Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 10
shafa kirji cike da tsananin jin dadi. "Aure rahamar Allah." Shi ne da kan shi idan ya sami lokaci sukan fita da yamma, ko wataran da safc ya je yana koya mata a Civic Center. Mai hazaka ce, kafin cikar wata daya sai gata an bata mota tana ja a hankali shi kuma ýana gefe. Kafin wani lokaci hannu ya fada sošai, sai fatan Allah ya tsare. Amin. Ba dadowa kawa aka sa am da .annati da bukumar jamioi ta Kasa suka koma oka a inds kawai kawayenta sai ganinta su kai da amaryarta, ana ta kallonta ana sha'awa da mata fatan alhairi, domin ita a yajin aikin 75 "Haske Maganin Duhu"Hauwa G. Lawan nan da ya faru abubuwa da yawa sun faru garcta, wani па dadi, wani akasin hakan. Haka damna rayuwa ta gada. To haka abun ya kasance, ta maida hankali kwarai kan karatu da hidimar mijinta, rayuwarsu mai sunyin dadi da ban sha'awa, wane-na-wane-wane. Cikin watanta na tara da aure ciki ya samu a lokacin kuma tana gab da kammala karatu ga ciki mai azabar laulayin tsiya, amma a haka ta ringa maganin rayuwarta, tare da kwarin gwiwar mijinta, iyayenta da surukarta. Tа rike Hajiya da kyau suna son juna, suna mutunta junansu, abun da duk ya kamata uwa ta yi wa 'yarta Hajiya na yi wa Sakina, haka Sakina na iyakar iyawarta. Lokuta da yawa tafi son zuwa gidan Hajiya fiye da gidansu, don Hajiya na tattalata, komai ta yi sai a ce mc take so, mc za a kawo mata, har hakan na sata tunanin wai to me yake haddasa bala'i tsakanin uwar miji da suruka? A ganinta idan har kowa ya san matsayinsa ya kuma kare kimarshi to na maye abin jarabar? A times zaman tarc na haifar da hakan. To koma dai mene ne sai a ringa sanya tsoron Allah wanda zai zama tsani a kan dukkan abubuwan da za mu yi a rayuwa, sai ku ga mun zama masu saiti a dabi'u da halaiyarmu. Ta gama karatu da nasara ta dawo zaman gida, ciwo kuma ya ce salamu Alaikum, na ji dare, har ba ta iya hassalawa kanta komai, abinci ma ba ta jin dadinsa a yawancin lokuta Iemon zaki shi ne kawai yafi kwanta mata idan har ta sha. Wannan ya kawo wani gagarumin canji a ravuwar aurensu. Yau Litinin da misalin hudun rana Sakina na ta malelekuwa a kasan tiles dinta na tsakar daki, komai na duniya ya yi mata duhu, ga tsabar yunwa, kadaici, rashin 76 "Haske Maganin Duhuи" Hauwa G. Lawan lafiya ga damuwa. Yau duka tun da Barista ya fita ba ta hassalawa kanta komai ba ban da kwanciya. Ta runtse ido hawaye ya zubo maiz, damuwa ce sosai, ciwo ya isheta mijin da suka dama furar tare ya barta sai ita daya takc shanycwa, 'yar wayar da ya saba yowa ya ji ya take, ya davke wuta, taimakon shi take so babu. Ita ga ta saboda yanayi na karatun da ta kasance bai bari ta san makotanta ba, barc har la yi wata mu'amala da su bare su saba. Don haka zafin ya yi mata yawa sosai. Har lokacin da duhun Magrib ya shigo ta daure ta watsa ruwa da kyar, ta yi sallah. Sannan ta day sha ruwan lipton, sannan ta tsotsi Iemonta, sai barci ya dauketa. Misalin gama da rabi na darc Barista ya shigo gidan ya kulle koʻma na gidan, ya yi addu'a ya shigo faksu cike da gajiyar niki, A ransa ya san Sakina ta dade da yin barcı, saboda barcin da ya aureta. A lokuta da dama da suka wuce tana