suka tafi."
"Da kyau kin ga abin da nake gaya miki ko? Kila dai
wata matsalarce ta 6oye shi, ya ku kai da shi?"
"Lafiya lau, shi ma din abin da ya ce kenan, wai ba
na tsoran kuma abin zai kara sa ni fita. Na ce, yaya Muji ne
ma fa ya kai ni." Ta ce, nan ma haka kanwar tashi ta ce mai
kirki kuwa, wayayya."
"Wallahi Amma ai na santa haka sama-sama dai
makarantarmu daya sai dai na fita da shckara daya, kuma
karatunmu yana da alaka da juna."
"To da kyau Allah ya kula alkhairi ya sa haske a
cikin lamarin, amin." Ta amsa a ranta, amma sai ta yi- saurin
matsawa daga gaban Amma.
Tun bayan sallar Magriba take baza kunne ta ji aike
har bayan karfe goma, sai ta saddakar bai sami zuwan ba
ne, ranta ya yi mata wani iri, ta lashi zumar fa mai zaki,
dole ta kudundune a gadon Amma rungume da waya tana
wassafa shi a ranta wannan lunanin sai ya sakar mata barci
mai dadi.
Cikin barei ta ji wayarta da 'ke karkashin pillow tana
ringing, ta yi firgigit ta tashi, kowa-a dakin ya yi bari,
Amına kuma na dakin Bat an. Ta awo pillow sai ta ga
sunan Maryam. Muryarta ta yı sanyi kwarai ta amsa,
"Hellow Maryam kun je gida lafiya?"
36
"Huske Maganin Duhu" Mawwie , Lawan "Ke Maryane ce za ta kira around this tim, e za la
ee miki? Kin kalli agogo ko Karfe nawa?" Ta kuma ym cooling ta ko kall agogon ta ce. "Biyu da rabi." Ya ce. "Good, yanzu lokacin soyayya ne Ya na ji ki socondkokm yi barci ne na tashe ki?" Ta kuma muskutawa ta rike wayar sosai ta ce, "Ni ko mai zai hana ni barci har zuwa wannan Jokacin? Tashi dai na yi da ka kira."
Ya ce. 'Ni ko kin ga soyayyarki ta hana ni barci. yanzun haka tangararau nake, bayan na gama rubucс- rubucena ma Film nake kallo yanzu, na ce to bari na tashe ki mu gani tare ko ma raya daren tare." Ta yi dif. ya се, "Kin yi shiru'?"
"Me zan сс?"
"Au! Ba ki ji abin da na ce ba, na maimaita?н
"A'a na ji ka sarai, amsar ce dai ba ni da ita."
"Ko? Гo пi ina da abin fadi, kin san yanzu mai jarumin film fin da nake kallo yake wa budurwarsa?" 'A'a."
"Na gaya miki?" 1a yi shiru. Ya cc, 'In ba ki so ki hana ni
in ba háka ba zan ada." Ta yı dan mumushi yana jinta la
ce, "To ka yi-hakurı."
"Na yi wallahi, don abin da girna a gunki, ni din ha komai ne a guna ba, saboda dai na biya sadaki, kuma ni ji nake ma ina ma-taré da kemake Karkashin mayafi daya."
Tạ ce, Sai da sate." Ya kyalkyalo die dariya va de "Ke ashe matsoraciya veke Aia kiwaflai ban лаба
soyayya ba, thon naka zluk soyayyata hakuri za ki yiki dauka. don duk akan ki zan Kare Kartina na f hude wuta
sai hakuri." Ta ja fasali ta ce," To shi kenan
"Yanzun in hakura in bar ki ki yi barein su kama na
"Haske Magunin Duhn" Namwa C, Lnwa
"Kin yi shiru, kin amince kenan?" Nan ma shiru Ya
yi dariya ya ce, "Matsoraciyar soyayya, bari na Kyale ki tun
da ta Kare miki."
Ta ce, "Haba dai ogana na dai Kyate ka ne."
"Au! Haba bufe mini mayafim ki to na shiga." Ta
Kyalkyale da dariya ta ce, "Good night." Ba ta jira mar za1
ce ba ta kashe wayar.
