Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
motar yana cewa, "Kai dai bar ni kawai, mu je kawai ciki" Suka wuce suna dariya. Suka baje a falo, Amina matar Ibrahim din ta shigo tana cewa, "A'a ango, ango na Mabaruka daga ofis ko daga gurinta?" Ya ce, "Ofis dai". WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna kokwanto kamar na Mommy, don haka suka zauna suka kwashi gara, suka yi hani'an. Daga nan suka koma hira. Ssi ana magriba ya baro gidan suka je masallaci, bar aka yi isha sannan suka fito. Daga nan ya shiga motarsa ya yo wajen Gimbiya Mabaruka. Da buda gate din ya shigo, karnukan da ya sa a kawo masa suka dinga haushi, bakake har guda biyu. Ya yi dariya ya fito daga motar, daga cikin ma'aikatansa ne ana ce masa Lawal ya nufo shi cikin girmamawa suka gaisa. Ya ce, "Sun iso kenan Lawal?" Ya ce yana sosa keya kasa-kasa, "Eh Yallabai, ga su nan ina fatan sun yi ko?" Ya wuce wajensu yana dariya, ya ce, "Ai ba zan iya ganewa ba Lawal, wannan sai ku. Ni dai in dai suna haushi sun min kawai". Ya yi dariya shi ma, ya ce, "Yallabai, ai ba karen da ba ya haushi, ga su nan da lafiyarsu". kenan" Ya ce, "Da kyau, ka yi kokari, na godę". Ya ce, "Ba komai Yallabai ni ke da godiya". Ya ce, "To madalla, bari in shiga -sai da safe Ya ce, "Allah tashe mu lafiya, a fito lafiya". Ya ce, "Amin". Tare da wucewa ransa na nmasa fari kwal yake jinsa na makota ma sun hana ta bacci sun koro ta gurinsa, ina ga na cikin gidan? Bai yi tunanin zai same ta a falo ba, amma ya tarar da ita zaune, hannunta rike da remote tana kallo, ya san shi ma don kayanta ne har ta zauna ta ke kallo. 36 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ya yi sallama ya shigo yana kailon bakinta ta amsa, tamkar rada. Ya tabbata motsa bakin kawai ia yi ba wai amsawa ta yi ba. Zama ya yi yana kallonta, ya сe, "Sannu da gida, ya hutu?" Tamkar ba ta gurin, idonta ko kiftawa ba ya yi, duk da yana shigowa ta ji ranta ya bace, kallon ma ta bar jin dadinsa. Ya yi murmushi ya ce a ransa, "Za ki sani yarinya Bai damu ya sake mata maganar ba, dan kishingidawa ya yi a kujerar yana fuskantarta, ya се, "To bari in taya ki kailon". Minti biyar bai yi ba da zamansa ta mike, ba ta kalle shi ba bare ta tanka, ta wuce dakinta ta rufo har da sa mata key, ta fada gado ta yi lamo tana jin kunci a ranta. Tun daren jiya kuma hankalinta ya tashi, tana tsoron kar a kuma na jiya, zullumi ya cika ranta. Shi kuwa yana nan zaune bai damu ya biyo ta ba, yai zamansa yana kallon sai da dare ya yi sosai, ya fara jin bacci, sannan ya tashi ya shige dakinsa, duk abin da ya zai. masa al'adarsa kafin ya kwanta sai d ya yi, wanki, wanka da brush. ya yo alwala sannan ya hau gado ya kwanta, ya yi addu'o'insa. Ha kuwa tana nan ta kasa ta tsare wai ba za ta yi bacci ba, ko ya ta ji motsi sai ta zabura ia kudundune, har da runtse idanuwa gam! Tana nan dai har bacci ya dauke ta ba ta sani ba. A yau karnukan sai wajen biyu sannan suka fara baushin ma har ya baci, ya yi yawa, ga 37 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna na makota ga na cikin gida, har da kukan jaki! Amma ita ba ta san Jaki ba ne sai ta ke jinsa kamar na