zaue zaman jiransa an yi kwalliya an gyara mishi gida tsaf, cikinsa ma an gyara masa, shi din kawai ake jira, amıma yanzur fa sai maleji kawai ahincin idan ta kwaßa tun safe shu ne zai kasancc a flask dim, sai dai'ya dawo ya yi serving tda kansa. Yana wannen tunanin sai ya ji wani iri a ransa. Ya mike daga zaman gajiyar da ya yi ya bude fridge ya tsiyayi ruwa mai sanył ko ya samu reliefya sha. Ya ci ayaba gada daya, ya cire coa? finshi ya duba gurin da ake aje mishi abinci b gani ba. Sei ya wuce cikin kitchen yanda ya ga komar a bushe, ranshi ya bashi anya ko an ma dora tukunya a gidan? Ya gama laluße bai ga komai ba, wani irin dacin rai ya ziyarce shi a rai, saboda dai va kwaso bakar yunwa tun breakfast, sai fresh milk kawai ya sha guda daya ana ta kujiba-kujibar neman na batarwa. Ya kalli agoge misalin sha dayan dare, ina za shi yanzun ya samu 77 "Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan abinci. Infact, ma ya gaji, kuma yunwa yakc ji da gaske. Gaskiya idan ya cc śhayi zai sha ya kwarí kansa, to ya zai yi? Ya fesar da iska daga cikin bakinsa, ya yi shiru. Can kuma sai ya kwashi kayanshi ya wuce dakinshi ko dakin matar bai kalla ba, saboda takaici, ya tu6c kayanshi ya yi yo wanka, ya sa gajeran wando. Sannan ya fito falo ya hada shayi ya sha. Sannan ya koma kitchen ya dau indomic yana dafawa ya hada da kwai don ya ji dama-dama, tun da shi bai dauke ta abinci ba, matar gidan ce ke ci a yawancin lokuta. Ya kai ya kawo har ya gama girkinsa ya juye a plate ya kawo falo, ya dau ruwa ya aje ya kunna T.V. C.N.N. yake kallo yana cin abincinsa ranshi ya dan saki daga damuwar da yake ciki. Can kuma Sakina ta yi juyi don jin dadin barci, ta dan bude ido har, sai kuma gabanta ya fadi, ta bude idon sosai ta kalli agogo sha biyu har saura kwata. Nan da nan barcin ya bar idonta, ta mike a hankali ta fito. Idonta cikin idonsa sai lokacin ya ji wani iri, na yafda ya share yana harkarsa bai ko duba ta. Ta iso gurinsa cikin karfin hali da shagwaba ta zube a jikinsa ta ce, "Ogana ka dawo ne, amma ba ka tashe ni ba? Yau duka Allah kamar na mutu, ni haka ake yin ciki dama mutum duk ya takura ya tsani koinai har kansa? Ni fa rayuwar nan yinta nake kawai ba wai don tana ba ni sha'awa ba." Ya fanro gukaladarta yana riritata. 'Sorry sai hakur, aighalar ta wani dan lokaci ne, da ya wuce shi kenan, sa ga kamar ba a yi ba, kin dawo norma/ rayuwa." Ta ce, "Uhm!" f'a kalli abinci ta kalle shi. "Au! Oga girki ka yi ne? Ba ka ga abinci ba ko? Allah yau dai gani nan tsananin rayuwa da mutuwa, 78 "Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan kwance kawai nake ina tsananin jin yunwa, tun ruwan bunu da na sha, na kasa jin dadin komai jiranka nake yi ka dawo ka samo mini wani abu ko 'yar gurasar mai balangu ce ina jin zan iya ci." Ya kalle ta ya ce, "Kin san da karfe nawa kikc magana? Ni din da na dawo na iso gida da bukatar abinci da hutu, sai ban samu yanda nake so ba, kin ga inda na yi maleji, in kina iyawa sauko mu ga ko zai zauna." Ta kalli abincin sai kawai ta ji zuciyarta ta tashi sosai, ta dauke ido ta runtse shi ta jingina bayanta da kujera ba ta kuma magana ba, har ya gama cin abincinsa ya kwashe