Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 10
kai dan adam cikin nadama dama haka hiahuwa takc da azaba? Dole ta nemo Barista duk da ba wani abu da zai iya shi da ke uwa duniya? Wayarshi bude take yana tsakr - barci ya ji waya tsakar ka gigice ya farka ya kunna wuta idonshi kan agogo uku da kwata na dare. ranshi ya bashi ke matar ce. llai kuwa jikinsa na kyarma ya daga wayar, fadi yake, "Excelency ya dai l.ıfiya?" Ta zuba ihu. 88 "Haske Maganin Duhu" Hanwa Ci. Lawaи 'Zan mutu Oga na rasa mai taimakan." Ya ce, "Oh! God kin......." Ai sai ta wurgar da waya da wani uban ciwo ya ratsa ta. Ya yi magana ya yi ihun shiru, sai ya juya ya latsa wannan wayar, ya buga waccan, ya samu layin yayansa mijin Hauwa yana barci ya ji, waya ya cc, 'Yaya ka taimaka Sakina za ta mutu ita kadai a gida ni kuma ina Legos, don Allah...." Ai bai gama jin sa ba ya latse wayar ya tashi Hauwa suka fice. Bai hakura ba ya yi waya gidansu a kai sa'a Mujin an samu tasa, ya tashi su Amma, da ita da Alhajinsu da Mujin suka fita misalin uku da rabi dabararsa a ga wanda zai riga zuwa. Ko'ina ba laifi akwai 'yar tazara, amma dai su Muji sun fi kusa. Allah da iko kusan tare suka je aka ringa buga kofa da kyar da dabara ta bude kofa, Rahane ba ta iyawa ina amfanin wannan ta riga ta galabaita asibitin kawai suka wuce. Likita ya amsheta. Godiya ga Allah aka zo asibiti, don babyn zaran mahaifa ya shake masa wuya, sannan hannunshi ya yi karan tsaye a bakin hanyar fitowa, dole da badan an zo asibiti ba, gaskiya dole a rasa daya koma duka. Da taimakon Allah likitoci su rabata da shi lafiya, amma bayan ta gama sarewa, ko hannu ba ta iya dagawa saboda tsabar wahala. Barka barka, shi ma Barista kamar da shi aka kwana jirgin bakwai ya hawo, takwas da 'yan motsi yana nan. Ya amshi baby cikin tsananin farin ciki, yana kalion 'yan uwa suna mishı barka da arzikı, ya rungume baby ya kalli Hajiyarsa, don ita ma tun A ubahi tana nan, ga su Maryaın ya cc, "Sakinan fa lafiy?" Hajıya ta ce, "Iakita ya ce kalau take, sai dai tana barci nc. sabonla ta jigata da yawa, wannan mara kunyar ya wahalar mini da 'ya." 89 1 "War Maganin Duуи" Hanwa C. Luwan "Ai fa ma jin yanda ta kira ni na san tana tsaka-mar wuya, na so a lokacin dama ina da fuffuke tashi kawai zan yi, saboda tsabar rudu, tun lokacin karatu nake taimaka da addu'v'i masu yawa, ku da kuke kusa kun fini kwancryar hankali, seminar ta mu sai yau bayan biyu za mu gama, mo biyo jirgin yamnıma, abokaina sai dai su shafa su ji wayam. ni ko ta kan su ban tuna ba, tafiyar na da ai kamar ba zan yi ba, rabon dai ai haka. Allah mun gode maka. Ungo nan Maryam dan nan naki, bari na je na ga matata." Likita da kansa ya yi masa jagora. Barci take sosai, da ragowar ruwanta ana kara mata ya zauna gefen gadon, ya rike mata hannu ta bashi matukar tausayi darc daya ta yi wata irin rama da hasken wahala. Kai mata suna aiki. Ya kai hannu ya share hawayen idonshi, kai ya kara sonta da tausaya mata, ga shi ta bashi farin ciki mai yawa. Ta bude ido har cikin barci ta ganshi har da hawayensa ta kai hannu ta shafi fuskarshi ta ce, "Oga." Sai kuma barcin ya kuma gaba da ita. Ya yi ta kallonta. likita ya cę, "Oga ba fa matsala barci ne kawai." Ya matsa jikin matar shi ya kwanta, ya zaro wayarshi