Zuciyarta ta ringa bugawa da sauri da sauri. saboda
tsananin jin dadi na soyayya, abin da take matukar bun ga
mijinta ya so ta ya rirıtata, ya koyar mata soyayyarshi mai
dadi, ta ko samu. Kai godiya ga sarki Allah da iyayenta da
su kai hikimar ba ta shi a matsayin mijinta.
Wadannan tunanc-tunanen masu dadfi suka saukar
mata da barci mai dadi da nutsuw a, har ya so makarar da ita
sallar Asubahi sai da aka fito masallaci, sannan ta farka ta
shiga bandaki ta tsaftace kanta ta dauro alwała ta zo tana
sallah ta dade tana sujjada tana Kara godıya ga Allah ga
ni'imar da ya yi mata da wasu bukatu a kan shi.
Da safe da kuzarinta take komai, rabonta da
cikakkiyar walwala irin wannan tun kan a sace ta, donin da
ta dawo wani irn sanyi ta yi komai ba ta taba za fafa shi,
ita da ta riga ta sallama. Ba dan ila din mai addu'a ba се.
kafin dasbayan abin ai da ta zaue ko kuma kafin ta dawo
daidai a raya, irin abubuwan da ta gani.
Kowa ya amince farin cikinta da raharta ya dawo.
saboda soyayyar Muttuka. Da rana misalin sha biyu. ya.o
bai shigo ba ya aiko da kan waya Starcom sabuwa lal yu се
a bata zai dawo da daddare, ta arusa da farin ciki nmai yawa
ta nunawa su Amma da Ummi stna sun yi farin cıki. dauma
tun jiya aka tsaiguntawa Baban zıwan Barista tun da hat an
lara Korafin bai zu ba, shi dfin shiru ya yi hai ce kumau ha.
38
"Ilaske Maganin Duhu" _ Hawwa 6. Lawan
har ta g ana tsegumi ta fita. A ransa ya ce mata kenan ma
duniya.
Da yamma ta bayar aka sayo mata kayan ciki mai
kyau, ta yi masa farfesu da dankalin turawa dakwa-dakwa
Ai ko kamar a unguwar ya yi sallar Magriba, don ana
idarwa ba dadewa ya aiko. Amma ta cc, "Wannan dai ko
tuwan dare dai bai tsaya ya ci ba." Ta cc, Ba sai ya ci
wannan farfesun ba."
'Au! Barfesu abinci ne?" Ta yi smilling.
"To Amma ai tuwo ku kai, yanzun sai kawai na lafta
mishi tuwan dawa na kai masa?"
"To me yc, tuwo ba abínci ba, an gaya miki kowa ke
ce, da ke gudun tuwo, kila shi a gurinsa ya zama abincin
marmari." Ta taбc baki.
"Ni dai bari na je idan zai ci sai kawai na dawo kar
na yi kayanshi na dawo da shi, kin sanfa 'yan yanzu ba
kamar ku ba ne, wani baya son cin mai nauyi da dare." Ta
cc, "Allah ya kiyaye Sakina."
Ta gama shiryawa da atamfarta Super England
wacce ta yi mata Nevia ro!! on dinta sure cool blue, sai
powder ta beauty fair, sai uma turarenta da take mayaia
Lailatus Sahra. Ta yafa gyale ma hadin kayan, ta yi kyau
kamar yau ne dai za ta shiga dakinta. Ta tura Aisha ta kai
masa abin da ta shirya masa da dan lemunta na zo6o. Yz ko
ba ta kudi ya ce su raba ita da Kannenta.
Ta yi sallama dakin Muji a nan a kai aro za a soj r.
Yana kishingiufe sai yá tashi zaunc, yana cowa 'Ati lale a
amaryata kın yi kyau, kamar in saki gaban mota in ta yawo
da ke." Ta vi smilling mai kyau da yake kawata fuskarta,:a
je gabansa ta dan rankwata tana ganda shi. Ya shaki
Kamshinta ya cc., "Kai na gode duk Allah
"IHavke Maganin Duhи" Haun 6. Lawu
dadada mini rai, ya kin wuni lafiya?"
"Lafiya lau, ya su Hajiya da Maryam?"
"Duk lafiyarsu lau, suna gaida ki har da Antic
Hauwa ma."
"Waccc kenan?"
"Matar Yayana da na fi shiri da ita."
"To ina amsawa ya gajiyar aiki?"