kwanukan ya mayar. Sai lokacin ya fara lallabata ta yi hakuri su je su kwanta gobe zai shigo mata da abin da take bukata ko da rana ne tun da yanzun dare ya yi. Haka nan ta mike tana layi kanta na wani irin tsananin sarawa na tananin yunwa, rashin kwarin jiki da damuwa. Haka suka isa har gadon barcinsa, yana ta tarairayarta, lokacin da ya jc ya yi brush ta kwanta daidai 2+2 take hadawa ta kasa ba ta hudfu, har ya iso gareta, ya fada mata a hankali zai fara rudarta da soyayyarshi, ta janye da hanzari ta ce, "Oga zan mutu ne?" Yakaille ta wani galala ya ce, "Ba ki gani ina da bukata ba?" Ta marairaice ta ce, "Haba Oga wai me ya sa kwana biyu kake acting kamar ba mai sona ta?" Ya dan turela ya ee, "Anma dai kin san kwana biyu ina takura ko be na sannta yanda nake so ko?" Ta ce, Na sani hakuri fe za ka yi bu ku gani ni yanda nake, yanzun ba na jin dadin komai. yunwa nake ji da rashin kwarin jiki." Bai ee komai ba sai ya juya baya ya yi shiru. Can sai ta ji shi yana munshari har ya yi barci. Ta yi dif tunani take yi sosai har ita mu daga can barci ya fauketa. 79 a 1 C r S d n A "Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawaи Da Asubahi ya tashi bai tashe ta ba, saboda tashen barci da take yi. Ya yi sallarshi ya gama addu'o'insa, ya yi wanka ya shirya ragowar tea din shi na dare shi ya motsa ya sha. Sauri yake yi, saboda Kaduna za shi don gudanar da wani bincike kan wata kara da ke hannunsu. Har ya gama shiri bakwai da rabi ba ta tashi ba, sai ya yagi paper ya yi rubutu ya aje mata da ſan kudin kashewa ya bar gidan. Sai bayan takwas ta farka ta yi tasbihi ta ware idonta, haske sosai ya haske mata ido, ta duba ba ta ga Barista ba, ta mike ta fito falo. Kitchen, toilet duk baya nan ta leka ta baranda ba ta ga motarshi ba. Sai ta ji wani irin kunci a ranta, ta hakura ta shiga bandaki ta yi alwala. Tana sallah tana kuká, ita dai ba ta gane irin wannan hali da Barista yake tsiro mata ba. Dama su haka maza suke gangar jíkinka kawai suke so a lokacin da take da lafiya suna kuma muradinta? In bacin haka duk wannan kyaliya, shariyar da Barista ya tsira ta maye, saboda ya mata ciki tana cikin lalura ta gaza biya masa bukata? Cewa take yi shi ne silar wanda ya jefa ta halin da take ciki, ba zai tausaya mata ba? Wai ashe haka aure yake? Ina duk soyayyar nan? Soyayyar da ke ganin da ko wuta aka ce ya fada saboda ita zai yi, amma sai wani sharcta yake yi, ya barta ta ci kanta da kanta. Idan ta ce baya son cikin ne kamar ta zalunce shi, don dan tsakon da aka samu kafin cikin ya bula kullum mita yake yi yana lashe cikin da tambayar shi yaushe cikin zai shiga? Ya shigan kuma ya gaza sama mata farin ciki da kvakkyawar kulawa. a yi kuka sosai da sosai ta mike cikin karfin zuciya tana gyara gadon dakinta da na dakinsa, ta yi shara sama-sama a dakunan falon, kuma ta barshi tun da ba wani datti ya yi ba, saboda yaran batawa. Tana shara ne ta ga note din da ya bari. 80 "Haske Maganin Duhu" Excellencу Hauwa G. Lawan Kin tashi latiya? Ina ta sauri zan jc Kaduna ban tashc ki ba, saboda ba a tashin ku manya kuna barci (ko yana dariyų) sai na dawo zan iso miki da kayan dadi. Sai na kira ki. Love Baristu Ta tabe baki, kalamanshi