wa Yayan flashing ya bugo ta сс.
"Ni fa am ready."Ya ce, "Haba dai, to ba ni minti goma na
watsa ruwa, kin ganni kallo nake yi."
"Shi kenan ina jira." Ta ce da shi.
Ya fito cikin kyakkyawar iga, jcan. shirt
sababbi fil, sun kuma amshe shi su ya yi kyau cikakken
saurayi mai hankali ba gaya dan fafa ba. Su kai wa Hajiya
sallama sai Yalwa.
Sha biyu da ashirin Maryam ta yi sallama a gidan
kishiyar Mamansu ce a tsakar gida ta amsa ta ce, 'Maraba."
Ta yi fara'a ta bita har dakinta, bayan sun gaisa ta сс.
"Sunana Maryam inan tare da Yayana Muttuka na zo ne
güsin Sakina." Ta fada da fara'arta ta ce, 'A'a lallai to
maraba zo mu jc." Ta bi bayanta zuwa gun Amma. Bayan
sun gaisa Ummin ta ce, "Ga bakuwar Sakina da mijinta nan
sun zo." Dadi ya kaina Amma ta ce, "Lallai maraba lalc.
amma kuma kin yi sa'a yanzun ba ta dade da fita ba yayant.a
ya kaita gidan yarsu." Ta ji wani iri, amma sai ta ce, "Bа
komai tun da na ga guri na dawo idan an kwana biyu, :1
gaida ta. yayan ya ce a gaishe ku "
Suka ce, 'Muna ansawa ya Hajiyar ta ku?"
"Duk lafiya lau, ita ma tana gaishe ku."
Duk sun yi jigum nan rashin dadi ta mike ta ajiye
kayan da ta ze nata da su ta cc, "Gashi a ba ta in ji Hajiya
sai anjime Suna a gocıya, amma ta ce tsaya mana ki
mshi ko gwo ne, ta ce "Na gode wallahi. ku bar su, b.:
.mai ai zan dawo nan da kwana biyu." Sun kada sun raya
sai ia yi harzari ma ta yi waje.
Parista yan zaunc shiru, yana jiran va ga wanda zan
fito sa: ga Maryam ita daya, ta fito tana fara'a ta bude motar
ta shige ta rufe yana kallonta ta yi dariya ta ce, "Ba ta na
26
Hauwu G. Lawan "Haske Maganin Duhu" fa, mun daki gurbi." Ya wani zaruo ido,
"What? Ita ba ta daddara ba ne, cc nake garin yawo a
ka sace ta yanzun kuma za ta kuma fita, kuma fita ba lare da izini ba." Maryam ta rike baki, "Yaya a gaban fa iyayenta take, kuma da yardar su fin ta fita, ba kuma yawo
nc ba zumunci ta tafi, gidan 'yar'uwarta ne kuma tun da ta
dawo ba ta taba fita ba ita daya sai yau, yau din ma kuma
yayanta ne ya goyata a lifan dinshi ya kaita." Ya yı wani
huci na bacin rai kamar ya daki Maryam fin, don haushi.
Ba ta ce komai ba, tana ta kallonshi tana mashi dariya a
cikin ranta yanda ta ga yana bala'i.
Can ta ce, 'Ka yi hakuri mu tafi, ai kai kana da dama
ko da dare ne ka dawo."
A hasalc ya ce, "Ba zan dawo da daren ba, wayc ne
bawanta da izinina ta fita, ko ta manta ni dfin har sadakina
na biya ne?" Maryam ta rike baki, "Lallai abun is biger. "Тa
ce to yi hakuri, bari na koma na tambayo kwatancan gidan
da ta je sai mu bita." Bai ce komai ba har ta bude mota ta
fita, lallai ya amince. (Kun ji mu da mutum, ashe da ana
so?).
Amma ta kuma ganinta ta yi mamaki ta ce, "Au ba
ku tafi ba'?" Ta yi 'yar dariya ta ce, "Yaya ne da rigima
fadama yake ta yi wai ta fita ba sani ba, sai an kuma
daukcta, yanzun dai kwatancen inda take za a mana mu bi
ta"
Amma ta rufe baki cikin dariya zuciyarta kamar
auduga. Lallai dai ya yi na'am ba kamar yanda suka zata ba.