aka fara bugawa abokai da 'yan'uwa waya an yi barka da arziki, baki har kunne. Asibitin nan ya cika da 'yan'uwa da abokan arziki a kwanaki biyun nan da ta yi ta kuma yi garau da ita. Sai abincinta take ci mai dadi, ta ha kwalliyarta tana karbar barka. A ranar da yammaci likita ya sallamota ta dawo gidanta cikin godiyar Allah da farin ciki mai yawa. Barista ya rasa inda zai tsoma ranshi, don dadi, idan ya leka ya ga matarshi ta yi sarai ta ci ado mai yawa, ga kuma a boy a gefe sai ya rasa tantance lokacin da yafi farin ciki da lokacin amarci da lokacin nan na zaman jego. Matar fa ta gama tafiyar da shi cikin soyayyarta nai alfarma. Ta cigaba 90. "Haske Maganin Duhu"__Hauwa G. Lawan da zaman barka, 'yan'uwa da abokan arziki na ta taya и farin ciki. Ranar suna suka sawa yaran suna Muhammad Mufazzal. Yaro mai kyau da kwarjini. Ya zo da falala maи yawa. Bikin suna ya yi armashi sosai, don har ni kaina Maiturare na halarci bikin, na ci wara sosai da kyar na iya komawa su Abba da Yaya Abdul ina nishi fadi sukc. Umma ba ki kawo mana komai ba ne, gurin sunan? Da kyar na iya nuni aka mikon jaka, na sam musu tsiren da snacks (ſin da na faki ido na wurga jaka ni fa ban sanya gurin dan abun kusa da baka (Dariya). Fadi suke, kai Amma Umma an ci an more, har da edtra? Masu da shi nc. Na cc, Kai dai bari Yaya Amir, ai Barista ya nuna soyayyarshi kowa fadi yake suna 'masha Allah, Allah dai ya raya Mufazzal Ida albarka, soyayyar kuma ta fore ta har abada. Amin. Dare ko na yi ciki ya ce, Hauwa Salamu Alaiki. Haba in ba ki yi ba ni guri. Da taimakon nawa man din, komai ya yi stop. Ya kama fada "Ke fa ba ki iya samun banza ba, daga gayyarki kin sakı ciki, to weli donc, ga dai playground nan. Allah ya sauwake." Na yi fakarc, to ya zan yi? Kwadayina (Dariya). An cigaba da rainon Mufazzal cikin so da kulawa. Suma sun cigaba da jin dadin rayuwarsu "yan Garakukin da da duk aka samu duk an dinke. sai kwanciyar hankali da soyewa. Har aka yi arba'in, ta zaga dangi sosai don a lokacin sun vi wata tafiya Duts. kan wata shari'a suna sa an za su kwana uku, ta kwan daya a gıdansu ta zazzaga. Sannan ta tali kofar Nassarawa gdan Hajıya ta kwana biyu. Maryam nata rakata gidan 'yan'uwa. Bayan kwana uku Barista ya dawo, lokacin ta koma gidanta. Ya iso da 91 "Haske Maganin Duu" Hauwa G. Lawan zumudi ita ma duk ta shiryawa zumudinsa, an ci an sha. aka kuma kwana ana buatar Ubangiji. Rayuwarsu mai dadi da kowanc zai fatan in ya same ta ya morc. Barista Alhamdulillah, yanzun kofofi na ta budewa. sunansa na dafa shahara a tsakanin lauyoyi 'yan'uwansa. Allah ya bashi hikima kwarai da hangen nesa, ga jajurcewa kan aikinsa. Nan da nan ya yi suna. Allah kuma ya sa albarka a cikin lamarin komai yana tafiya amintacce. a A cikin haka ne Allah ya fado da wata shari'a mai tsoka, to mai man don giwaye biyu ne suke tafka tsiya a kan wani fili da kowa yakc ikirarin mallakar shi, kuma kowa na da shaidu. Mutanen su ne; Sanata David Modu, da Director of Monitoring and Evaluation na Ministry of Education Abuja, Alhaji Ubale Yusuf. Senctor Dabid shi ne ya dauki Barista a matsayin lauyansa ya bashi ko wani irin shaidu da zai gabatar. To an dai fafata, fafatawa mai tsauri inda kowane 6angare yake jin a shari'ar shi ke da nasara. To