Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 10
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels HASKE MAGANIN DUHU HAUWAʼU ABUBAKAR LAWAL Mei Tue) Huske Maganin Duhu Hauwa G. Lawan HASKE MAGANIN DUHU NA HAUWA GANDHI LAWAN MAITURAREN KAMSHI (Mrs. Yusuf Garba Mustapha) 08090664904 Or 07029324870 1 "Huske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawun Hukkin Mallaka: Hauwa Gandli Lawan Mai Turaten Kamshi. Copy right(C): Hauwa Gandli awwn Mai Tutaren Kamshi. GODIYA Ga Allahu Rabus Samawati, wal ardihi, Rabbl Muta w Haruna, Allah ba zan butulce maka ba. Ina godiya da tarin ni'imomin da kai mini. Allah ka sanya ni daga cikin masu ibadа da godiya, amin. Albamdulillah. Salati ga Muftahu Rahma, Nurizzatiyyi, Sayyadil Wujudi, Katimun Nabiyina wallmursali Sayyadina Habibuna, Muhd Rasulillah (S.A.W.) shi da iyalanта da duk másu sonsa suke bin tafarkinsa amin Madallah da Ubangijin haske da duhu. TUKUICІ Ga malanan da suka fara karantar da ni, har zuwa yau, Allah ya kai haske kaburburansu. Amin. INA GODIYA Ga duk wani mai sona, a duniya tin daga samuwa ta har zuwa yau, la dalilin hasken karatu, ko kuma wani dalilin na daban. Yaushe zan butulce? Kai I love you so much e Musamman Fatima Aliyu Isa (Zahra). SADAUKARWA Wannan littafi na sadaukar da duk ladan da Allah zai ba ni ta hanyarshi ga Ruhin SANI LAWAN MAITURARE (Young. Doctor) yaron da danginsa suka sa buri da shi, ba ga mu ba, gwamnati ma ta yi jajen rashinsa, domin ta yi alfahari da shi kwarai, tun da sau biyu yana wakiltarta a Kasar India, da Rasha, kan harkar lafiya. Ya mutu ne a daidai lokacin da yake fafutukar neman ilimi. Ashe kaunar shi, ajalinsa a cikinsa ne. Ina mana ta'aziyyar mutuwar Malam, tare da dimbin abokanka, domin duk ran da suka tunaka sai sun yi jimani, irio mutanen da a cikin miliyan ake fidda daya. Duk cikin dangi an shaida ba kamar Malam, sani yana da shekara goma sha biyu ya sauke alkur'ani, 2 "laske Maganin Duhu" Manwa G. Lawaп sha biyar ya haddace ya kuma rubuta shí da hannunsa. Mutum m. mai matukar nutsuwa da tawali'u, Karami, amma babba ne a cikin yara, tun yana raye ake cewa wannan tamkar waliyi yaku. ashe hoto ne kawai aka ba mu na shi, ya yi mana wata irin rayuwa mai cike da alfanu da izna mai yawa. Allah ya jikan Sani Lawan Maiturare (Malam), don Allah ina rokon kulhuwallahu ko kala daya ce ga wanda ya karanta shahin nan zuwa ga ruhin Malam Saı. Ya rasu yana da shckara ashirinn da uku, ban tabа ganin mai basira irin shi ba. Malaman shi ma shakkar sa suke vi, ashe an bude komai ne na fan lokaci. Allah mun gode maka da ka ba mu shi ka karbi abin ka. Mota ce ta yi ajalinsa, tun daga inda a kai hadari a kai nisan lafiya zuwa asibiti, don ceton ranshi. cikin nutsuwar shi yana karanta Al'kurani dab da za a kai shi asibitin rayuwar ta kare. Ya bar Ummanshi da jimami, Allah va jikanka da Rahamarsa. Amin. INA SON KU Rahma Idrisu Aminar Dambatta (Yarinya, Maman Sani) Mariyata Sada ('Yar