Ta cc. 'Ai ba ma wani nisa ta yi ba, nan Gadon Kaya ne
kwanar F.C.E. in kun shiga ta Kofar Famfo layi na biyu ku
kalli hannun hagu, ga gidan nan mai bene da farin fenti shi
ne gidan."
27
"Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan
Ta ganc kwatancen da kyau, su kai sallama ta fito ta
same shi ya kifa kai da sitiyari, ta rufe motar bayan ta shigo
ta ce, 'Mun yi sa'a ba ni sa ba ne duk hanya cc, (iadon Kaya
ne." Ta yi masa bayani kawai sai ajcta ya yi a kofar gidan.
Ta fito a hankali ta taka ta shiga ciki, gidan ya yi mata sosai
mai kyau da tsari. Ta yi sallama yaran gidan suka amsa tabi
bayansu har falon gidan. Tana shiga da Sakina su kai ido
hudu, haka kawai zuciyarsu ta buga a tarc ta yi sallama da
fara'a ita ma ta amsa mata ta aje kofin ruwan hannunta ta
ce, "Bismillah mana zauna." Ta zauna ba ta raba dayan
biyu ita ce Sakina, saboda kamar da ta ga suna yi da
babarsu sai kuma hotunan da ta gani nata a falon; kafin ta
ce wani abu Zainab ta fito matar gidan goye da yaronta ta
juya ta gaisheta sai da ta zauna ta amsa duk suna mata
kallon bakonta. Ta yi dariya ta juya gun Sakina ta cc, "Ba
ki sanni ba, amma dai ni bakuwarki ce." Haka kawai ta raya
wani abu, amma sai ta ce, "To na gode sannu da zuwa bari
na kawo miki ruwa."
Та се, "To." Ta kawo mata lemun fanta da purc
water da kofi ta tsiyaya mata duk biyun, sai da ta sha.
Sannan ta tsareta da ido ta ce, "Sunana Maryam, ni kanwar
Muttaka ce, na je gidanku Hajiyarku ta ce ba ki nan ta yi
mini kwatancen nan shi ne na biyo ki."
Kawai sai ta dafe kirji cikin faduwar gaba
matsananci ta ce, "Haba, da'allah kai na ko gode, sannu kin
sha hanya ya gidan?" Ta yi murmushi, dömin dai ta
burgeta. Kyak kyawa da ita, komai na ta cikakké mai kiba.
Kibar mai tsarı wanda mai ita zai mori, domin dai wanda ya
yı ta ya kiwatata da kyau kwarai, ko'ina fa laushi ne da
nama mai tsan, komai an aje shi muhallinsa. T ce, "Lafiya.
tare fa da yayan muke yana wajc."
28
"Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan
Zainab ta cc, "Haba da'allah shi ne ki kai shiru, aka
bar shi a rana, da kin yi magana ai. Kai Mus'ab dauko kсy
din dakin baki a kan dressing mirrow ka budewa uncle ka
fita wajc ka ce ya shigo."
Hakan ko aka yi, Zainab ta sa aka kai masa ruwa da
lemo mai sanyi, ita din ce ta sa hijabinta ta leka suka gaisa
sun gane junan da kyau, sun dan yi hira har ya karbi yaron
bayanta Almustapha. Ta ce, "To bari na wuce na turo
Sakinan." Ya yi murmushi.
Sakina da Maryam hira suke, har suna hasashen
sanin juna. Maryam ta ce, "Na yi secondary G.G.S.S.
Kwa." Ita kuma ta ce Danzabuwa ta yi form one to six, to
sanayyar ba ta'nan ba ce. Ta ce, "To ni ina B.U.K
Department of Edu, ina karanta English Education level
200."
Sakina ta fadada murmushi ta ce, "Kila to a nan na
sanki ni din ina karanta Hausa Education, amma ni level
3000 nakc." Su kai dariya ta cc. "Ba mamaki, muna ganin
gilmawar juna shi ya sa muka gane fuskokinmu." Suka
shiga hirar abin da yake faruwa tsakanin lactures da Yar
Adua', har ya jawo yajin aiki (strike). Yaya Zainab ta dawo
ta ce, "Ke Sakina ki je man kin bar bako, bar mini Maryam
za mu yi hira da ita." Ta mike a hankali duk wani jinta take
fanko gaban ta sai faduwa yake vi. Ta dau gyalanta ta fito.