Zaki-Zaki, Kura-Kura, ta iashi zaune a firgice, idanuwa sun yo waje jikinta ya hau rawa. Tun tana iya jurewa har ta gagara, ta diro daga gadon tana juye-juye, ta ga dakin duk ya yi mata girma, ya kara ba ta tsoro ta fito a gigice, falo ta zauna tana waige-waige. Tsit! Ka ke ji, ba motsin kowa sai ma ta ji gwanda dakinta a kan falon, saboda girmansu ba daya ba. Da suka yi wani haushin da sauran kukan halittun sai dai ta tsinci kanta ta tunkari dakin Imran din. Ya san za ta zo da ma idonsa biyu, yana saurarenta. Ko da ta shigo din ma ya yi lamoo, ta zo ta tsugunna kasan gadon ta makurę ko ya tamotsi sai ta zabura. Ba laifi kam tunda tana jin motsin mutum ta san ba ita kadai ba ce a dakin, in ma wani abu zai same ta ba ita kadai zai sama ba, don haka ta dan nutsu har dai kukan nasu ya lafa bacci barawo a nan ta fingire tana bacci. Da ya yi niyyar dauko ta daf! Ta dawo kan gadon, amma tuna rashin kunyarta ya sa ya hakura ya kyale ta, ko b. komai dai a daki daya suke, yana jii. saukar numfashinta hakan farin ciki ya sa shi, don haka ya yi baccinsa hankalinsa kwance. Gaf da asuba ne ya farka saboda sanyin lokacin. Ita kanta ya ga duk ta makure tana jin sanyin, amma a haka ta ke baccin, ya lullube ta da lallausan bargonsa, yana jinta har da sauke dogon numfashi ta ci gaba da baccinta, ya koma gadonsa abinsa. 38 WAYE ANGON?-3 A Maryam afar Kaduna ли Кo da asuba ta yi har ya tafi masallaci, ba ta tashı ba sai da ya dawo. Yana sane ya ki tada ta don kar ta fara masa na tun asuba, ya kwanta abinsa аз одлаB bưde ido tana kalton dakin Caidai, a ga inda ta ke kwance, kasan tayil jikin gado tá tasbi da sauri a sörace ta yi saurin cire bargon cikin jin haushi, don me zai rufa mata bargonsa ta roke shi ne? ta ja tsaki tare da nikewa tana daura dankwali fuskarta murtuke. Kallonsa ba ta yi ba bare ta tanka masa ta wuce abinta cike da jin haushin kanta. Sim-sim ta fice zuwa dakinta, 12 yi "alwala ta yi sallah, daga baya ta koma ta kwanta bayan ta gama rokon Allah ya raba ta da wannan mugun gidan. ansl sd agia o sl sont'sisd ah ost sl si nIDAN INNS Bayan ta taso shi da sanyin safryar nan kamar Vanda suka saba, ya dawo dakinta ya kwanta a jemammiyar labarmar da ya saba kwanciya. kai ba ko shimfida bare filo tata zauna lare da mikE Kaata dauko bokitin sigarinta kamar kullum tana kullawa daun-daur: don bala in inna ko na goma ba ta kulla wa sai na ashirin faIsingul-tsingul. Ita da kanta ke kulla shi,aa ta yarda a kulla mata ba, wai don kar a dambaza shr da yawa. Kо da Samira ce kuwa in lasa da yawaa yanzu za ki ji tana balanKefafa yar banzar yarinya ce, ba ki san darajar abin duniya ba, ki dinga cika leda kamar ubanki ya ba ni afitn is ay onida sy asbi sw sds1 oA isb asmiκ!