ba su wani burge ta ba. Ko wanka ba ta yi ba, doguwar riga kawai ta zunbulo, ta dauko makullin motarta, mayafi da jakarta, gida kawai ta yi niyar zuwa, lokaci karfe tara da arba'in da biyar. Ta yi addu'a ta kullo gidan ta tada motarta sai Gwauran Dutse, a lokacin Alhajinsu ko fita bai yi ba. Amma ta ce, "Kai Sakina wannan sammakon fa lafiya?" Ta zauna a gefen gado ta cc, 'Kalau Amma asibiti na jc, ban samu ganin likitan ba, sai na yo gida." Ta yi ajiyar zuciya. "To Allah ya kyauta." Ta kalleta cikin kulawa da tausayawa ta ce, "Ko akwai abin da kike so?" Ta dada narkcwa ta cc, "Idan kuna da koko ku ba ni na sha. Ko a aika gidan Rakiya ko za a samo mini wainar masa, ina ga ko zan iya ci? Allah Amma ba na iya cin abinci, idan na ci sai na yi ta amai, kuma yau kwana biyu ban da lemo sai dan ruwan shayi baki kawai na sha." Cikin tausayawa ta cс, 'Sai hakuri, ai lokaci ne da shi da ya kauce shi kenan, kun dcho shegen laulayin nan namu mai wahala, Allah dai ув rangwanta. Amin." Duk abin da ta bukata an samu ta sha kokon sosai. wainai ce gula uku kawai ta ci, sai barci ya daukcta, ko da ta tashi sai ta ji ta fan sanu nutsuwa da kwarin jiki, dadin dadawa ma kuma sai yaya Zainab ta zo ita da 'ya'yanta. Sai 81 "Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan gidan ya yi armashi sosai, har ta ringa jin uwa ba ita ce wannan maridiyar, kun san ciwo shí ma yana son kadaici, laulayi na da wani siddabaru a gida kamar ya cinycka, amma kuma idan ka fita gari ka sha iska sai ka ji ba ya kai, in dan miyau ne ma duk sai ya tsaya. Yaya Zainab ta kalle ta ta ce, "Kai Sakina wannan irin kwantsamewa?" Ta marairace ta cc, "To ya Zainab ya zan yi kin ga yanda na ke ji? Ba ni da wani kuzari fa, kullum a kwance nake ga gida ni daya uwa maiya, sai sanda ya dawo fa zan ji motsin mutum, wata ran ma sai ya kai goman dare bai dawo ba." Та сс, "То ki samu mai aiki man, ta ringa taya ki yawancin aiyuka ta kuma debe miki kewa, kadaici ga ciwo ai masifa ne." Ta ce, "Um! Ni ina ta kaina ba na ma iya tuna ire-iren wadannan abubuwan." Та се, "То ai yanzun an tuna sarki, akwai wata mata Ta Birni tana kawo yara daga kauyuka, zan wa makwabciyata magana babarta ake kawowa ta samo guda daya kya rage, har in kin haihu ta tayaki hidimar abun da Allah zai ba ku." Ta yi jum kamar ba ta yi maraba da abin da ake bata shawara ba. Та сс, "Мe ye ki kai zungum? Кo ba kya so ne?" Ta girgiza kai. "A'a ba wai ba na so ba ne, ki dai bari na yi mishi maganar kafin ki yi tun da dai shi ne mai biya." Ta harareta. "Ban gane ba, Barista ne kudin 'yar aikin zai gagare shi." Amma ta katse ta ta ce, "K in ga batta tun da ta ce za ta gaya masa tun da dai gidansu ne su kadai suka san yandă suke rayuwarsu." Ta yi gum ba ta kuma cewa komai ba. Sai suka cigaba da hirarsu. Da rana ca ta yi ai mata faten tsaki mai yaji da yakuwa, an yi, ta kuma ci, har ta rufe ragowa za ta yi guzuri 82 "Haske Maganin Duhи" Hauwa G. Lawan da shi. Ai ba su bar gida ba sai bayan shida lokacin da Alhajin ya dawo gida ya ce, "Kai Sakina har yau kina nan baki tafi ba, ko?" Sai suka mike kowacce ta fara hada kayanta da sun wa Amma kunnen uwar shegu. Tare suka fito kowa ta yi