Mutan Katsina) Hafinata B.1. (Sharri Kayan Kwalba) Fauziyyar Q for Q (Auren Kudi) Allah ya barni da ku, da kune nake ganin nasarar rubutuna, Na gode. ALBARKARMU TARE Ga Kawata Kubran Namarwa, tare.da iyalanta. Ina goıva la, yaushe san butulce? ALLAH YĄ AMFANA A Auren Shatu na Aishatu CGarba Mustapha (tiwato Aisha) tare la Angonta Ibrahim. Allah ya bıuda zuriya dayyi a. WEL COME TO THE WORLD Mustlupha Aminu (ia Mustapha.llah ya raya mana kai da albarku, ya bawa babarкa nauyin daykar hidimarku. Ya hawa Mananka laliya: Anti Fauziyyahya Kura Muhd. 3 "Huske uganin Duии" Hанwа . Lawan IASKE MAGANIN DUIU udu ne take yi, irin gudun da ya yi kama da G"gudun ceton rai. Gudun daga ka ga mai yinsa, muhimmin lamari ne ya koru shi domin babu ruwanta da duban inda take ajewa da dauke Kafa. Neman h aske kawai take, don fita daga duhun da la baro. Lokact faya, wani irin duhu ya ziyarс Kwakwalwarta, cikin dakiku da su kai kama da na kiftawar ido sassan jikinta ya amsa, ba tare da bin shawarar zuciyarta ba. dole jikin ya bi umarnin kwakwalwarta Lokaci daya haske ya dauke mata, ta yi warwasa a doran Kasa, komai na jikinta ya yi laushi lubus. Mutuwa ce suma ne? Barista Muttaka, da ya fito daga kwanar makarantar Musa Iliyasu, akan idonshi yana kokarin fitowa ya ga gilamwarta a guje, har sanda ya karasa fitowa titin sosai. vana hangena a gujen gudu take yi kamar walkiya. Har abin ya dan taba zuciyarsa. Ta mirmow dinshi sai da ya waiwaya bay. don ya yi isegumin shin wannan yarinyar ita da wa? Bai hango kowa ba, bai ga kowa ba, wanda yake da alaka da gudan nata, baya ga daidaikun jama'ar da ke yawa a titin sabuwar Jami'ar suna sabgoginsu. Ya hau titin sosai. mma yana cigaba da panintą, lokaci guda ya ga ta yı laduwar bazata a gefen hanya warwas. Lokac a ne zuciyarshi ta ba shi shawarar yin wanı abu. Cikin how speed ya gangara gefen hanyar inda take kwance a nace, ya fito da hanzarinshi ya isa kanta Gabanshi yai wata irin taduwa lokacin da ya hada ido da jemammiyar uskarta. da sassan jikinta kwance sun bi Kasa "Ya A lahu." Shi ya ambata ya kawo masa dauki. Ya "Haske Maganin Duhu". Hauwa Ci. I awan duba gabas da yamma, kudu da arcwa ko zai ga mai kawo agaji. Kowa ta kanshi yake, motacin da ke titin wuccwarsu su din kawai suke. Ya yi A'uziyya don kariya. Sannan ya koma ya bude motar ya ciccibcta ya sakata a ciki. Cikin hanzari ya tashi motar. A asibitin Saudat da ke nan Rijiyar Zakin ya mika ta gun taimakon gaggawa (Emergency), likito da nos-nos suke masu kyakkyawar maraba ta hanyar ba su duk wata kulawa da ta dacc. An bata gado, an sa mala drip, amma har lokacin ba ta dawo ba. Sai ranta da ke kaiwa yana kawowa. Barista Habib ya kura mata ido, don nazarta wasu yanayi da ya ganta a ciki. Na farko ya karanci akwai alamar matukar galabaita da jemewa a jikinta wanda ya assasa fitowar idanunta wajc kuru-kuru. Sannan kalar fatarta da gani ta dara wacce take a yanzun hasawa, a gefen fuskarta akwai tambari na