ς ce, "Ke Imna ki dinga jin tsoron Allah, ina na cika dedar ashirin fa, ya ki ke so a zuba shi, ke komai naki bala i ne, in ban da ma kamar kin tsafe masu sıyen WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna kullum suma makale da kayanki, wa zai sai wannan tsiyar taki?" Ta taso da bala'i, "Ke fa ja'ira ce, sam ba ki da hankali. Nan idan auren naki ya taso zuba min ido za ki sai na sai miki kwanuka, wa ke gare ki da zai miki? Dangin ubanku dai ga su nan ba zuciyanc da su ba, dole ni din zan yi dai". Ta tabe baki ta ce, Haka ki k cewa, yanzun Sulaiman da ya tashi nashi auren wace tsiyar ki ka yi masa? Ba abin da ki ka masa sai dai surutun. To haka idan nawa ya tashi ba abin da za ki sai dai ki sa masa ido". Ai fa ta taso da bala'i, inda ta ke shiga ba ta nan ta ke fiia ba, "Zagar ni na ce, kada ki rangwanta min kin ji ko. Nan lokacin da ubanku na nan me ye ba na masa? Ni nake ciyar da mu da shi gabadaya, ba ya wani katabus don malalaci ne, mai mutuwar zuciya komai ni nake muku, ba abin da yake har ya bar duniyar, shi kanshi gidan nan ta ya aka same shi in ba..." Ta yi saurin katse ta, "Kar dai ki ce naki ne, don 1a ardu sun yi bayani, sun nuna maigida ba 2 vandalarki a nan, gidansa ne halilinsa ya mallake shi". To in dai ta sa ta haka za su kasance tamkar ba 'ya da uwa ba, ita uwar girma ya fadi, ita kuma 'yar marar kunya wacce ba ta samu tarbiyya ba sam, Sulaiman dai ke raba wa idan ya shigo ya ci mutuncin Samirar, bayan ya mata fada sosai, ita kuma Innar ya dinga nuna mata abin da ta ke ba ya dacewa, ita babba ce uwa, kuma bai kamata tana haka ba, ta rike girmanta. WAYE ANGON?-3 Ta Maryam jalar Kaduna kan dawo kansa, An ki a rike girman do uhanka, ni za ka koyawa yanda zan tafi da raynwata? Kai ka haife ni ko ni na liaife ka eус? Ya kan ce, "Ke сe". Та се, "То Kyale ni in yi yanda nake so, ba ma: takura wa rayuwala". To hakan ya sa ta gwammace ta Kulla kayania la yi tsadarta son ranta. Ta jawo radiye ta kunna tana saurarer BRC, gabadaya ba ya jin dadin baccin, ga shi a lakure yana jinsa kwance saman sumunti don tabarmar ba ta da maraba da ta simintin, duk ta lashe ta ciccire, ba ko shimfida bare filo. Haka nan ta baro shi daga kan gadon matarsa yana bacei mai dadi ia kawo shi nan, inda sanyi zai kama shi, ga kadagaggiyar radiyo yar kullum ta kunna ta kure sauti. Ya juya, ya sake juyawa sam ba dadi, ya tashi zaune ya dube ta, ya ce, "Don Allak ki kache radiyon nan, ban ga me ki ke sauraro da ita ba tun asuba Ta dago tana harararsa, ta ce, "Na Ki na kash die dan bakin ciki, kar na ji abin da Lamya ta ke ciki ko?" Ya ce, "Da man ba ki daina ji gabadaya ba, yanzu tanda safiya ce sai ki dinga ragewa daidai kunnanki kar ki shiga hakkin mutane, kin kawe ni aan kin kwaniar a saman siminti ba shimfida, seanan kin Kure sauti a saman kaina, ta ya ya ki ke son aa vi bacei ko na kuta kan na tashi na fita nema?" 4 از 1 WAVE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ta ee. "Kai aa ki din, don Aliah in ka dau koma zaure ka kwanta, haba". Yana kallonta ya ce, "To me ye amfanin na kwanta zauren alhalin ina da daki?" Ta yi masa banza tana kirga sigarin da ta kulla. Ganin ba za ta ba shi amsa ba, ya sa ya koma ya kwanta cikin tausayin kansa. Ilai dai radiyon na aiki har ta makota ana jiya Kararta, haushi da takaici suka cika masa rai. Mikea ya yi ya fice fuu! Ta bi shi da kira, "Ina za ka kai?" Sam bai saurare ta ba, shigewa dakinsa ya yi da sauri, har da sa ma kofar sakata. Ta mike da sauri har zani na faduwa, tana zagi, "Kwabrin babanks, yau ga dan iskan yaro, kana ina? Ta fita ta tsaya bakin kofar tana buga