"Gata nan, amma ai an fara kawar mini da ita, jibi fa
irin kwalliyar da aka mini." Ta yi murmushi ta zauna soxai
ta janyo tire din ta ce, "Bari na ba ka wannan kila dai ba a
tsaya an ci abinci ba." Ya ce, "Kamar ko kin sani na ranas
mu dai snacks kawai na ci." Ta tsaya da bufe kwanon ta ce,
"Haba dai ya zama da yunwa irin wanna?"
"To ya za'a yi kai ka katangala rai ba gata, sai sanda
ka samu sukuni dan abin da aka girka a sammaka, in bai
maka ba duk ka ita gari nema." Ta yi jagale. Ya сс, 'Ai
gara ki yi, ki yi ki zo ko ura dai na zama dan gatan nan, a
daina mun gori duk inda nt je neman abinci. Allah tsine
ranar da Hajiya ba za ta yi mini gori ba, hakuri kawai nake
yi tun da na san ba mai ba nhi." Ta yi dariya ta ce, "Har da
Hajiyar?" Ya пкс hабa. "Tabfi! Ai gara kowa ma da ita
Hajiyar, ke dai bari kawai garama na koshi, yau idan ta yi
mini tayin abinci na ce na ci a gurinki." Ta yi dariya.
"To ai ni wannan dai ba abinci ba ne, abin washe
baki ne, amna dai a gida sun yi tuwo Amma ta ce na zubo
maka, ban zubo ba, bari na je." Ya yi saurin daga mata
hannu ya ce, 'Aa wait, wane irin tuwo?"
"Na dawa."
"A'a kaı bar shi, ba ni wannan din ma kawai ya isa."
Tå sunne kai tana dariya ta cc. "Ba dai kai ma arne da cot
(fin nan baya cikin 'yan kayanka ba?" Ya ce, "Ke dai bari."
40
"Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan
Ba ta labarin artabunshi na tuwo da su Hajiya, su kai ta
dariya ta zuba mishi: farfesun, ya fara ci. Ta ce, "Bari na
zo." Ya ce, 'Kar ki dadi." Ta yi murmushi ta fita tana shiga
gida ta gayawa Amma abin da ke da akwai ta ce, To me za
a ma shi ina da guntuwar miyar rana, na san za ta ishe shi
cin abinci."
"Amma bada kudi a je kantin Isuhu a sawo kus-kus
leda daya, sai a dafa da sauri." Ta ce, 'Shi kenan je ki."
Yana ta zukar rumanshi ya yi mishi dadi, ta dawo. Ya ce, "Zo nan mu ci tare."
"Na gode na koshi."
"Au! Haka za ki ringa mini kina cinye abincin kina
kylale ni?" Ta ce, "A'a, ka yi hakuri ba zan kuma ba."
"Na yi."
Ba a kai minti ashirin ba, sai ga kus-kus ya sauka,
yana tururi, ya ce, "Ke wahala ki ka je kika sa mutane?"
"Haba wahala ka manta kai din dansu ne da suke ji da kai?"
"Eh ban manta ba, duk da haka kamar an takura."
"Ko daya wallahi." Ya ce, 'To na gode kwarai." Ta
jawo ta fara zuba mashi. Ya ce, 'Ba kuma isa ba, sai kin
matso mun ci tare, don wannan dai yanzu ya sauka bare ki
ce kin ci tuni, kuma a filet daya za ki zuba" Ta ce, To
Oga."
Ta zuba kus-kus da miyar a tire ta samo cokali, ta
ringa hilatarshi suna hira ya ci sosai yana haduwa da fef-suf
din shi, ya koshi sosai, har ya ringa jin kasala da barcin
bayan koshi.
Та се, "Кo na miko filo ne?"
"Haba dai idan na yi miki barcisya zaki yi da ni?"
"Sai na lullube ka na yi ta gadinka, har sai ka tashi."
41
"Haske Muaganin Duhu"_Hauwa G. Lawan
Ya yi dariya.
"Na Ki wayo; so kikc na bar tarihi a ce nan da yana
neman auranta har barci yake musu à gida."