hanyar gidanta. Bayan Sakinan ta yi wa Barista guzuri da abincin da su kai na dare da tsarabar kasuwa ta Alhaji. Har ta dawo Barista bai dawo ba, wannan ya ba ta damar bayan ta yi sallar Magariba ta gyara falonta, har da sa turaren wuta, abun da ta dade ba ta yi ba. Ta yo wanka, ta yi sallar Isha'i ta zauna tana kallonta. Sai lokacin zuciyarta ta tabu, tun jiya rabonta da mijinta, wayar da ya ce zai yo bai yi ba. Lafiya kenan shi da ya yi tafiya ko dai shariyar ce? Ranta ya raya mata ta yi masa flashing, dayan Gangaren ya haneta tun da shi bai neme ki ba ke don me za ki neme shi (Abun da ke damun mu kenan matan Hausawa, a koda yaushe miji kawai muke jira da nuna kauna da kulawa ta bangaren hidimar gida da shimfida. Kowane rai fa- ku sani yana kaunar wanda yake kyautata mashi. Wani jıkon idan ya nuna miki soyayyarshi ke ma nuna mishi taki kaunar mai sanyin dadi, wannan shi zai sa ya mutu a kan sonki, koda kaddara ta samu rabuwa ko karin aure kina da kishiyar ya ringa ji ba yake. Ke din wata rsce wacce a kai wa baiwa mai yawa, don haka mata nu hia) Daya zuciyar ta rinjaye ta ta janyo wayar tata ta yi masa flashing har ya dauka ya ce, "Hello. "Sai tu kashe. Shi kuma bangarensa sai ya ga kira, shi da kansa ya bawa kansa laifi, kin maganar da ta yi ya san komai, don haka sai ya unga kira kememe sai la ki dauka, ya kira ya vi sau goma sha biyar tana kallon w a yar na ringing ta ki dauka. Wannan ya a ya yi masifar rudewa gani yake yi kawai 83 "Haske Magani: Duhu" Hauwa G. Luwan wani babban 2lamari ne ya same ta, ita da wani hali, kila assistance (taimako) dinsa kawai take nema. a mike tsaye ya ce, "Ka ga Ibrahim bar neman kudi an ni zan wuce gida, Majam ta yi kira na dau haramı." Ya hararc shi, "To gayawa gwauro, wai ba ka jira sauran minti nawa ne, sai da aiki ya ze karshe mu din ... na mu matan ai na da bukatarmu." Ya fara hada papers dinsa ya ce, "Sai kuma ka yi, sau nawa nake zaya а matate patient cc, kana sani sharen. bi kawei latiava aurena, tun jiya raben da ta sani a ido, gara na je, Allah ya kai mu gobe ma karasa tun safe ka ke wahalar da ni, kai shegen sun kuui gare ka." Ibrahim ya kalli Mukhtar ya ce, "Ka jini da sheger sama ni yake wa gori, ko wa ya samo contract din? Saboda sabon shiga ne dadi mace zai mana iya shege." Ya ratayjakarsa ya ce, "kun ga tafiyata, Allah ya ba mu alhairi." Bai ko jira mai za su ce ba ya yi gaba abinsa. Ibrahim da Mukhtar suka kalli juna suka gyada kai. Mukhtar ya ce, "To sai da safen ko, nima fa a gajiye nake gara na koma gida na shiga alfarmar matata." Ya harare shi. "Ai wallahi ka yi kadan idan tasa patient ce ya tafi kai kuma fa? Hakurin duk za mu yi, mu karasa gobe kawai sai mu shigar dadin ofishin mai girma gwamna yaushe za mu ringa dclay?" Haka shi ma ya hakura suka kamınala, misalin sha Jayan dare kowanne ya komawa iyalinshi. Barista a gurin mai gasa bałangu ya tsaya ya sa aka yanka mishi sni, da kuna gurasa daban. Sannan a gefe ga mai tsire da gurasa shi ma duk ya saya, aka zuba naman daban, gurasar daban, don ya sani idan ya hada kila ta ce naman da ta gani ya hanata cin gurasar, ya biya ya samo 84 "Ilaske Maganin Duhu" Hauwa (6. Lawan mata fresh milk tun