masa, ranta bace, "Sulaimanu! Sulaimanu!!" Ya yi shiru yana jinta. Daidai farkawar Nafisa ta ganshi kwaace, ga Inna na Kwala masa kira. Ranta bасе ta ce, "Lafiya, me ya faru?" Ya sa yatsansa a bakinta, "Shisssh!" Alamar ta yi shiru. Ta yi shirun tana kallonsa, tana kallon kofar Ya rada mata, "Ta bana ni bacci ne shi ya sa na gudo" Ta yi jim, sanman ta ce, "Me ya sa haka pon Allah ka fi son ta dinga zaginka da na Babanka? Ina n hakan, ba gwanda ka mata abin da ta ke se ba Yace, "Na yaji Nafisa, bakurina ya kare wallahí, e za ta bar ni na huts, na sake da matata? 42 WAYE ANGON?-3 Maryam jafar Kaduna Kullem ina takure duk fa don ta ga ina mizia biyayya iie. amma ke kin san ana shiga hakfi, a lauye mana rayuwarmu". shiri. Za ta yi magana zagin Iena ya dakatar da ita ba "Wallahi Sulaimana ida ba ka fito ba in na shigo sai na karya maka Kala, dan iskan yaro. Ni abokiyar wasarka ce har ina zaene ka fito in zo ina niaka magana ka share ni, dan abanka za ka fito ke sai na karya kofar na shigo?" Suka yi tsuru suna sauraronta, ta ci gaba, "Sulaimanu kana ina, za ka fito ko kuwa?" Ya yi dai shiru. "Na rantse da Allah ko ka fito ko in tsine maka, kuma sai ka biya ni nonon da na ba ka tunda ubanka ba biyana ya yi ba, in tsine maka gabadaya ka shiga duniya a lalatacce". Idanuwan Nafisa suka fito, ta tsorata ainun, kwalla ta ciko idonta, ta ce, "Sulaiman ka rufa mana asiri don Allah ka fita din ka mata abin da ta ke so, na san inna wallahi za ta iya fiy. ma da abin da ta fada Ya juya kafadarsa yana cewa, "Ta dade ba ta yi ba, ba za ta kama ni ba don ban da laifi ko a wajen Ailah Ita kuwa tana tsaye tana kara kuluwa, "Kina a ke shegiya, mayatacciya duk ke ce makircinki nе. 1о wallahi karyarki ki raba ni da ſana, müghn abinki kanki zai koma ki fada wa bokanki aass wasa ne aikinss, he zai ci ba in dai a kaiua ne ba ieda zai je, sai na keryа WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna asınasa. Kuna ki taso ki bude kofar nan, ko kuwa yanzu-yanzu ki bar gidan nan har abada, haramiyarki, yar banza diyar mayatattu kin nace a gidan dana za ki taso ki bude ko sai na tarasshe ki, iye?" Ranta ya gama baci da maganganunta, hawaye suka fara zubowa, tausayin kanta ya kamata, wai me ya sa ba za ta yi zuciya da gidan nan ba da kuillum sai an goranta mata a'halin ba ta da kwai daya a cikinsa, me ye abin nacewar? Wahalar gidansu ba za ta fi ta nan gidan ba kuwa? Ta dago murya, "Kina ina ne munafuka, tsafiatta duk zannuwanki a kode, kafa duk kaushi saboda bin bokaye, za ki bude ko sai na bude da kaina?" Ta dubi tafin kafarta da aka kira da kaushi fes ta ke, har sulbi ta ke saboda rashin kaushi, amma ana goranta mata duk don ta wulakantata, ina ta ke zuwa, wane bokan ta taba ma zuwa gurinsa a rayuwarta? Ta share hawayen tare da mikewa ta nufi kofar, tabbas budewar ita ce mafi alkhairi gare ta ko, ta huta da maganganunta. Tana shirin budewa ya ce, "Kar ki bude Kofar nan". Ta ja ta yi tsaye cak! Ta ce, "A'a Sulaiman, Inna fa ta hau sama, ba ka jin irin zagin da ta ke mana? Mene ne fa'idar zamanmu tare alhalin tana waje tana tsine inana? Ya ce, "Wallahi idan ki ka bude maia, to ki yi gaha zuwa gidanku