Allah baya barci, kuma baya zalunci fili ya tabbata na David ne, sakamakon Kwararrun shardu da shi da lauyansa suka gabatar, dole su Alh. Ubalc s uka dangana duk da dama sunn sani fin ai ba kayansu ba ne, amma sun samu duk wasu kwararan ebidance da za su rika sun kuma rika, don an fafata Allah ne ya yi, Allah nasa ya amso mishi kayansa. To wannan shari'ar ma ta kara fito da sunansa. Sannan shi Senator David ya ji dadi kwarai da gaske. sannan ya jawo Parista a jiki ya maida shi personal assistance din. bavan kuma lauyansa da ya maida shi, ta Gangaren duk vasu sabgoginsu, bai kuma bar shi hakan ba lokaci-lokaci idan wata kwangila ta fado ya kan danka mashi don shi ma ya samu karuwa. 92 "Haske Magunn Iuhи" Hawwa G, Lgwan To yanzun ma wata kwangila co ya kamar masa mai tsokar gaske. wacce ake bukatar wasu miliyoyin kudi, don gudanar da ita, idan an kammala za a samu, alhairi mai yawan. gaske. Barista ba shi da wadannan makudan kudadan da zai gudanar da ita, sai ya sanyo abokanshi Ibrahim da Mukhtar suka hada Karfi da Rarfc aka samar da guduma: Masha Allah an samu abun da ake so, shi a cikin kasonsa ya sai wani karamin gida a Gwammaja, ya canzawa kanshi mota CAMRY sabuwa dal, baka. Sakina ma aka sai mata HONDA 86 New Modelsabuwa, a kaima Hajiya gyara a gurinta, aka fito da 'yar tsohuwa mai ran. karfe, mai albarkar baya. Ranar da ya zo da motar Sakina ta yi tsallen murna ta rungume shi tana mishi soyayyarta ta sake ta cc, "Barista me zan ma ne kai ma ka ji dadi, kamar yanda ka jiyar da ni dadi yau?" Ya kishingida a kan kujera yana mai dariya. Ta kalle shi. "Um! Ina jinka." Ya daga kafada. "Well. abun da nake so yau ki ta bani kiss till day brcak, ki fara daga yanzu." Ta rike haba. 'Just like that:"Ka kwafsa ai ni na shirya haka, ka dai dan ban lokaci wannan jar danjar kawai ta dauke farar na kamawa za ka gane, ch yes an yi mą baiwa da matar kirki." Ya mata wani kallo ta hure mishi ido, ta fada jikin suna dariva. A motar a kai afiya zuwa şilansu da gidansu Hajiya nuna sabuwar Karuwar da ta samu. kuwa na ta mata barka yana mata farin cikia fatan Allal ya fissheta sharrin Karfe. Amın. Ranar ba zan va kwatanta muku tsananin farin cikin ta ba. 1. "Haske Maganin Duhu" Hauwu G. Lawan Bayan nan ma a cikin gidan Barista ya yi musu 'yan gyarc-gyarc da sanya musu sababbin abubuwa, kai komaí dai shar da su. Ya samu wasu 'yan caji ya je ya gaida Amma da Umma da Alhaji, yaran gidan ma duk sun shaida Barista fa dawa ta yi nama. Shi ma a na shi side din an shashshaida don Anti 1lauwa ma sabon fridge ya sai mata dal, da ya je gidan ya ji tana korafin nata yana ba ta matsala bai gaya mata ba sai ji ta yi kawai ana kaya-kaya ga kaya, ta rasa wacce irin godiya za ta yi masa sai kawai ta tsaya tana kallonsa yaa sawa a janye tsohon daga gurin za a sa sabo. Ya kalleta da harara. "Kin wani saki baki yau ba baka ne sai kunnc? Ko dai na gama sayc bakin duka, na huta da carinki." Ta yi murmushi ta ce, "To jeka an barma ni kuma ai yanzun na sallama. An godç Allah ya raya iyali, amin." To rayuwar da aka tsinci kai kenan. Rayuwa mai dadin gaske, mai tafiya da albarka da budi mai yawa. Suna jin dadin juna, kowa na kula da dan'uwanshi da gaskengaskc. Sakina macece 'yar soyayya, irin matannan da suka