"To maye duk a cikin so ne.",
"Haka ne, to zo matso ki yi mini tausa mu ga ko
barcin zai zo." Ta yi saurin ja baya, har abin ya bashi da
ya ce, 'Kin ga dadina da ke baki da jarumta, da ni ce ke
zuwa kawat zan yi mc ye a cikin tausar?"
"Ba komai, ba sai na zo ba, na amince ni fin oa ni da
jarurata." Ya ce, 'Gaske kuwa."
Sun yi hirarsu mai dadi, har kusan goma saura kwata
ya сс, "Вari na tafi, sai kuma na kira midnight call, kin san
ai ba iya barci zan ba, tun da kuma ke kin shigo system din."
"Haba dai ka yi hakuri ka yi mini, rashin barci illa ne
da shi babba, gshi da safe ba samu za kai ka rama ba
harkokinka za ka fita.' Ya ce, "Shi kenan na ji ko kokenki
za a duba mai yiwuwa." Ta yi masa rakiya har gurin motar
shi, ya bude ya dauko mata leda Viva, cike da kayan shafeshafe da dan na kusa da baka. Ta ce; "Haba baka gajiya ne,
hidima dai dazuma fa na ga waya ko godiya ban ba." Ya
tabe baki.
"Ke kin san ko irin dadin da za ki jiyar da ni, ki ke
waint surutu dan ra kawo wannan? Toshiyagbaki ce fa, ta
yanda za a ringa lri na ina ta iyo a cikin ruwa yanda nake
so." Ta yi saurin dafe fuska, zancen ya girmi kakarta, ta
mika mar wayarsa, ya amsa ya dungura mata ledar ta amsa
bashi griri, ya bige d "lasoraciya
sat da safe, ai mafarki mai kyau, amına kar amin rowa, a
dan buda mini." Ta yi saurin juyawa tana daya hannu ta
shige gida, sai da ya ga shigarta, sannan ya ja mota cike da
42
"Haske Muganin Duhu"
farin ciki ya tafi.
Hauwa G. Lawan
Ta shiga gida ta aje kayan, sannan ta dawo ta tattara
kwanokan da ya ci abinci, ta shiga/gida da shi. Muji ya ce,
"Ya dai tafi ko? Ni barci nake ji." Ta ce, "Ya tafi an gode
wallahi." Ya ce, "Ba wani an gode miko ledar za ki yi mu
ga, mai kuma mutum zai samu a ciki." Amma ta ce,
'Wannan dai halin banza ne haka girma yake?" Ya ce, "Umum Amma kar ki ce komai, idan na hana dakin nan fa
haushi za ku ji ai ko gara nima a ba ni toshina kawai." Ta
zazzage kayan gabansu, set ne na kayan shafa Niven kamar
ya san irin su take shafawa, sai Dove shima set här da
turarensa. Sannan biskit da alawas masu dadi da inibi a
ledarsu nunannu.
Ya dau biskit daya da alawa ya fasa ledar inibi ya
diba, ya ce, 'Sai da safe." Amma ta harare shi ya yi dariya
ya yi gaba. Ita ko sai dariya take ina ruwan sakis gonar
auduga akwai fara'a kamar ni a gari.
Ta rarrabawa kowa kayan kwalam, kayan shafawa
ko ta kammale kayanta a daki, ta yi barcinta mai lafiya. Bai
ko kira din ba. Da ya je gida su Hajiya sun rufe kofarsu sai
kawai ya kulle ainahin kofar gidan ya yi addu'a ya je ya yi
sallar Isha'i da Shafa'i da Wuturi ya yi addu'a ya kwoa da
tunanin uwargidanshi à ransa. Wani irin hasken su ke
haskawa a ranshi har kamar ya faso kirjin ya fite. Yo ringa
tunanin ashe haka so yake? Lallaí a ringa ganin bekensa da
ya gaza to ina kuma gaya ci harawa ya yi birgima a cikinta?
Wayyo da wannan sambatun wani irin barci mai dadı ya yi
gaba da shi. Bai aje shi kusa ba sai a fadar Sakina tsundum.
Soyayya ruwan zuma, in ka sha ka ba ina masoyi.
Allah ya hada kowa da masoyinshi na alhairi. Amin, ('Yan
mata a yi kokarin tsarkake soyayya don ta yi danko ta yi
43
"Haske Maganin Duhu" Hauwu G. Lawan
inganci'in an je fa. Ni da kaina zan bada tsaraba don a mocc
ta da kyau. Dariys).