da ko lafiya ba mai bukatar kayan zaki ba ce, ya nufi hanyar gida, komai yake yi, yana yi da hanzari ne don ya isa gida on tiтс. Ya kulle ko'ina bayan ya yi addu'a, zuciyarshi ta dan buga shi kansa ji yake yi kamar ya yi losing, ko kuma wani me laifi. Ya ringa taku da nutsuwa ya dage curtain din fako. yana sallama, komai tsaf, kamshi ne da sanyin gurin mai dadi ya ratsa shi. Sai dan kira da yake tashi sannu-sannu daga T.V. din da take kallo. Ya hangota kwance kan doguwar kujera ta yi kwalliya mai sauki a tamfarta Delove ycłluwa, ta karbi jikinta da dan karamin dinkinta mai kyau. A fuskarta ba kwalliya sai farar powder da wet lips da la sa a bakinta. Shi a fuskarsa ya ga ta yi mishi kyau sosai, don ya kwana biyu rabonshi da ganin ire-iren wannan kwalliyar tun, da ta shiga koma, sai kawai la yi wanka da tsola doguwar riga wani jikon ba ko dan mai tana ta kanta. Ya Kare mata kallo a zatonsa barcin nata take yi. Wani irın tausayin ta ya ratsa shi, shi da kansa ya san yanayin abubuwa da ba su dace ba, to amına ya rasa kansa, shi kansa yana zargin kan nasa uwa ya iiyc son kai. Idonta biyu, tun da yau tana jin kamar garau take shi fin kawai ita ma take muradi tana bukatar soyayyarshi da kulawa, jan aji ne kawai take yi, shi ya sa la share shi la lunshe ido kamar mai barci. Ya aje kayan hannunsa kan dim teburin kujeru a hankai, ya cire rigarshi da jakarshi ya ya is gabanta ya rankwal mala ya ira ba la ayyarshi. Ta yi hakam kamar ıai barci, zucivarta ta yj vi, jikinta ya fara karfar marabashi. Sai ta yi wal da isio ta cikin nasa, abin da ta gani kwayar ichonshi dole ishe nata ta fara Kokarin ture shi, ya dada manne mati. ai yake cikin kunnenta. 85 "Haske Maganin Duhи" Hauwa G. Lawam "Pls sorry 1 need your respond pls Excellency." Dama jan aji ne da ta ja iya iyawa, dolc ta bada kai bori ya hau, don ya tafi a soyayyarta. Ya samu yanda yake so, soyayyar da ya jima bai samu ba, komai ya lafa ya rungumeta yana shafata, ta ture shi ta fashe da kuka. Gaba daya ya rikice ya kasa katabus, ya yi ta kokari yana lallabata da kyar ta yi shiru ya cc, 'Mene ne kuma Excellency?" Tana share ido ta kalle shi. "Ni idan wani ya ce mini za ka ringa mini wulakanci irin haka zan tsine mishi albarka, tafi gaban dubu, don irin so da kaunar da ka nuna mini, ina gaban iyayena da kaunar da ka nuna mini lokacin ina gidanka. Don me ne tashi daya yau don ka ga na yi ciki, kuma shi kenan ina tare da larura sai ka tsane ni ka juya mini baya? Dama ba son nawa nc a ranka ba, bukatarka kawai ka ringa kwantawa da ni, kana jin dadinka tun da yanzun na zama ga yanda nake, shi kenan sai ka watsar da ni na zama ya kwai ya babu? Dama ku maza haka truc colour din ku ta ke ko ko dai kai ne me irin wannan salon? Nı a labaran da nake ji da littattafan da nake karantawa na Hausa irin na manyan marubutan nan, irin Bilkisu, Zuwaira, Rahma, Sodangi, Kankia, Amma, B.11 da sąuransu, fadi mana suke vi yanda namiji ke macewa kan soyayyar matar shi, musamman idan an samu abin inganta soyayyar, amma ha tkuicin kawaida nan ke samu shariya ce kawai da wancs. Haba Ogana ni din na cancanci abın da ka ke mini din ne" Ya runıse ido, ya dafe kai ya ce, "Oh! Mv