mari da yakushi. Sannan gashin kanta askc yake kwal-kwal. Lallai nan gurin akwai bayani. Yarinya ce da a tsinkayc da kyar ta haura sha tara. Sannan mai matsakaicin tsayi. "Yar jika-jika mai kyan sura. Duk daga inda ta fito ba daga daula ba'ne, daga wahala ne. Wai me ya koro kwado daga ruwa zai fada wuta? Dogon likita kakkaura baki, ya dan doki bayan Barista ya ce, "Take casy man, insha Allah za ta farko normal. Wuya ce dai ta sha matsananoiya, insha Allah nan da goman dare za ta dawo hayyacinta, mun ba ta magunguna masu karfi da za su taimake ta samun haka." Suka kalli agogon a tare, su kai dan murmushi. Ya ce, "Na gode likita To zan iya barinta kenan in je kawo mata kayan bukatu? Na san zan jya dawowa kafin karfe gwiman." "Yes man you can go, ba wanikabuszamú ba ta duk kulawar da ta dace." Likitan ya fada. 5 "IHaske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan "Na gode kwarai, Allah ya biya." L.n ya yi murmushi, ya juya ya fita ya turo nurse biyu don su kula da ita, kafi mai ita ya dawo. Ya fito daga asibitin cikin godiyar Allah, da raunin jiki. Zveiyarshi cikc take fam da wasiwasi iri-iri, to yanzu ya zai yi? Gidansunwai zai wuce ya gayawa Hajiya ab da ke fara, kuma shirn kawo i zai yi shi din ya ci gaba a kujiba-kujibarsa har yarınyar dai ta dawo hayyacinta sada ta da iyayenta? Abin da ya sani Hajiyarsa mace ba ta son kwashe-kwashc, yanzun yana gaya mata bal ale shi da fadanta za ta yi, ta ringa shiga tana fita kullum ita abin da take cewa, "Shegen karambani ne da fan adaı haka kawai Allah va bar bawanshi a rana kai kuma ¿a rawar kai sai ka kinkinwo shi ka.aido shi inuwa. To yayin da ya tsane kai ne lamba wan da zai jawo ya danna ka wuta, don haka jama'a su yi hattara, jama'ar yau wuyar sha'ani garc su. To ko kuma gidan Yaya Zainab zai je ya fayyace mata komai? Itama din dai bari ya ja akwai sauran lokacin shaida mata. A çikin motarshi duk yake wannan tunanctunane, har zuwa inda y a yi parking a kofar gidan iyayenshi cikin Kofar Nassarawa, huda yake tare da mahaifiyarshi a cikin apartment fin mahaifinshi da ya mutu ba bari shi ya gyara yake z a insa. Ya shiga ciki, ya vi wanka, hadi da alv alar sallar Magriba. Sannan ya fada cikin gidansu gurin Hajiyarsa. a taradda ita tana addu'a kai tsave ya wuce cikin kicin yana bude-hude. Cikinsa sai guda yake yi don avabu. yu..wa. Ya yi masifa far. dni da yu yi karo da ane da cot ya dahu ya yı dindim a cikin flask. Ya yi saurın rufcwa lokacin da turirinsa ya yi masa oyoyo. Ya bufe womar 6 , "Haske Maganin Duhu" Hauwa . Lawan miyar lafiyayyar miyar kubcwa busassa ya sa cokali ya tuno zuka-zukan naina ne na saniya, sai a kansu ya wuce ya dau tsokoki uku masu lafiya ya danna a baki. Yanda su kai masa dadi a rai, ya so a ce dai abin da zai gamsarshi ne ya sanu. Amma yanda ya kwaso yar taballan nan haka sakin ya lafci bakin tuwon nan, ai sai ya yi masa illa a hanji. (Ku ji ni da Barista yana kushe gargajiyar Bahaushc, ai ko ba za a