Tafi minti uku a bakin kofa tana tsayc ta kasa shiga, sai da
ta yi namiji kokari, sannan ne ta kira sunan Allah, ta dage
labulan hadi da sallama da murvarta mai sanyi. Wani irin
faduwar gaba suka samu a loka i daya, shi din sai duk ya
wani rikicce ya gigice, saboda har ga Allah bai taba zaton
wannan zabirar ba ce. Zuki, ka barikallah, masha Allah!
Abin da yake ta fada kenan. A fili ya yi ta maza ya hadiyi
29
"Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan
wani miyau ya ja fasali, sannan ya cc, "Bisimillah man
Karaso, kin cake."
Ta yi murmsuhi mai kyau ta karaso dab da shi, sai ta
zube nan gabanshi tana gaishe shi, shi kuma sai ya
hangame baki kawai yana kallonta kumatunta ya yi na'am
da shi, sha'awa yakc bashi, inda yake kallon nan na ta
kamar kawai ya ya dauke ta ya goya yakc ji.
Ta saci kallon shi ganin bai amsa ba, ta ga murmushi
yake ta yi kawai yana nkallonta. Wata irin kunya ta ji
matsananciya,, ta sunne kanta. Ya dan motsa ya ce, "Kya
boye kan ki man, kin kyauta mini kenan, wai ni ina can ina
ta boyan mata a gida ashe ke yawo ma kike ban sani ba, sai
an sace mini nke kuma na zo na shiga uku?" Ta dago kai, ta
rausayar da ido ta ce, "Lah!K Allah ba na zuwa ko'ina,
gidan ne ya yi mini zafi nasa yaya Muji ya kawo ni nan ai
nima tsoran fita nake yi."
Yanda ta yi maganar gaba daya sai ya sukurkuce,
kallonta kawai yake yi ya ce, "To me ya sa gidan ya yi miki
zafi haka ba dai laifi na ba nc ko?"
Ta ce, 'Ah bame kai mini?"
"Na yi laifi man, ai ban zo ba ko?"
"Ga shi nan ai ka zo yanzun."
"Haka ne, to ya kike, ya kufan jiki duk da na gane
kin yi sumul, kin yi free kamar kazar Agric, ashe haka
Allah ya yi miki tsari mai kyau, shegun duniya za su yi
mini kwalele." Su kai dariya tare. ya ce, "Gaskiya da an
cuce ni,, an taba ce miki you are so heautifulirin haka?" Та
girgiza kai alamar a'a. Ya ce, "Ba mamaki, Allah ne ya
sanya hijabi a kan fuskarki don da samari sun ganki ba abin
da zai hana su sace ki." Dariya kawai take masa. Zuciyarta
na mata dadi tana yi tana satar kallonshi, shi dìn ma mai
30
"Haske Magunin Duhu" Hauwa Ci. Lawan
Pkyau no komai nasa frcsh alamar yana jin dafin shi yana
rayuwa cikin godiyar Allah. Yatsun Kafarshi zara-zara
chocolate colour, sun luf-luf da su. Wani irin dadi ya ratsa
la matsananci. Gaskiya Allah kam ya yi mata baiwa mai
yawa, don da gani ya bata miji na gari, mai usuli mai kyau,
da gani babban goro ne sai magogin karfe. Kafin a ba ta shi
sai da aka jarrabata, jarrabawa mai tsanani. Lallai kam Kila श
da ba dan wannan silar ba da ba a ba ta shi ba.
Tana wannan zancen zucin aka yo masa waya ya ce,
rA'a ya ya Barista wake up? Kai na manta gobe ne zaman
(STshari'ar? Gaskiya yanzun ina tare da mai dakina ne." Ya yi
dariya aka ce maka ko yaushe jiya ce? Yau ai daban take
mai sabon salo, Allah da gaske nake yi in ka musa kuma ka
z0 nan ka gani da idonta. Ya shiga yi masa kwatancc. Su
kai sallama. Ya kalleta yana mata murmushi ya ce,
'Abokina ne na gurin aiki kut-da-kut, wai yana zaton wasa
nake masa na ce gani ga mai dakina, kin san ni gaskiya ba
mai irin wannan, halaiyar ba ne, wacce akasarin maza ke
ida iTa jinjina kai. dio erei emei si 90 tabi a
MASTUS
smsllsz iv
Ya ce, "Kin ko san mijin naki lauya nc?