san maza, suka kuma dauke su da daraja mai yawa. Sakina macece da ke son mijinta ya so ta, ya nuna mata kulawa da soyayyarshi, ya ringa nuna yabawa a ciki duk abun da ta yi na yau da kullum. Sannan a Bangaren rayuwar, darc mai bukatar namiji ya nuna mata jarumtarshi. An yi a'a kumа ta samu hakan Baristaiya soyayyu. ya iya tafiyar da ita har ya hagalar da ita t kuma saka nkancewa ba wani sai shi din Wannan ya dada sa ta zage damtse don gamsar da shi, duk wasu bukatunsin, tun da tana samun yanda take so. Shi ma fin ya yı dai-dan da ita. Barista ko gayu a kai inasa 94 "laske Maganin Duhu"_ Hauwa Ci. Lawan sai ya yaba ya ringa kiraki, yana kodata, ita kuma tan.ı jin dadi kanta na fashewa, idan ko abinci ne ya ringa cew. kai anya k na taba cin abinci mai dadi irin na yau." Ta daя harare shi ta ce, "Haba Malam santi dai, wanda ka ci a baya ya dai wuce ne kawai." Sai ya gyada kai yana dariya. I han garin k in ya ringa sakin zance tana dada ziga shi, si su ba ku mitukar kunyar gaske. Ryuwa na tafiya da sauyi mai yawa, wani cadi, wani akasin hakan. Ana tsaka da wannan shagala, Sakina ta fara cin karo da duhu a cikin rayuwar zaman aurenta. Abubuwa da yawa na mata karan tsaye, tana samun matsala gun Oga, amma ko da yaushe tana hakurkurtar da ranta da yi wa Barista afuwa kila dai halin yau da gobe, da kuma fadin munya na zaman gidan miji sai hakuri. To tun tana fan kakkaucewa, har abun ya fara kai ta bango, ta ſara maida addu'arta kacokan kan neman dai-daito, amma a banza wui an tsikari kakkausa, Duk wani abu da ta sani tana yi daa, kokari take yi tana kara azama a kan shi, amma ya kwai ya habu to sai ta fara rage walwala, kadan-kadan 'yar kibar da ta aje mai ban sha'awa ta fara raguwa don labu kwanciyar hankali. Sannu kan hannkali sai ga fuska ta kwama. Wata rana ta je gidan Hajiya, ta shiga gidan \nti Hauwa suna hira ta kalle ta ta ce, "Sakina zabgewa fa naga kina yi. ko an samu kanin Mussadik ne?" Та сс, A'a wallahio daya, ni a yanzun ma red card ne a hann na. kawai d. yanayin yin ne." Ta yi fan sukui tana kallanma ta ce, "Ba lai kwakwaba, amma na ga kin raye walwala da rahar kı kin yi kama da mai damuwa duk mutumin d ya sanki za iya fahimtar hakan in dai yana da tsınkaye."1a yi shiru hat kamar ba za ta tanka ba, sai Antic Hauwa ta bu 95 "Haske Maganin Duhи" Hawwa i. Lawan da ita, tama shiga kitchen za ta fara hidimar girkin dar don ba ta sen yi mata kwakwa, amma ita a ganinta Sakinan ce tata ba ma Baristan ba, saboda yanda yarinyar ke mais abun gwanın sha'awa, ba irin akasarin abubuwan da suke faruwa ba wai kishi tsakanin facaloli, ya Allah, gidank faya ko kua nesa da juna haka kawai sai ku kagawa kan ku bala'i ba gaira ba dalili, kishi nc ko ko bakin ciki a das nemo gaskia ni ban wani yarda da kishi ba, to kishi ma na me? Mijinku daya ko kaka? Allah ya kauta. An dade ta biyo ta kitchen din tana tayata tankadan garin fulawa za ta kwaba musu alkumbens (Alkubus). Ta ce, "Anti ina fama da matsala a gidana ne, matsalar da kullum nake kokarin kara boye ta da kara hakurkurtar da raina, na amince zaman auren gaba dayan shi hakuri ne. kullum idan na duba zuwa na kasa da ni sai na kara godewa Allah da ya vi mini ni'ima babba, domin ya yi mini suturar da dubun mata bai yi musu ba. Wannan