To haka dai, wata irin soyayya mai danko ta shiga
tsakanin, wanda har absa iya boycwa ko a gaban waye ne.
Fadi take Ogana shi kuma ya ce Excellency ta ce kaza-wakaza. Har dai rannan Amma ta ce, "Ba dai kya ko jin ku. a
Sakina gaban kowa fada kike Ogana-Ogana, sai ki nu
mini wanda bai d Ogan?" Ta sunkuyi da kai wata
kımya matsananciya ta ratsata ta ce, "Ki yi hakuri Amma.
Ta ce, 'A'a ke kadai, ni me ye nawa? A dai ringa farsa
baki."
Haka abin yake shi din ma Hajiyar har mamaki take
wai yau Muttaka nee gigi a kan mace, abin da baya
kayansa, ta dai ar ace iokacin ne dai kamar yanda ya sha
fada mata. Kornai Saki.a z2 ta yi sai Oga ya sani ya bada approval, in ko fita ce in ta furta tana san zuwa guri kaza ba
musu zai anince in lekacin ya yi masa to sai ya yi kokari
ya kai ta, in kuna yana da ta shi sabgar ne sai a sa wani
lokacin ya kai ta. Dukkan 'yan uwanta sun san shi farin
sani, da ke kuma shi ma mutum ne wayayye, najama'a, mai
sabgar jama's. ya sa ko'ina ya shiga sai an kas6e shi, an
kuma yaba ra shi tko ...a. Kyakkyawa da shi, gogagge,
kalar kya. dai liasawan da sıka sami nutsuwa da
kwanciyar ankali. gashi da dogon hannu (Kyauta). To
wannan ya a yake da farin jini sosai.
Hakan abun yake a gurinta, ba ta aje shi kusa ba,
Kaunarshi Lke sei a ganinta bayan iyayenta ba mutumin
da ya san darajarta nye d shi. Ko: Kuma la haka ne? Don
haka dukkansu s amine: su du. hadi ne kawai daga Allah. A zuciayr ta da take tunani idan ta aure shih ta huts
da takaicin dai duniya, kui... haka ne, yayin da 'ya mace
"Huske Maganin Duhu" llauwa G. Lawan
ta yi sa'ar namijin kwarai a kai sa'a ita din ta san darajarshi
sai su mori rayuwarsu mai kyakkyawan inganci.
Ku ji ni da Sakina na ta sambatu ta ji gardin
soyayya, ta dauka da son soro da nan daki are ekual a ina?
Bari dai ma ji ma gani an bunne tsohuwa da ranta.
Komai aka samar to dole ya zama kararre, illa
Ubangiji wanda yakc (Al-Hayyu, Al-Kaiyumu). wanda
mutuwa ba ta karshensa, farkon da bai da farko, haka kuma
Karshen da bai da karshe. Allah kenan.
Lokacin bikin ya karato sosai, har ya kasance sauran
kwana ashirin da uku, wato tsayin sati uku da kwana biyu, a
yi abin. Yayin da masoyan ke ta nuna maitar junansu a
sarari, har gani suke anya ko za su kai l abari irin wannan
zumudi ko dai iyakarta kenan? Wannan ce damuwar da
Barista yake yi a wani dare da ya zo mata da katiunan
daurin aure. Ta ce, 'Haba, Ogana mantas kawai da ranka da
lafiyarka za ai komai har ma ka girbi abin da ka shuka da
hannunka. Kana mantawa da Allah ne da sanya so da ki a
doran kasa, duk fa albarka so ne mu, domin karfin son da
Allah ke wa Rasulillal (S.A.W.) shi fa muke dangw ala."
Ya ce, 'To Allah ya sa muna raye amin."
Ta gyara zama. "Ni dai tsoron dai da nake ji daya
Barista a wayi gari ka daina sona, ka daina shagwaba ni, da
riritani, to ina zan saka kaina?" Ya ce, "Au! Kina shakkar
son da nake miki kenan?" Ta girgiza kai alamar a'a. Ya сс.
"To trust me my dear edcellency zan baki mamaki, ke kin
ko s.an amfaninki gare ni?"