"A'a yanzun dai kana gaya mini."s
"To haka ne, na samu a kallah shekara goma ina aiki
kuma Alhamlulillahi ina ganin nasara a kan duk abin da na
sa a gaba na aiki.
Tа cе, To mun godewa Allah, Allah ya taimaka,
в се yana murmushi, "Ke din faS nawa kike?"
Sai ta kyalkyale da dariya. Dariyar tata ta burge shi shi ma
sai ya tayata ya cc, "Na yi ba daidai ba kenan?"e sy sid
Ta ce, "Ni din na yi kama da 'yar J.S.S ne?" Yace,
"Wai dai kar na yi zari ki ce na zura jiki?mi
31
"Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan
"Haka ne, to J.S. 300 level nakc a Bayero ina
karantar Edu Hausa."
Ya zare ido hadi da rike baki ya cc, 'A'a, a'a lallai
ashc execellency ce ke tsoro kawai nake miki." Ta yi
murmushi. Ya ce, "To bari na yi sallah sai na wuce, amma
da daddare zan dawo hirar ba ta ishe ni ba kar masu gidan
su kore ni." Ta ce, "Haba kora, yanzun ai ka zama na su
suma." Ya cc, "Haka ne, ke ma shiga ki samo mini ruwan
alwala, idan kuma Shehu ya roka mana ne sai ki zo ki yi
gadina kar wata ta sace miki ni." Ta yi dariva ta ce, 'Ashe
dai ka iya barkwanci, amma idan an ganka kamar ba mai
fara'a ba." Ya ce, Ko? Nima din mamaki nake ashe zan iya
zance gaban 'yanmata na zaci sai a gaban judge."
Fita ta yi kawai har tana tuntube, don tsananin farin
ciki da jin dadi. Ta samu Maryam ta zama 'yar gari har ta ci
abincinta ta yi sallah, tana hutawa. Yaya Zainab ta ce,
"Yauwa shigar masa da nasa abincin." Ta dauka ta kai ma,
har ya yi kabbarar sallah ta dawo ita ma don ta yi tata.
Bayan ta idar ne ita tama kasa cin abinci, sai da ta bashi
ratar minti sha biyar sannan ta koma, ta tarar wannan
abokin nasa ya zo tare ma suke cin abincin. Ta yi sallama
suka amsa ya ce, "Wonderful, kan dai ba ke din ba wace za
ta make mana shi, har ya ringa sambatu wannan mai bakin
ran?" Ta yi dariya ta tsugunna nesa da shi ta ce, "Ina
wuni?"
Ya amsa, "Lafiya kalau Madaım, gaskiya na yi farin
ciki kwarai, ba na abokina zai fita daga gorin Nalako zai yi
aure, amma abin da ya ban mamaki shi ne, wai har yaushe
abin ya faru kuma har manya sukai ınagana aka zartar duk
ba mu da labari, to da sai dai ka gayyace mu faurin aure ko
ko? Kai fa mugun kulli gareka." Ya kyalkyale da dariyar
32
E
a
"Haske Maganin Duhn" Нанwа G. Lawan
nishadi ya dada kashingida yana wani kallonta kasa-kasa, shi kansa mamakin kansa yake wai shi ne a gabanta yake
wannan sangartar.
Ya ce, 'To yaushe zan ringa bucſe harkata so open, ni da ke da masu kullina, kana jin ko wannan Alhajin da mu kai shari'a da shi ya fahimci ina da wannan ba ya zago ya yi mini mugun kulli ba, gobe kawai sai dai na ji ta a gidansa." Suka kyalkyale da dariya ya ce, "Wai da na mutu ni mut." Ya yi kokari suka hada ido da ita, ya kashe mata ido, ita din bala'in mamaki kawai yake ba la. To da jan ajin na
maye da ya share kamar bai yi na'am ba? Ko kuma dai
maganar Amma ce da ta ce kila hidimomi ne suka bоyе
shi? Ta ki yarda ta kuma kallon shi don yana ba ta matukar
kunya ga kuma bárista Ibrahim a gabansu.