sai ya kara shagaltar da ni, lallai na yi hakuri na zauna gidan mijina. zama ma yunzun na fara; domin wata macen ta malam Bahaushe ta ci dan banzan duka, ba kuma ci, ba sha, dole ta nema da kanta ta yi kuma zaunc take gidan aurenta. Don me ni zan daga hankalina in ringa tunanin gudu? Antic ashe wauta nake vi jama'a har sun fara gane ni din ina tare da damuwa da rashin jin dafin aurc. (iaskiya a yanzun kusan gab nake da fashewa ban taba tunkarar kowa da magana nan ban baya ga Ubangijina da kullum nake kai kukana gare shi da a yi mini rangwami. To ga shi ke din kin gan ak wai wata Kasa. To Antic, Barista dai na ki ne, numa din taki ee a cik n nagartarki na yi imanin za ki yi adalci a cikin lamarin barıta ya canza mini gaba daya. Matakin farko yanzun kwata-kwata baya dawowa 96 "Haske Maganin Duäu"Heawa G. Loжат gida de wuri. Sannan idan ya tasni da sauko yake fita, gashi yanzun atubuwa nn dada samuwa bai fiye zaman garin ba, wannan ya sa bà shi da lokacina kwata-kwata, abincinа idan na yi mutuka da shi "yan Imomi sai ya ce ya koshi, ko baya jin dadin cikinsa dan ba ni dai ruwan shayi baki. Idan na yi kwalliya yaushe ya san ina yi, bai ma kalle ni ba bare ya sants damuwi kin ga kə na tsiri lushi ma, kunnen uwar sg yake min:, ya nuna bai ma san \llah ya yi ni ha a guriz, vare bar ya gane ina fushi. In dare ya yi sai ya fara wasu sakin maganganu. Kai Sakina yau a gajiye nake, yaП kaina ciwo yake mıni, gobe ciwon kugu, gata ciwon jiki, dan debo mini Panado! na dan sha ko zan ji sa'ada. Ina mika mai ya kora, sai ya ja gefe kan ki ce komai sai ki ji shi yana sakin munshari uwa bajimin rago. Wannan matsalar na damuna, nayi-nayi ya tsaya mu fahimci juna ko da matsala sam ya kasa ba ni wannan damar. To wannan matsalar nake ciki sama da wata hudu, idan kin ga ya kulani sai radda ya yi ra'ayin kanshi, sai a shafe sama da sati uku, shi ma din irin yanda aka sabar mini da soyayyar shi sam ba ya yi. Caccakar kurciya kawai zai yi ya mikc ni ko ko oho. Gaskiya Antie na gaji, ni din fa ba irin halittata kenan ba, ba kuma irin horan da aka mini kenan ba, don me za a ringa mini haka? Ko ko don takamar yanzun kupi suu zauna mai? Ba zan iya ba-fa kin fara ganin abubuwa na fashewa a jikina, ko ina tsoron nan gaba idan-zan iya jurewa zan sanar da manya gara su shigo ciki duka auran shekara nawa ne? Amma har ana samun wannan, idan kawai ni fin ya gaji da ni ba sai ya auro wata ba tun da giyar kudi na diban shi." Anty Hauwa kanta ya yi girma da yawa, ba ta zaci matsalar za ta iya yin zurfi irin haka ba Ta tausayawa 97 Haske Maganin Duhu"_Hauwa Lawan Sakina sosai, don ita ma macece, yaushe za ta juri yin hakan? Amma tun da yakc ita babba cc, ba hakan za ta yi ba. Ta daurayc hannunta daga fulawar ta ce, "Anya Sakına ba ki fahimci mijinki hidindimu da sabgogi no su kai masa yawa ba, suke sa shi irin hakan? Ki lura da da da yanzun fa duk ba daya ba ne, a da harka daya yake yi. da ya dawo daga office gidanshi kawai zai nufo, abubuwa ba su mashí vawa ba, ke din ce kawai a gabanshi bayan aikinsa. Amma yanzun fa, ya sawa kan shi hidindimu da yawa. Ina ganin wannan kila shi ne jigon matsalar, kamata ya yi a dai samu zamá a warware." Ta tabe baki, "Wacce irin matsala ce wannan da sabga? A kan shi aka fara