raina ta ba). Ya koma falon gun hajiyarsa tana shafa addu'a ta ce, "Muttaka an dawo?" Ya durkusa a gabanta ya ce, 'Wallahi Hajiya Allah ya nufa. Ya wunin yau?" "Komai lafiya." "Ya wurin aikin naka, yau kam dai ka dan yi nutso da yawa, ina jin tun wayewar garin sai yanzun na ganka." Ya yi gajeran murmushi. "Hajiya neman ne ya jawo tsayin lokacin, kuma Hajiya tun dan shayin da na kurba da safc ba komai a cikina yunwa nake ji sosai." Tana murmushi. "Ai akwai lafiyayyens tuwan dawa, miyar busassar kubewa, hadda man shanu a dakin girki." Tana ta dariya, don dai ta san ba a take yi ita ma, ta san dai Muttaka ba ma'abocin tuwo ba ne, tun yana yaronsa. Ya mike tsaye ya ce, "Na tafi neman abinci Hajiya." 'Allah ya kiyayc hanya, ai dai ga irinta nan, ni ko saboda kai-kai daya ba zan fasa girkin tuwona ba, ko-kuma hayan na yi girkin, ka sani girka ma wani ba, da dai su Maryam na kusa ne. To wannan daiin da ni ce kai, wannan wulakancin duk da akc mini da yanzun na nemawa kaina mafita, in yo dallelen aurena, shi kenan bakina alaikum, abin da duk nake so shi zan bada umarnin a girka, amma ina dadin rabe-rabс?" "Haske Maganin Duh" Hauwa G. Lawan Bai ce komai ba, ya kada kanshi ya kara gaba, Inda sabo ya saba mitar Hajiya a kan aurc. Ta kan manta komai fin da yake yi lokaci nc, Allah na kawo lokacin auren shi kenan sai ya yi, amma shi din wurin shi bai wani fiyс damuwa ba. Hidimomin gabanshi su ne mafi rinjayen abubuwa da yafi maida hankali a kan su. Ya fito kofar gida ya yi tsayc jim da tunanin ina ne ma zai nemi abinci ko kuma shayi zai sha? Kai ina shayi fin ai ba abinci ba ne. Mutum tun da Rabbi ya hudu rana a ce bai ci komai ba sai ruwa? Kai can't be possible. Irin wannan lokacin bai fiye son shiga gidajen 'yan'uwansa ba, saboda dai lokaci ne da ko wanc maigidanci yake zaune yana hutawa cikin iyalinsa. Dole uwar naki tasa ya dannan gidan yayansa na biyu. Ya tarad a tsakar gidan an shimfida katuwar tabarma, yayansa da 'ya'yansa guda hudu suna zaunc suna cin abinci da yin hirа. Ya yi sallama yaran da yayan nasa suka amsa, ya karaso gurinshi suna gaisawa da tambayar ya aiki, sannan ya yi masa Bismillah. Ya kalli kwanon da ya kusa cinyewa yay cc, 'A'a yaya karasa kayanka kawai, ni din ai babbar yunwa nake ji ba wai Karama ba. Ina matar ne ta zo ta sallame ni?" Kafin yayan ya bashi amsa ya daga murya yana mata kwakwazo. Ta fito cikin kwalliyarta tana kamshi mai sanyin dadi. Ya harareta da cewa, "Sai ki wani shige faki kina ta batan lokaci, wa ya gaya miki anawa maigida haka, ai shi maigida da wuri ake sallamarshi da abin da zai kare cikinsa, tun da shi ne mai nemowa, wanda ko ke nemowa ba a gyara mai wata ran idan ya fita sai an bi sahu don nemo shi." Ta ja kujera 'yar tsugunno ta zauna ta ce, "Haka ne 8 "Haske Maganin Duhu" Nauwa (. Lawan miyar lafiyayyar miyar kubewa busassa ya sa cokali ya tuno zuka-zukan nama ne na saniya, sai a kansu ya wuce ya dau tsokoki uku masu lafiya ya danna a