Ibrahim ya wurga naman miya ya taune ya kura
ruwa ya ture kwano уа сс, "Ко dai ba ka ci ba, ba ganewa
za a yi ba, cewa za ai dai tare muka ci tun da kai soyayya ta
cika maka ciki, kuma wallahi tashi za kai ba-sabam-ba,
haka kawai ka sani bulayi ni daya a Kano. Hakuri za ki yi exellency ki ara mini shi zan rako miki shi da dare, idan
tawa matar ta yi approving, wani muhimmin aiki ne ya taso
pls." Ta sunkuyi da kai tana matsa hannu ta ce, "To ba komai, Allah ya taimaka ya bada sa'a."
"Yauwa cdceilency godiya nake." Ya mike har da
rankwafa mata, sannan va tsava ebnshi va ce. "Oya to
tashi man duk ka wd!
Ya rike bak sa,
haka kawai mutum na tare da iyahnsa ka tsige shi? ina
cewa yau din hutu na ne. shi ya sa na zabi sakewa da su?"
"Oho dai tun da an ba ni approvał tashi za kai." Ya mike ya dau mukulinsa va ec, "Na ii to vi geba za a
"Haske Maganin Duhu" Hanwa . Lawan
ko?"
"To wannah kuma, ina waje zan jira, a fito lafiya."
Ya dan dafa kujerar da take zaunc ya cc, "To
exellency zan wuce ina tabbatar zuwa na dare nan, amma
ki ba ni phone number dinki ma soy la aya." Ta dan
matsa gefc saboda hucinsa sosai take ji, har tsakar kanta.
Sannan ta ce, "Ni ba ni da waya ta fadi." Ya kalle ta.
"Kin matsa ne don na takura ki"" Ba ta bashi amsa
ba. Ya ce, 'Shi kenan, ungo Starcoms dina zuwa gobe duk
wanda ya kira ki ce ba na kusa, kuma dai y anzun tun da nа
bude wuta kuma ke din sai hakuri, ina fatan ba za ki gaji
da ni ba ko?"
"Haba gajiya dai, abin da rai ke so?"
"Ko?" Ya yi tambayar.
"Gaskiya ni barayin nan dai sun mini daidai, don ni
kawai suka satowa ke, Kila da badan hakan ba, ni dai ban ga
inda zan ganki ba, har nima na sace kin."
"Ka manta rabon kwado baya hawą sama, ko ya hau
fadowa zai yi'?" Ya ce, "Haka ne, na gode kwarai da gaske,
yau ba zan iya kwatanta miki farin ciki da nake ciki ba,
domin dai da zuciya a zulumi take, yanzun ta yi fresh na
san ni din wani irin mai sa'a ne ınai yawan gaske, an mini
baiwa da kyakkyawar mace, mai ilimi da usuli mai kyawu
ko? Gode maśa kawai zan ta ta yi ina kara yi. Allah ya bar
mu tare ki ce amin da karfi na ji." Ta sunnc kai tana dariya.
Ya fara tafiya ya ce, 'Ki ce Maryam ta fito kawai mu wuce.
wancan bawan Allah kar ya gaji da jirana." Tа се, Tо." Тa
juya ta shige ciki ya bita da kallo komai nata ya yi mishi,
lallai ta wahala a ganin da ya yi mata lafiyayyar maсесс
sosai. A fili ya godewa Allali sosai.
Har kofar gidan ta yi wa Maryam sallama sun rabu
34
"Huske Maganin Duhu" Hauwa (i. Lawan
nishadi ya dada kashingida yana wani kallonta kasa-kasa,
shi kansa mamakin kansa yakc wai shi ne a gabanta yakc
wannan sangartar.
Ya ce, 'To yaushc zan ringa buſe harkata so opcn, ni
da ke da masu kullina, kana jin ko wannan Alhajin da mu
kai shari'a da shi ya fahimci ina da wannan ba ya zago ya yi
mini mugun kulli ba, gobe kawai sai dai na ji ta a gidansa."
Suka kyalkyale da dariya ya ce, "Wai da na mutu ni mut."
Ya yi kokari suka hada ido da ita, ya kashe mata ido, ita
din bala'in mamaki kawai yake ba ta. To da jan ajin na
maye da ya share kamar bai yi na'am ba? Ko kuma dai
maganar Amma ce da ta ce kila hidimomi ne suka boye
shi? Ta ki yarda ta kuma kallon shi don yana ba ta matukar
kunya ga kuma bárista Ibrahim a gabansu.