neman kudi da aiki. har ya hana mutum kula da harkar iyalinshi? Na gaya miki yanzun ina jin yafi sama da kwanan wata 'yar cikin nashi ko daukanta bai yi ba. To yaushe ya ganta? Idan ya dawo, ta yi barci, in zai fita ba ta farka ba. Wannan wacce irin rayuwa ce? Ni kin ga kawai na gaji." Ta dafa kafadarta ta ce, "Kin ga Sakina ki yi shiru din ki, rayuwar yau duk wacce kika ganta zaune a gidan mijinta fa kawai kyaleta dole ba za ta samu yanda take so ba dari-bisa-dari (100%). Sai dai kawai wata tafi wata matsala, wata tafi wata kwanciyar hankali, amma rokona gare ki don Allah hakurin nan ki kara kar ki bari wani daga side din ki ya ji wannan matsalar. Ki cigaba da addu'a nima zan taya ki, insha Allahu koma me ye za ki ga hasken abun albarkar Annabi (S.A.W.), kuma in za ki tafi zan hada miki wasu 'yan magunguna namu na mata ki gwada ki gani. insha Aliah za mu fahimci inda ya dosa, ke kuma kar fushin ya radc ki ki ki hilatarshi barc ki gane ko maganinki ya yi aiki, ko bai yi ba." 98 "Haske Maganin Duhu" Hanwa G. Lawan Wanı irin kallo ta yi mata. A ranta tana kokonto anya ko wannan mata ta fahimci abubuwan da ta fada mata Barista na yi mata? Ita kanta ta fahimci abun da takc nufi, ta bubbuga kafada. 'Na gane, hakuri kawai za ki yi, ba ki ji an ce duk wanda aka bawa hakuri an cuce shi ba ne?" Ita dai kallonta kawai take yi, ta ce, "Kin ga kin ringa kokarin sauraran rediyon Kano, akwai wani programme da Lami Sumaiya Murtala take gabatarwa akan irc-iren matsalolins da mata kan fuskanta a gidan aurensu. Sai kina jin programme din za ki raina matsalarki, ko kuma ke din ki kara godewa Allah da bai jarrabe ki da taikaicin rayuwa irin wannan ba." Duk wani lallami da bam baki, Antie Hauwa ta yi mata, don haka temper (fushi) din da take kai ta ragu sosai, sai tsananin tausayin kanta ta burin jan damar wurin gyara rayuwar auranta. Don haka da sanyin zuciya kwarai ta koma gidanta, ta yi mai abinci mai dadi, kus-kus, da miyar kayan lambu ta dada gyara gidanta don dama tsaf takc, duk wata gaba. kusfa-kusfa an sa mata turare. Karkashin hammata rool on, kasan maina, tsakiyar sa, cibiya, tsakiyar cinyoyi, gabobin hannu, bayan kunne duk ta sa Humra fara da baka gaba daya ta feshe jikinta da body spray, sannan kayanta har Undis duk ta feshe su, dakinta da ko'ina na kamshin room freshner da turaren wuta. Komai acan-acan. Mijin kawai take jira, can gidan 'ya'yan ma an gyare shi tas. A ranar ta sauke.girman sai tai mishi flashing. Ya ga 3 missed call, sai ya biyo ya ce, "Ya ya ne?" Ta lallausar da murya ta c, "Kana ina ne wai? Gani a kwance kai kawai nake jira."Tana jin dariyarshi. "Ko? Me to za ki ba ni?" "Komai ma in kana so." 99 "Haske Maganin Duh" Hauwa . Lawan "Shi kenan gani nan zuwa." Ta ajyc wayar cikin nishadi ta jawo carbinta tana jan Ya-ahadu, Ya Samadu, Ya wadudu. An yi sa'a ya ko dawo din nan, har ya yo mata tsarabar fresh milk da tsirc mai dadi. To shi mutum ne mai son tsirc ya ci shi da tumatir da albasar, da su sukc yankawa. To íta kuma ba ta son cin albasa musamman da darc. Don haka ta kawo mishi abinci ta shimfida musú tabarma a tsakar capet fin. Suna hira kadan-kadan suna cin abincin suna kuma kallo, sai ta tsince gaba dayan albasar ta zuba a marufi, ta kalle shi tsakar ido ta