har sai na neme ki". Taga haka ya koma ya kwanta abinsa. Ta ja sas tare da date kai, jikinta ya yi sanyi, la rasa me za ta 44 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna yi. Daga can waje Inna kuma ta fa dage ia kasa ta tsare. har tana rantse-ranise, "Wallahi, wallahi idan har ba ki bude kefar pan ba sai na tsine wa mijin naki da ki ke zamansa, kona in sa ya miki saki uku, shegiyи, makwakwaciya, mara zuciya, 'yar matsiyata, kin bude ko kuwa?" Wasu hawaye masu dumi suka zubo a kumatunta ta jingina ga bango ta dube shi, ta ce, "Kana jiu fa abin da ta ke cewa Sulaiman, don me za ka hana ni??" Ya tashi-zaune ya fuskance ta, ya ce, "Ni fa ban hana ki ba, ni kuma ba zan bude ba. Na gaji da takurarta, ya zama dole in yi maganinta yau, ke ma ina shiga hakkinki idan na ci gaba da mata biyayya ba za ta bari ba za mu danwama cikin takurarta da rashin more rayuwamou daga yau ba za ia kuma ba, in kin taimaka min kenan idan kuma ba za ki iya ba ga kofar nan bude, amma ki yi gaba zuwa gidanku, don ke da ma na dage, don haka zabi ya rage naki". Daga haka ya koma ya yi kwanciyarsa Ta ce, "Oh ai Nafce, me zan yi? Wacce za ta fisshe ni?" GIDAN BABAN MABARUKA Tun lokacin da Inna Binto ta dawo gidan ba adin da ya sauya daga zamansu, suna nan dai kullum cikin fadansu na sabo, yaransu na kallonsu na dariya ba s2 45 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna awa uku suna a shirye, ke an daidaita yanzu an Sabe, musamman kan son kudinsa, aikin kenan kullum. Tana tsakar gida tana hidimar alalarta ta safe, tana yi !ana cizgar fada duk a kansa dai ne. Ya fito daga faki yana doguwar namma da mika, ya dube ta, ya ce, "Dan kai min ruwa bandaki in yi wanka ko na samu karfin jikina, ban jin dadinsa". Ta dago ta kalle shi ta watsar, tare da jan tsaki ta ci gaba da wanke gwangwanayen alalen, har ya juya jin ba ta amsa ba ne ya sa ya juyo ya ce, "Da ke fa nake ko ba ki ji ba ne?" Ta dago tana kallonsa, "Ka ji ka da wata magana, ai na ji abin wani banbarakwai wai namiji da suna Hajara. Sai ka ee sabonka ne yin wankan har kana wani fafa cikin iko sai ka ce inn cikakken namijin nan, wankan da ba kuilunı ka ke yinsa ba sai ka ga dama, to an ki a kai ruwan, ka je ka yi da kanka, in ka matsu ni dai ka ga aiki nake wanda ya fi min wannan?. Ta ci gaba da abin da ta ke cikin ko'inkula. Ya ja ya tsaya tare da rike kugu ya ce, "Wai ke Binto in tambaye ki, ke ki ke aurena ko ni nake aurenki? Ban isa ba na sa ki aiki ki tnin ba?" Ta ce, "Ai ba irin namijin da a ke a ba ne kai, masu kwandala cike da aljihu kai ko nan ashirin na koken yaran nan gagararka yake, bare a zo maganar kosai, haka ka ke fankan fayau! Ba ka iya tsinana nin komai, don haka wallaki ba zan Kare a hidimta maka ba, tunda ba tsiyar da zan karu da ita a jikinka". 