Ibrahim ya wurga naman miya ya taune ya kura
ruwa ya ture kwano ya ce, "Ko dai ba ka ci ba, ba ganewa
za a yi ba, cewa za ai dai tare muka ci tun da kai soyayya ta
cika maka ciki, kuma wallahi tashi za kai ba-sabam-ba,
haka kawai ka sani bulayi ni daya a Kano. Hakuri za ki yi
exellency ki ara mini shi zan rako miki shi da dare, idan
tawa matar ta yi approving, wani muhimmin aiki ne ya taso
pls." Ta sunkuyi da kai tana matsa hannu ta ce, "To ba
komai, Allah ya taimaka ya bada sa'a."
"Yauwa edccilency godiya nakc." Ya mike har da
rankwafa mata, sannan ve isava egharshi va ce. "Ova to
tashi man duk ke
Ya rike baki vo ند
haka kawai mutum na tare da iyalısa ka tsige shi? Ina
cewa yau din hutu na ne. shi ya sa na zabi sakewa da su?"
"Oho dai tun da an ba ni approval tashi za kai." Ya
mike ya dau mukulinsa ya cc. "Na ii so vi gaha zami a
"Haske Maganin Duh"" Hanwa G. Lawan
ko?"
"To wannah kuma, ia waje zan jira, a fito lafiya."
Ya dan dafa kujerar da take zaune ya сc, "То
exellency zan wuce ina tabbatar zuwa na dare nan, amma
ki bu ni phone number dinki ma soye ta waya." Ta dan
matsa gefe saboda hucinsa sosai take ji, har tsakar kanta.
Sannan ta ce, "Ni ba ni da waya ta fadi."Ya kalle ta.
"Kin matsa ne don na takura ki?" Ba ta bashi amsa
ba. Ya cc, 'Shi kenan, ungo Starcoms dina zuwa gobe duk
wanda ya kira ki ce ba na kusa, kuma dai yanzun tun da aa
bude wuta kuma ke din sai hakuri, ina fatan ba za ki gaji
da ni ba ko?"
"Haba gajiya dai, abin da rai ke so?"
"Ko?" Ya yi tambayar.
"Gaskiya ni Garayin nan dai sun mini daidai, don ni
kawai suka satowa ke, Kila da badan hakan ba, ni dai ban ga
inda zan ganki ba, har nima na sacc kin."
"Ka manta rabon kwado baya hawą sama, ko ya hau
fadowa zai yi?" Ya ce, "Haka ne, na gode kwarai da gaske,
yau ba zan iya kwatanta miki farin ciki da nake ciki ba,
domin dai da zuciya a zulumi take, yanzun ta yi fresh na
san ni din wani irin mai sa'a ne inai yawan gaske, an mini
baiwa da kyakkyawar mace, mai ilimi da usuli mai kyawu
ko? Gode maśa kawai zan ta ta yi ina kara yi. Allah ya bar
mu tare ki ce amin da karfi na ji." Ta sunne kai tana dariya.
Ya fara tafiya ya ce, 'Ki cc Maryam ta fito kawai mu wuce.
wancan bawan Allah kar ya gaji da jirana." Tа сс, То." Ta
juya ta shige ciki ya bita da kallo komai nata ya yi mishi,
lallai ta wahala a ganin da ya yi mata lafiyayyar macесс
sosai. A fili ya godewa Allaii sosai.
Har Kofar gidan ta yi wa Maryam sallama sun rabu
34
"Haske Maganin Duhu"_Hauwa C6. Lawan
suna begen juna, ta mikawa Maryam din ledar da Antic ta
hata ta karba tana godiya. Barista ya yi mata horn ita kuma
la daga masu hannu ta dawo a guje cikin gidan ta yi super
kan gadon Antic, ta ce, "Kin ga Allah ko Antic?"
"Ah to mai na gaya miki ne? To da a ce ba su yi
follow up ba, da a ka kai musu zancen shi ne sai ki ce wani
abu, ba gashi ba yanzun? Ni kam na yi miki murna sosai
don kin yi sa'ar namiji very handsome wallahi wayayус,
mai ilimi." Ta ce, "Bari Anti Lauya ne guda fa."
'Ah lallai Allah ya tabbatar da alhairi, amin."