baki. Yanda su kai masa dadi a rai, ya so a ce dai abin da zai gamsarshi ne ya samu. Amma yanda ya kwaso yar taballan nan haka sakin ya lafci bakin tuwon nan, ai sai ya yi masa illa a hanji. (Ku ji ni da Barista yana kushe gargajiyar Bahaushe, ai ko ba za a raina ta ba). Ya koma falon gun hajiyarsa tana shafa addu'a ta ce, "Muttaka an dawo?" Ya durkusa a gabanta ya ce, Wallahi Hajiya Allah ya nufa. Ya wunin yau?" "Komai lafiya." "Ya wurin aikin naka, yau kam dai ka dan yi nutso da yawa, ina jin tun wayewar garin sai yanzun na ganka." Ya yi gajeran murmushi. "Hajiya neman ne ya jawo tsayin lokacin, kuma Hajiya tun dan shayin da na kurba da safe ba komai a cikina yunwa nake ji sosai." Tana murmushi. "Ai akwai lafiyayyens tuwan dawa, miyar busassar kubewa, hadda man shanu a dakin girki." Tana ta dariya, don dai ta san ba a take yi ita ma, ta san dai Muttaka ba ma'abocin tuwo ba ne, tun yana yaronsa. Ya mike tsaye ya ce, "Na tafi neman abinci Hajiya." 'Allah ya kiyaye hanya, ai dai ga irinta nan, ni ko saboda kai-kai daya ba zan fasa girkin tuwona ba, ko-kuma bayan na yi girkin, ka sani girka ma wani ba, da dai su Maryam na kusa ne. To wannan daiin da ni ce kai, wannan wulakancin duk da akc mini da yanzun na nemawa kaina mafita, in yo dallelen aurena, shi kenan bakina alaikum, abin da duk nake so shi zan bada umarnin a girka, amma ina dadin rabe-rabс?" 7 "Haske Maganin Duhu" _ IHauwa G. Lawan Bai ce komai ba, ya kada kanshi ya kara gaba. Inda sabo ya saba mitar Hajiya a kan aurc. Ta kan manta komai fin da yake yi lokaci nc, Allah na kawo lokacin auren shi kenan sai ya yi, amma shi din wurin shi bai wani fiye damuwa ba. Hidimomin gabanshi su ne mafi rinjayen abubuwa da yafi maida hankali a kan su. Ya fito kofar gida ya yi tsaye jim da tunanin ina ne ma zai nemi abinci ko kuına shayi zai sha? Kai ina shayi fin ai ba abinci ba ne. Mutum tun da Rabbi ya hudu rana a ce bai ci komai ba sai ruwa? Kai can't be possible. Irin wannan lokacin bai fiye son shiga gidajen 'yan'uwansa ba, saboda dai lokaci ne da ko wane maigidanci yake zaune yana hutawa cikin iyalinsa. Dole uwar naki tasa ya dannan gidan yayansa na biyu. Ya tarad a tsakar gidan an shimfida katuwar tabarma, yayansa da 'ya'yansa guda hudu suna zaune suna cin abinci da yin hira. Ya yi sallama yaran da yayan nasa suka amsa, ya Karaso gurinshi suna gaisawa da tambayar ya aiki, sannan ya yi masa Bismillah. Ya kalli kwanon da ya kusa cinyewa yay ce, 'A'a yaya karasa kayanka kawai, ni din ai babbar yunwa nake ji ba wai karama ba. Ina matar ne ta zo ta sallame ni?" Kafin yayan ya bashi amsa ya daga murya yana mata kwakwazo. Ta fito cikin kwalliyarta tana kamshi mai sanyin dadi. Ya harareta da cewa, "Sai ki wani shige faki kina ta batan lokaci, wa ya gaya miki anawa maigida haka, ai shi maigida da wuri ake sallamarshi da abin da zai kare cikinsa, tun da shi ne mai nemowa, wanda ko ke nemowa ba a gyara mai wata ran idan ya fita sai an bi sahu