46 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kadna Yai tsai yana kallonta, abin nata ma cı gaba yake. Ya nisa ya ce. "Allah shrya ki, ki dawo hanya madaidaiciya tun kan ki mutu a haka, hukuncin Aliah da azabarSa ta hau kanki, don wallahi in ki ka mutu kina saba min na rantse ba żan yafe miki ba ko da karshenki wuta ne tunda ba ki rangwaeta min ba, aradu ni ma ba zan rangwanta miki ba, sai dai na daga za ki shiga, to na ga yanda za a yi". Tamkar ya fesa mata wuta, ta mike jikinta na barin masifa, "Don Allah ka dauke ni tun yanzu ka jefa wuta, kada ka jira na mutu din, kar ka sake ka rangwanta min don Allah, yo akwai ma wanda zai fara shiga wutar in ba kai ba? Kai ne gaba, kai za ka mana jagora wane hakki nawa ka sauke min? Akwai inda aka ce miji kar va ba iyalinsa abinci?" Ya ce, "Babu inda a ka ce, amma Aliah ma ya sani ba ni da shi ne". Ta dauka, "Ba ka da hujja, rashin zuciyar nema ne da lalaci, in dai ka fita ai ka samu ko kwasar kashi ka yi mana". Ya ce, "Na ki na yi kwasar kashin, ai kina sana'a in kin yi kuma ba ni da shi". Ya wuce. Ta dago murya, "Wallahi ba ka isa ba, sai ka ba mu na koko, ai ba ni kadai na haifi 'ya'yan ba". Ya juyo, "Na ce ba ni da shi, dole ne ko zan saida kaina ne in ba ku ku ci, yar gidan mayunwata?" Ta ce, "in har za a siye ka da bakin talauciaka ie ka saida kan naka, kudin san fiye min kai da na kutz wallahi". 47 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ya ce, "Hutu bai ganki ba, inda ki ke takamar zuwa ba masauki za a ba ki ba, ke tsiyar taki ko gidanku ba ki da wajen zama, ni ne dai dole, sai ni din". Abu fa ya ki karewa, da ta yanko masa zai yanko mata. Dukkansu ba hakuri shi ba girma da rike mutuncinsa, haka ita kuma ga raini da shegen kwadayi. Dole dai sai shi ya dibi ruwan ya kai, ya yi wankan duk tana kallonsa tana 'yan maganganu, tana hadawa da zage-zage duk dai fadanta a kan naira ne. Ya fito abinsa fes, har yana goge takalma da suka fara sidewa. Ta bi shi da kallo, ta ce, "Wai me ka ke nufi ban gane ba wankan nan na safe, sannan haka za ka fita ba za ka sallami yara ba, ga su nan tsuru kowa na kallonka ba su sa wa cikinsu komai ba?" Ya juyo yana kallonsu daidai, duk sun kwalalo masa ido. Ya ja tsaki tare da rike kugu ya dauke kai, "Wai ina ma amfanin tara yara da yawa har haka na abincinsu ma ya gagara, mace ta zauna ta dinga yo kashin 'ya'ya kamar akuya, ina amfanin hakan?c Sarai ta gano da ita yake, ta maido masa, "Oho dai, da man ai-42 taba samun wata macen da ta hailu itä kadai ba tare da taimakon mijin ba". Ya san amsa ta ba shi, baj ce komai ba ya dubi yaran ya ce, "Kai a ba ku alale ta sha biyar-biyar kan na dawo, kuna na ga wacce za ta kara min baihuwa a gida".Ya wuce. Ta dago murya, "To ai ba ka ba da kudin ba, wa ka ajiye ya ba su. Akuya ko wa?" 48 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna Ganin ya kafe ta da idanunsa ya sa ta dauke kanta tana cewa can makoshi, "Ya aka yi ne ka shigo min daki?" Ya yi murmushi yana kokarin zama kan drower, ya cc, "Kada ki yi zargin wani abu ya kawo ni dakinki, kawai na zo ne in gaishe ki, in ji ya ki ka kwana?" Ta yi shiru tana ci gaba da buga game dinta, har yanzu fuskarta ba fara'a, ba ta jin za ta iya ba shi amsar tambayarsa. Ya sosa kai yana kallonta, ya ce, "Na sani da man ba za ki ban amsa ba, saboda yanda nake jiya haka nake yau, ban canza ba, ban san kuma gobe ba wane matsayi nake, ko zan canza ne na koma masoyi, ko ko ina nan a makiyin?" Ya yi shiru yana kallonta ko za ta ba shi amsa. Cikin nauyin baki da gajiya da