ce, "Don Allah yau a hakura da cin albasar nan." Ya yi gajcran murmushi, ya kuma amince da abun da ta ce din bai ci ba. Sakina ta samu kanta a wani yanayi mai dadi cikc da nishadi,, har zuwa lokacin kwanciyar barci ta yi wa danta shimfida ta shirya shi ya yi barci. Ta yo wata fitinanniyar shiga, rigar jikinta ya kwai ya babu, duk motsin da ta yi sai kamshi nc ke fita, ta yo brush ta fcsa mouth fresh ta tafi dakin mijinta don neman yardarsa. Ta tura dakin da sallama, ya amsa lokacin yana kokarin saita wani aggo da ke gefen gadonshi, ta tafi a hankali ta kwanta kan bayanshi, kamshin jikinta ya ratsa kofifin hancinsa, har ya gama saita agogon tana bayanshi kwance tana kallon mai yake yi, har ına ya gama sun fan yi jim, sai kuma ya dan zame ta ya ce, "Bari na shiga bandaki." Ta matsa gefe, sai kuma ta kwanta a kan gadon. Ya dan jima,. sannan ya fito daga bandaki. Ya haura gadon a hankali shi ma yana Kamshin sabulun wanka, da roll on. ya kashe fitula dakin ya yi duhu. sai sanyın gari da kamshinsu yake ratsawa. Sakina kuma ta dan ja aji tun da ta nuna maitarta a fili yanzun kuma sauran aiki na Oga 100 "Haske Maganin Duhu" Muttaka. Hauwa CG. Lawan Sun bata shíru zuwa wani 'yan dakcku cai sai ya miko hannu a hankali ya ratsata ya matso gun kunnuwanta cikin nutsuwa ya furta, "Na fahimci manufarki, amma don Allah ki yi hakuri, ina jin jikina kamar mai zazzabi sanyi nakc ji, kuma ba na son na rasa sallar Asubahi kin san wannan abun na hana mutum samun sallah a kan kari." Wani irin rudani ya shigeta. Eyc Barista? Me yake nufí, ita zai rainawa wayo? Waniirin duhu ya ratsata mai tsananí. Ta bata minti wurin biyu tana shiru ba ta iya tanka komai ba, ya dada kokarin lallabata, ta make hannunshi ta mike da sauri, ta fita ta banko mishi kofarshi ta yi dakinta. Ya Ilahi! Da gudu ta fada gadunta ta rusa wani irin kuka na sarewa da nadama, ta gama gano Barista akwai wata manufa gare shi a kanta. Ba ta iya hakurin wannan cín kashin, gara kawai ta sana mishi lafiya kila dai ya gama nata yayin ne wata ce yake hangowa yake mata wannan cin kashin. Ranar ta yi kuka mai yawa iyaka dai ta kai, sai dosowar Asubahi ta samu barci, wanda har ta so ta dan makara, bugunshi ne ya farkar da ita, shida da kwata. Ta ja tsaki ta shige bandaki tai yo alwala tana sallah tana jin nacin bugun shi, ba ta taba tsanar shi ba sai a wannan ranar burinta kawai a yau komai rintsi ta san inda dare ya yi mata. Ya gama nacin bugunshi ko alamar ta ma san da zamanshi ba ta yi ba, har Musaddic va tashi, saboda bugebugen'nashi, ta dauke shi ta yi masa vanka. Tana jin yaron na rigimar yunwa yake ji, ta yi burus ta ringa lallaba shi, ta dauko zani ta goya shi, wai don ya smu ya yi barci. Ai ko ya yi luf bai dai yi barcin ba. Da ya a ta ki magana bare ta bude sai ya komawa waya ta yi rinying biyu da ta duba ta ga shi ne sai ta kashe wayar, gaba daya tana jin shi ya gama 101 "Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan sukurniyarshi ya fice daga gidan gaba daya. Sannan ta samu ta fito ta dafawa Mussadik indomic da Rwai sai da ya Koshi, sannan ta yo wanka ko'ina ba ta tsaya wani gyarawa ba ta hadawa Mussadik kaya kala hudu da 'yan abubuwan da zai bukata, ta dau nata kala daya ta saka a jakar jegonta. Ta

Chapter 8 of 10