Ta cc, "Na sani, wai lokacin da ka gama tsotsewa
aya zakinta ba tofar daı tukar za kai ba?"
Ya cc, 'Eh to haka ne, ba haka ba, ya danganta daga
wanı zuwa wani, wanı da ya tsotsen sai ya tofar, vani ma
45
"Haske Maganin Duhи" Hauwa 6. Lawan
ko gama tsotse dan ruwa-ruwan bai ba zai zubar domin shi
burinshi dama ya ji gardin ayar kawai ne, amma yayin da
wani kuma sai ya taunc ya tsotse tas karshe ya hadiyc tukar
don in ta je cikin maganin basir za ta yi masa. Kin ga a nan
ra'ayi nc kenan, ya danganta da kai fahimtar da kai wa aya,
da kuma irin darajojinta da suka zo kunnenka. Kuma kin
sani sosai a cikin kayan sawar ki akwai atamfar da ta yi
miki, kallon farko za ta kwanta miki a rai ne, sai ki sawo a
tsala miki dinki ki yi ta ji da ita, kina lallabata ta inda har ta
tsufa da kyanta, kuma duk wani biki na musamman da ita
za ki. Amma wata fa ga ta nan ne dai, wani ma wanki daya
za ki yi mata ta fita a kan ki ki bayar. Ko na yi karya?" Тa
girgiza kai.
"To kin ga is like that, don haka ba na fatan Allah ya
sa na dainan sonki, zan ta addu'a Allah kullum ya kara mini
sonki, ke kuma ya kara miki ganin darajata sai ki ga mun yi
rayuwarmu mai dadi, har ai ta sha'awar mu a ringa Allah ya
ba ku mu samu ko Allah ya samu a danshinku ko baki
fata?" Ta, kashe masa ido da yin wani smilling mai burgewa
irin wada yake kashe shi. Ya cc, 'Au! Za ki fara ko? Ni fa
sati ukun nan kamar shckara uku ne nake ganinsu." Ta се,
"Haba dai Oga, rufe idonka kafin ka bude har an yi an
gama ma." Ya ko rufe ya bude, ya ce, "Ya ba ai ba?"
"Gajan hakuri ka yi, da khari na ce ka bude da kan
ka." Su kai dariya.
To haka dai har vau saura kwana uku a sata a lalle
amarya ta je gidan gyaran jiki an gyarcta, an mulmule a
sumul, ke kya ce 'yar baby ce natural bcauty skin fin nan
ya dad fitowa zahiri ga wani hadaddan kamshi, duk notsi
kamar eso turare take y In ta kallc kı kya ce wani abu ta
disawa idanunta,, don wani hadaddan kyau da ta yi. Barista
46
"Haske Maganin Duhu" Hauwa G. Lawan
har baya iya cewa komai, sai ya zama so silent, sai dai ya yi
zuro yana kallonta. Har sai ta gaji ta ce, "Kai, Oga gaskiya
kar ka gama kalle ni tun ban shiga dakina ba, irin wannan kallo?" Sai ya yi dan 'gajeran murmushi ya yi irin abin tausayin nan, ta ce, "Ya nc, ba baka sai ido da kunne?" Sai
ya yi dariya.
Ko ni miyau na hadiya mukut, ina zan kai ta? Ai sai irin su Oga Barista.
Yau Alhamis yau ce ranar da za ai kamunta, kamun
da aka shirya yinsa a gidan Yaya Zainab a harabar gidanta.
An shirya gun da fararen kujeru sun zagayc shi, sai aka bar
tsakiyar ba a sa komai ba sai aka shimfida katuwar
tabarma, aka dora kafet. Sannan dadduma da dan tuntun
taushin nan nan sarakai, nan ne amarya ta zauna tarc da
kawaycnta sun zagayeta a gefe danginta ne uwa da uba,
gefe kuma nan aka warewa dangin miji ina za su zauna don
zaman kamu, a daya gen kuma Sayyada Tasallah Nabulsi
Bako ce, malama da za ta yi wa'azi a gurin kamun.