God, Sakına irin sharrin da za ki kullan kuma kenan?" Та се, 'Ba sharri Barista. kom i fa ina gam ina ta kauda ido ne yanin cewar ni'din ta ka na nake ko.na mutú ko na rayuwa yaushe zan ringa neme rigima? Amına ina 86 "Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawa sane da abun da ake yanzun da wanda ake yi da." Ya sauko daga kan kujerar ya zauna gabanta dabas, ya dora hannayensa kan kafafunta ya cc, "Wallahi Sakina ni duk abin da kika fada ba fa haka ba ne, ni har raina ba ni da wata manufa ta cutar da ke, wai ma to idan ban kula da ke da farin cikina, sanyin idona ba, da wa zan kula? Ki yi hakuri kila kina ganin ban zaman gidan irin na da barc har na ringa kulawa da ke. Allah wasu sabgogi ne suka samu ana kokarin samun cigaba wanda na san ke ma za ki yi farin ciki da irin hakan, harkokin ne dole sai an yi zirgazirga da aikace-aikace wanda su ke dan hana ni sukuni, ki yi hakuri, I don't mcan that, amma tun da kin mini wannan fassarar don Allah ki juya ni kaina abubuwan fin karfina suke yi." Ta kankance ido. "Kuma har da waya ma Ogana yanzun ban da matsayin da za a ringa mini, kana sane ba ni da lafiya kwarai ni kadai a gida komai fa na iya faruwa ba ni da wanda zan kama." Ya ce, "Ki yi hakuri dai na amsa laifina duk insha Allahu za a gyara, wannan fassara da kika mini duk ba haka take ba." Duk wani ilimbo da dadin baki irin na maza sai da ya san yanda ya yi ya wanke kanşa da su, har ta ke jin zuciyarta ta yi cooling kwarai. Tana nan zaune shi ya kawo mata gurasarta da namanta har gabanta ya kawo ruwan sanyi da fresh milk ya aje mata, ya kashe mata ido. "To Edeellency sauko ga sakon ki." Ta ringa yatsina tana shagwaba, kamar ba za ta sauko ba, ya ringa lallabata har ta sanu tá fan isakuri wani abun. Sannan ya samu nutsuwa. Shi da kansu ya dauko abincinsa yana ci, suna hirarsu kadan-kafart mai dadi, abun da sun kwana biyu rabon da a samu wannan saken. 87 "Haske Maganin Duhu" Hanwa C. Lawan Ya kalleta, "Edeellency, gara dai a nemi 'yar yarinya ko wata mata ta ringa rage miki yawancin aiyuka. Tana kuma debe miki kewa ta ringa duba min ke, nima na gane kina takura da yawa kadaici da ciwo ba su da dadi, gara na yi wani abu." Ta ringa ilimbo na a tausaya mata, har sai da ya amince da bukatunta las. Sun aje maganar za a wa Yaya Zainab maganar ta samo mai aikin. Sun cigaba da lallabawa yau a samu lafiya, gobe sai hakuri. An samo mata yarinya karama mai hankali, wai ita Rahanc, tarc suke zaunc, idan tana da kuzari su yi aikin gidansu tarc, idan kuma babu sai dai ita Rahanen ta yi Yarinyar mai lura ce da kazar-kazar, sai zaman nasu ya yi dadi. Barista ya je Legos wata Semina da gwamnati a shiryawa lauyoyinta, a lokacin cikin kamar ya fashe. Ai ko ilai a daren da ya tafi nakuda mai zafi ta kama ta ga dare, ga ciwo, gida daga ita sai Rahane, wa ta kama? Ta lalubo wayarta wa za ta kira ya taimake ta. Ta tuna Hajiyarsa, to ita wa garc ta, gida daga ita sai Maryam, gidansu ko Alhajinsu gama yayyanta maza. Ta latsa wayar, Amma not recheacble, ta wurgar da ita sai da ciwo ya lafa ta lalubi ta Baba, a kashe take, ta yi ta Urmma, ta yi ta Muji duk ba labari. Ta fashe da ihu, ga takaici, ga ihu

Chapter 7 of 10