shi, ta ce, "Don Allah ka kyale ni na huta, bana son yawan magana, ban ga amfanin ai ta nanata magana daya ba, kar ka san matsayinka gurina. To me ye na son nanatawa, na fada maka ya fi a kirga, ban sonka! Wallahi ban sonka, kuma har abada ba zan taba sonka ba na rantse da Allah, ka shafa min lafi,a, ka kyale ni da ji da takzicin zamana a gidanka katin wa'adin kwanikan da muka yi da kai su cika in kama gabana". A zuciyarsa maganarta ta masa zafi matuka, da radadi duk da ba yau ta fara furta masa ba, amma a kullum sabbi ne gurinsa, duk sanda za ta fada yana jin dacinsu. A fuska ya yi murnmushi, idanunsa suka dan canza, ya dube ta a sanyaye, ya ce, "Shi kenan, ki yi hakuri ina damunki, amma ki taya ni addu'a Allah ya 51 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduna cire min sonki a raina ko don na kyale ki ki huta, vuciyarki ta bar miki zafi zamanki da ki ke a gidana. Idan ki ka yi baka kin taimake ni, kin taimaki kanki don Allah Mabaruka?" Ta kalle shi tsawon sakwanni ta watsar, ta maida יי kanta awayar, ta ce a dakile, "Na ji shi kenan Ya yi murmushi yana sake kallonta, musamman yanayin da ta amsa sai ya burge shi, ya cc, "Na gode". Tare da mikewa, har ya yi gaba ya dan dawo ya ce, "idan zaman ke kadai ya ishe ki kina iya nemana ta waya ko da ina ofis zan zo in dan fita da ke ki sha iska. Ina fatan hakan zai sa ki ji dadi ko? Kai tsaye ta ce, "A'a ba na bukata, ka yi zamanka". Ba tare da tana kallonsa ba. Bai ce komai ba ya wuce yana cewa, "Any way in kina bukatar wani abu let me know'. Ya buda kofar. Kafin ya fita ta ce, "Ka nemo min mai aiki wacce za ta dinga taya ni kwana, ba zan iya kwanciya ni kadai ba”. Ya juya yana kallonta tsaf, har-tana tunanin zai kawo mai taza ta kwana kenan alhalin ga shi yana bukatarta kusa da shi. Ya yi murmushi tare da cewa, "Mabaruka kenan, a kullum ke yarinya ce, kuruciya na tare da ke har yanzu, hakan ya sa wani lokaci bana jin zafin wani abu in ki ka min, don na san akwai ranar da za ki bari. A tsarina bana son mai aiki ko da da girki ne bare wacce za ku dinga kwana tare, ina gani aikina ne wannan, idan ba za ki iya ba ban miki iyaka ba, ga dakina can in dare ya yi ki dinga shiga kina kwanciya a 52 WAYE ANGON?-3 Maryam Jafar Kaduns Ya ce, "Oho, ni dai na san na aje sarai a gidan Ya wuce abinsa. Yana jiyota tana la bambamin baia'i, ya share ta, shi kanshi yunwar da ke azalzalarsa ba za ta barshi ya je inda yake da niyya ba, zai ta halamniya ne gwanda ko alalen Allah ya isa ne ya ci, ta liye masa. Don haka ya Isaya zauren har wani yaro ya fito da alala hannunsa, уa siye wa Innarsa. Ya kira shi, "Kai Auwalu ne ko Musa Yaron ya ce, "A'a Auwalu nc, Musa ya ta! makarantar allo". Ya washe baki, duk don yai wa yaron waya "Allah sarki haka ne, Babanku Haruna ai yana kokari kam, ka ga sauri nake ba na son bata lokaci in na shiga gida dan ban alalarka in ci ko guda biyu ne, allabasshi sai ka koma a zubo maka wata, ka ce in ji ni a sa maka tawa יי Yaro yana rawar jiki ya miko masa, alalan shida ce, sai da ya cinye ta tas ya lasbe hannu, ya gaje a suma ya miko masa, kwanon ya ce, "Yauwa Auwalili, ga shi ka ce a zubo maka tawa a

Chapter 3 of 11