don nemo shi." Ta ja kujera 'yar tsugunno ta zauna ta ce, "Haka ne 8 "Haske Muganin Puhu" Hauwa G. Lawen kam, ai ka gani da idonka inda nake kokarina ko? Ba na bar ma dan'uwanka da yunwa bare kuma sanyin idamunka." "Ban san wasa fa Hauwa ke din sana'ar da kika iya kenan bar tirenin din wasu kike yi, ni tashi ki ba ni abinci wanc maigida ne kuma kike magana bayan ni, gashi nan kina ta sakaci ulcer ta kusa cafke ni, idan na shuri kasa na ga wanda za a bari da takaba. Tun safe kin bar hanjina sai bude-bude suke." Ta yi dariya mai isarta ta ce, "Haiya ratata, dariyar mai mata uku, kanka ake ji wai mahaukaci ya fada ruwa, ya ce wankana nake yi. Ni din ai na san kai ba ganinka ake yi ba, sai ranar da cikinka ke zikiri ka lalubi na Hajiya ka ji ba kanta, sai ka fara bin gidajen, tamkar dillaliya uwar gulma. In dan Aljannar gurinka ne ka ke mini wannan isar take kayarka ba sai ka dage kafar ba, bare na samu na shige. Na gode da takan, abincin kuma dai ba ka sanar za ka zo ba, bare a sa sanwa da kai, sai abi wani sarkin, ama dai ba Ado ba." Ya kwantar da kai, "Plcase uwargida, daga ke fa ko kallon wata ba zan kuma ba, barc na yi kari, tashi za ki ki dan lalubo ko' naki ne, ke din ai waliyya ce, abincin ba damunki ya yi ba." Ta ja tsaki. "Ni da amaryar ka Karamin dana huta da ganinka kana mini shishshigi a tukunya," Ya ce, "Plcase manta la'allah ki yi wani abu man." Ya juya yana kallon wan. "Yaya sa mini baki mana matar nan fa so take ta karta mini." Yayan da ya yi burus a gurin bai ku sa musu baki ba, yana dai ta cin abincinsa ne yana kallon shirmensu, shi da 'ya'yansa. Ya ture filet din abincinsa ya mike ya ee, "A'a ni me yc nawa a ciki tsakaninku, ami nemowa da mai girkawa "Haske Muganin Duhu" _Hauwa G. Lawan C 1 sai ku sasanta." Ya yi shigewarsa falonsu. Ya bishi da kallo galala, sai da ya kule ya dawo da kallonshi gare ta ya sassauta murya yana ban baki, sannan ta tashi ta shako masa filet da dambun shimkafa mai kyau. Nan ya lalace yana ci yana santi, yana kuma ba ta labarin abin takaicin wai da Hajiya ta yi bakin tuwo (Gardi da gyale). Ta yi dariya ta ce, "Ni kam kana ba ni mamaki matarka kam ta banu idan ita din mai son tuwo ce, ce nake yi tuwo ba abin marmari ba ne? Ni kam idan na yi kwana biyu ni dai maigidana ba mu ci ba duk ran da na yi za ka'so ka ga garar da za mu kwasa muna santi, sai dai yaranka ma kai suka biyo, da na ce tuwo an ringa zumbure-zumbure kenan, haka za su ringa can kulati-kulati. Don shi Nuraddin ma, idan ya ga tuwo kuka yake yi ya ce ba shí ba shi ba a bashi abinci." Yce, 'A'a Madam da gaskiyarsu ki ringa girka musu kawai abin da suke so, tun da dai na kawo komai na !aje a wadace a gida." "Haka ne sai dai ka manta ba ka kawo maigirki ba ka aje, ni din ai ba zan iya wannan ba, yanda dai Hajiya take yi nima haka hake mai ci ya ci, mara ci ya bar shi, idan yana da abin da ci ya ci, idan babu a sha ruwa ce a ja lahaula "Ke an gaya miki yunwa na jin lahaula ne? Ai