Yanda na ga yanayin kamun ya yi matukar kyau da
Isari, an gabatar da wa'azi mai tsauri dangane da wuta da
wadanda za su shige ta. Sannan an kuma karkato akala kan
aure bautar Ubangiji inda malamar ta kare bayani da wata
'yar Hausa da Hausawa ke fadi, Duniya sai da kudi, lahira
sai da hali, zaman gidan miji sai hakurin. Wannan haka
vake kam, gidan miji fagfe ne na yaki ko kai nasara ko va
vi nasara a kan ka, don haka sai ka kulla damarar cin ka0
da ko wane irin hardship a cikinsa da fatan ganin bayana,
ha kamar yanda 'yan mata da wasu sakarkarun zawarwane
¡unani ba. aure a hole kawai a ji dadin una Tabdi kan ka ji
ladi daya. ka ji wuya goma: Take care, labbas za a hoie,
mma me kar ka sa holewar ita ce ginshiki ka gane bauta ka
47
"Haske Maganin Duhu" Hanwa i. Lawan
je yi, in ko aka ce bauta, magana ta kare, bawa ai wahalalle
ne sai yanda Ubangijinka ya yi da kai.
An gama taron wa'azi lafiya lau, jama'ar da za su tafi
sun ware wafanda kuma za su yi wa amarya rakiya fatin da
dangin ango suka shirya da su kai wa lakabi da Grooms
night, suna nan an shiga shiryc-shiryen tafiya. Na hango
amarya shingin kiris ta dige don azabar kyau, ta ci wani irin
kaya, shi ba lcss ba, ba matcrial ba, yo ni na kasa ganc ko
me yc, hatta takalmin kalarsu daya sai gwaggoron mai kalar
zaibar kayanta. Kai masha Allah, amarya dai da kyau, ranar
auranta.
Takwas da rabi dai-dai aka fara turo motocin daukar
wafanda za su, ba su da wani yawa su ashirin ne kawai.
daga shakikan kawaye sai kuma wasu daga cikin yayyanta
'yan gidansu. Kowa ya tafi sai amarya da babbar kawarta,
inda daga baya angon ya iso cikin Humer Jeep ya gigice
ganin amaryarsa ita kuma sai wani karairaycwa take tana
narkwwa, 'yar fara'ar da ya saba gani ma duk babu daya
kalleta sai ta wani marairaice. Ya makalo hannunta yana
shakar kamshinta ba dan idon Maimuna Nagudu ba da ba
abin da zai hana shi matsata. Haka dai ya lallaba suka isa
motar, har Allah ya kai su Hotel de Francais inda za a yi.
Gaskiya biki ya yi biki, 'yan mata ku sha shagali.
bikin ya yi armashi matuka. Goma da rabi aka watsc.
amarya ita ta fara tafiya da angonta. Maimakon ya kai ta
gida, sai yav branch a See Sweet and Bakery ya hade ra
ta-ce, "Lafiya ni fa na gaji barci nake ji, duk yau ban huta
ba." Ya kalleta ta wani masifar hade rai, sai ya rage fara'ar
fuskarshi ya e, 'Wai lafiya ne tun da aka fara bikin nan kı
ke wani ciccm magani, ko kin ga wani ab da bai gamsar kı
ba ne?"
48
"Haske Maganin Duhu"_ Hauwa G. Lawan
"Ko daya kawai magana ce ba na so, ka kai ni gida na buta."
"In na ki fa?"
"Ba lallai, sai na bi motar haya." Ya kofula don haushi ya ce, "Baki da hankali ai ke, garin gantalin yawan
motar haya ne ai aka kusa cire miki kai." Ba ta ce komai ba,
kuma fara'ar da yake nema bai samu ba, ya ce, "Bari na shiga na samo miki ice cream da cake, don na ga baki ci
komai ba gurin dinner din." Ta yi saurin cewa, "A'a in don
ni ce wallahi ka bari, kafin na fito daga gida sai'da na kai
linta, ni ba na bukatar komai sai kwanciya, sai dai kai ko
bukatar ka." Yan da take magana tana basarwa ta ma ki ta
kalle shi, sai abin ya bashi haushi kawai ya kada kai ya
figeta sai gida. Koda ya ajeta bai kula ta ba, sai cewa ya yi,
"Komai dai wayon amarya dole wata rana za a sha manta, a
juri zuwa rafi wata rana tulu zai fashe."
Ta kalle shi a hankali ta bude kofar motar ta sauka ta
rufe masa ta leka ta windo ta yi masa wani shegen kallo ta
ce,