Ta wuni cikin wani irin farin ciki marar misaltuwa,
ba ta taba fadawa soyayya irin wannan ba, da ta shigeta
arat daya mai yaji.
Ta mike ta ee, 'Yaya Zainab, don Allah sa Malam
Sani ya kai ni gida." Ta rike baki, "Au! Dama zuwan ba na
kwana ba ne? Ta langaße kai tana murmushi. "Cewa ya yi
zai zo gida fa da daddare, kin ga dai gara na je, ya kamata
na ringa daukan al'amuranshi da muhimmanci sosai." Ta
gyadu kaı.
"Hak ne, Allah ya kiyaye, kira Sadik ya yı masa
maganar sa ya kai ki."
Ta shigo gidansu cikin walwala tun a soro Sa'adatu
ivar karadi ta tare ta tana ba ta labari mijinta ya zo da
Kanwarshi sun kawo mustu kek mai dadi. Ta rungumeta
tana jin dadi har ta leka dakin Ummi ta yi mata barka da
gida. Sannan ta yi dakin Amma. Sai dai ta samu tana
kitchen wurin hidimar pirkin darc. Ta leka ta yi mata
sannu, sannan ta wuce fakin kai tsaye. Sa'datu aka kinkimo
mata ledar kayan. Ta Isugunna tana bufcwa, ta fau kek
daya ta gatsa dadinshi ya yi mata har tsakar ka. Sai Amma
ta s higo ta tsaya kawai tana kallonta da mamaki, ita kuma
35
"Haske Magunin Duhu" Hauwa Ci. Lawan
suna begen juna, ta mikawa Maryam din ledar da Antic ta
bata ta karba tana godiya. Barista ya yi mata horn ita kuma
ta daga masu hannu ta dawo a guje cikin gidan ta yi super
kan gadon Antic, ta ce, "Kin ga Allah ko Antic?"
"Ah to mai na gaya miki ne? To da a ce ba su yi
follow up ba, da a ka kai musu zancen shi ne sai ki cc wani
abu, ba gashi ba yanzun? Ni kan na yi miki murna sosai
don kin yi sa'ar namiji very handsome wallahi wayayyс,
mai ilimi." Ta ce, "Bari Anti Lauya ne guda fa."
'Ah lallai Allah ya tabbatar da alhairi, amin."
Ta wuni cikin wani irin farin ciki marar misaltuwa,
ba ta taba fadawa soyayya irin wannan ba, da ta shigeta
larat daya mai yaji.
Ta mike ta ee, 'Yaya Zainab, don Ailah sa Malam
Sani ya kai ni gida." Ta rike baki, "Au! Dama zuwan ba na
kwana ba ne" Ta langaße kai tana murmushi. "Cewa ya yi
zai zo gida fa da daddare, kin ga dai gara na je, ya kamata
na ringa darkan al'amuranshi da muhimmanci sosai." Ta
gyada kaı.
"Hak ne, Allah ya kiyaye, kira Sadik ya yi masa
maganar sa ya kai ki."
Ta shigo gidansu cikin walwala tun a soro Sa'adatu
avar karadi ta tare ta tana ba ta labari mijinta ya zo da
kanwarshi sun kawo musu kek mai dadi. Ta rungumeta
tana jin dadi har ta leka dakin Ummi ta yi mata barka da
gida. Sannan ta yi dakin Amma. Sai dai ta samu tana
kitchen wurin hidimar pirkin dare. Ta leka ta yi mata
sannu, sannan ta wuce fakin kai tsaye. Sa'datu aka kinkimo
mata ledar kayan. Ta Isugunna tana bufcwa, ta dau kek
daya ta gatsa, dadinshi ya yi mata har tsakar ka. Sai Amma
ta s higo ta tsaya kawai tana kallonta da mamaki, ita kuma
35
"Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan
ta yi sukui na rashin gaskiya. Ta ce, 'Sannu rasa kunya
6eran tanka baki iya tsayawa har a gabatar miki da shi?" Ta
mike tana dariya ta ce, "Afuwan Aımma ba zan kuma ba,
yunwa nake ji, ban samu nutsuwar cin abincin ba gidan
yaya Zainab."
Tana murmushi ta ce, "Sun je miki ne?" Ta gyada
kai.
"Sai dab da La'asar mam