da a baki rubutu gara kwadon rogo." Yara na gefe, suka kyalkyale da dariya, shi ma ya taya su ya ce, "Allah ko, ku dai ku yi hakuri, ku kuma sha kuruminku da zarar na kawo sabuwar Anti i cin tuwan dare ya kare shi yake lalata hanji, kuna ganin arnen nan ya hade rai sai ku zuro a guje gurinta za ta ba ku abinci mai dadi ku ci." Yara suka fara eh suna murna. Nuraddin ma cewa ya yi shi din can zai koma da zama. Ya bubbuga u bayansa kai dai kawai ka yi addu'a Allah ya kawo ta gari. 10 "Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan Ya ture kwanon ya ce, "Madam godiya sakallah, kin fita ko ba sabulu, kofar Jannatin nan yanzu you are free to enter, ai kin yi abin da Allah ke so. Bari ki ga na tashi na koma asibitin ko, 'yar mutane ta farko?" Ta cc, 'Wa kc nan?" Nan ya labarta mata labarin komai, ta yi sakale tana jajantawa ta ce, 'Barista to haka za ka tafi ba dan wani abu da ko za ta ci, idan ta farkan?" "Ai ina jin dai a asibitin ma suna bada abinci kin san private ne." "Duk da haka a dan rika mata wani abun, ka san dai ai ba ko wane private ba ne suke ba da abincin, kuma ko suna badawa mutum kan bukaci wani abu daga waje." "Haka ne, to me za ki ba mu?" "Ka ga a zuba mata dambun shinkafar nan abun marmari ne, kila ta so; kuma ina da wani sauran feffsuf zan hada mata." Ya yi zugum a ransa da tunanin ya ya marar lafiya zai wani so Dambu? To amma kar ya watsa mata kasa a ido, dole ya amsa yana ta godiya, ya saka kayan a bayin motarshi. Sannan ya koma gida ya canza kaya ya sa jallabiya mai dogon wando da gajeran hannu. Ya yi ma Hajiya sallama zai je ya dawo, ta ce, "Cin abincin ne dai ya yi nisa haka, duka a lungun ba abincin?" Yana sosa keya yana dariya ya ce, "Haba dai Hajiya an samu gidan Kuluwa, kin san ita ba ta karanta, ba kamar su o'o ba da abinci baki da baki don kar irinmu su samu." "Maganinka kenan, mai kwadayi mai bin gidaje, in da kana da taka shekar mai zai dame ka, ba sai yanda ka yi ba?" Ya gyada kai, alamar amincewa, ya fito. Daidai lokacin da ya danna kan shi fakin, a daidai lokacin rayuwar yarinyar ta dawo. An kuma yi sa'a shi da 11 "Haske Maganin Duhu"_Hauwa G. Lawan likitan suka shigo tarc misalin tara da arba'in da hiyar, ta raba idanu kan kowa. Lokaci daya me ta tuno oho, kawai sai ta yi wani masifaffan yunkuri ta duro daga gadon igiyar Karin ruwan ta biyo ta. Likita da Barista suka kawo agaji da hanzari suka cukuikuycta. Fadi takc "Don girman Allah ku kyale ni, ku rabu da ni, kar ku cutar da ni, ba abin da na yi muku. In kun kyale ni ba zan gayawa kowa ba, na yi muku alkawari." Likita fadi yake, "Take casy baby, mu nan da kika gani ba macuta ba ne, rayuwarki muke kokarin cetowa, daga hannun da kika fada, kin ga ni nan likita ne, wannan kuma shi ya kawo ki, ki nutsu." Ta kalli barista a zabure, sai raba ido take kamar na tsohuwar maiya. Da kyar dai suka lallaba ta ta zauna, amma sai kallo take, duk wani motsi sai ta zabura. Tana wannan

Chapter 1 of 10