bi hakkina, ai halaliyata ce, wahalata ba an kyale katon banza ba". Suka ce, "To Allah taimaka". Та се, "Вa amin ba". Da harararsu ta hankada yaron tana fadin, "Mu je munafuncin banza da na wofi, duk sai na yi maganin kowane dan iska". Kamar an jeho su ta ga sun fado, ba ko sallama. Tana zaune tsakar gida a wurwurce ta gansu. Ta mike ita ma cikin nata bala'in, "Lafiya, me ya shigo da ke haka gidana?" Га се, "Мe zai kawo ni wajenki da man idan ba da dalili ba? Ina marar zuciyar mijinki?" Ta ce, "Duba ki gani mana in za ki ganshi". Iya wurge-wurgenta ba ta ganshi ba, ta cе, "То ya ci zalin yaro, wa zai biya masa?" Та се, "Ki bari ya zo sai ki masa wannan tambayar" Ta cire gyalen ta daure a kugu, ta ce, "Ke dakata ba wai na zo bata lokacina ba ne gurinki, kawai ki shiga ki debə min alalata, shi kenan in kama gabana". Fa vi shewa tare da tafa hannuwa, ta се, "Псуe, ah lallai ma za kuwa ki bushe gurin nan in har sai ni zan 66 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna biya ki, ban ci ba a ce na biya? Ki bari wanda ya ci ya zo ya biya". Ta ce, "An ki a bari din, na rantse sai kin biya ni alalata ba katon da zai cinye min kudina in kyale, samun lafiyarki wallahi ki biya ni kawai abin da ya yi shi shi ya yi ki, can in ya dawo shi ya biya ki, ni dai alkur'an ba inda zan je sai kin biya ni". Ta matso daidai inda ta ke, bar suna jin hucin junansu, "An ki a biya din, na råntse kwandala ta ba za ta yi ciwon kai ba". Ta nuna ta da yatsa, har tana dunguri. Ladi ta ce, "Kar ki sake nuna ni da yatsa na gaya ."rmiki יי Ta kara nuna ta din, ta ce, "An nuna din, ki abin da za ki y!". Kan ka ce me? Fada ya kaure tsakaninsu, ji ka ke tim! A kada wannan ta tashi, ita ma ta kadar, fadan dai har ya kai su inda sauran alalan ta ke, Ladi ta dauko bokitin za ta zuba na kudinta, ta yo kanta za ta kwace. Karshe dai aka watsar da alalar gabadaya a kasa. Inna Bintoa saki baki galala tana kailon saurau alalanta da ta rage ta dari biyu da hamsin, ta ce, "Kan uban can! Ki ka watsar min da alala? Alkur'an sai kin biya ni na rantse". Sai kuma ta cakume ta, ita tana bala'in sai ta biya ta dari biyu da hamsin, ita kuma sai ta biya ta naira hamsin duk dai a nan saka tattake alalar har ba za la civu ba. Fadan fa ya ki karewa ga yaran sun yi tsaitsaye ba mai iya rabawa, har dai ta kai su ga fitowa kofar gida 7 WAYE ANGON?-3 Maryam jafar Kaduna ana kade-kade, mutane suka yi iururuwa ana kallo an kasa raba su, kowa yana isoron kar ya je daga rabo a naushe shi a barshi da jinya, sai dai daga nesa-nesa suke cowa, "Ku yi hakuri, ku yi hakuri GIDAN IMRAN Tun sanda ya fita ya barta ta ke cikin takaici da cizon yatsa, me ya sa ma ta bar wayarta a kunne har Baban ya kara ta, yanzu haka Allah kadai ya san me zai faru, shi da ma mai nema? Don haka ta san

Chapter 4 of 11