Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
kikaci gaba da zama da Wana a zalumin watara gawarki zamuzo musamu          Kallonta Ummeey tayi cike da Kaunar k'awatata tace kide zubar da hawayenki Sister mudauki hakan a matsayin k'addara wace bamu insa mutsallaketaba   kiyi hakuri Sister Dan Allah kada kisanar da Mama halin da nake cikin  zata ta da hankalinta nikuma bazan son hakaba  wani lokaci naka Tsitar kaina ciki gazawa ama da natuno nasihar Abbana sai naji Zan inya jure duk wani ukuba daga garesa ama Kuma bazan inya jure ukubar yuwaba Kede kitayani da Adu,ah Allah ya kawomin dauki cikin gagawa Hauwa tace Ameeen sister   Gashi Umma ce tace nakawo miki saikina dafawa kafu Allah ya kawo Mana mafita                 Karba Ummeey tayi tace Allah sarki Umma Allah Ubangiji ya saka mata da gidan aljannah  Hauwa tace Amiin sister wai meke damukine Naga sai cije lebe kikeyi ?                  Ciki sanyi murya tace wlh cikinane kemin ciwo ga zazabi da yake damuna kullun haka nake fama da ciwo              Cikin sauri Hauwa tamike tace banajena sayo Miki magani fita tayi daga gidan Bata Bata lokaciba ta dawo da maguguna Tamika mata sana tashiga kicin din ta dafamata jallof din taliya  takawo mata ta ajiye a gabanta    Batawani cin da yawaba saboda cikinata yacushe  Hauwa batabar gidaba sai  daf da magariba ...........Momy taje Dubai tahado kayan laife  nakece raini saikace wada zata bude shago komai na cikin kayan Mai tsadane            Momy Bata gayaci dangi Abba ba sai inya dangita da    K'awayeta tagayato domin kaiwa kayan laife sukasu k'awayeta Saida suka Yaba mata domin bakaramin dukiya suka zuba a ciki akwotunanba               Sun samu tarba Mai kyau daga  gidasu Meenat domi sudima basa bukatar Abu kaskanci  haka sukabi duk k'awaye Momy da Yan,uwata kowace da tukuncin Dan karare lees na Alfarma  haka suka dawo gida suna Yaba iri karamcin da akayi musu a gidasu Meenat Momy sai murmushi take saboda farin ciki ............ Biki na karatowa Meenat sai Shan gyara takeyi Mom tadage waje gyara Yar,Tata gudun raini          Duk wani Abuda zai Kara mata ni,ima shatakeyi domin Bata da buri da yawuce taga tagigita ango nata. Yau takama Ranar kamu wada yasamu halarta manya manyan   mata masu ajin da izzan  a gudanar da kamu cikin fari ciki da anashuwa                            Washe gari  Aka daura Aure  daurin Aure da yasamu halatar manya mutane  har da Governorni da saura hamshakar masu Arziki wad'ada suka Amasa sunasu a ciki Wana kasar Meenat batayi walima ba domin ita Bata bukatar yin walima  tace babu komai a cikisa sai wa,azin itakuma batason ayin mata wa,azi         Da dare suka gudanar da dinner wada akayi watsi da Naira Momy da Mom din Meenat bakaramin kudi suka zubarba        Ana tashi daga gun dinner Muhammad ya dauki  Amaryarsa suka wuce gida Suna insa  gida Kai tsaye bangareta suka wuce    wada yasha kayan Alatu  dakin bakaramin tsaruwa yayiba domin ko Dad dinta ya kashe dukiya sosai  sai kace Yar gidan shugaban kasa Shin kasa Muhammad bakaramin Santi kyauwu dakin yayiba     Yana kokari zama jiyayi tarugumeshi tafara hugging din shin ciki wani iri yanayi yace.... Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* : For more inf...08140d801885 Page 69 & 70 _______________________"pls...Baby  kibari muyi sallah mugodewa Allah daya hadamu a  matsayin Ma,Aurata "  turo baki tayi tace Baby Sallah Kuma a Wana lokaci baya kasan mudade Muna jiran Wana Ranar.. Bude baki yayi zaiyi  magana tazira bakita ciki nasa tafara tsotsa  lumshe idon tayi saka makon yada nufashisu ke haduwa  zuciyarsu na bugawa a tare Muhammad jinsa yayi ciki wani iri yanayi Mara fasaruwa Wani matsanaici Sha,awane tataso Masa a gagauce ya fara mayar mata da martani sai kace wani mayun wacin zaki               Cigaba yayi da sarafata ' ciki wani iri sallon Mai daukar hankali   da kyar yasamu haryan shigarta  ritse idanu tayi saboda wani iri azababe zafin da taji Yana ratsata  Shiko bakaramin gigicewa yayiba jishi  ciki wata duniya tadaba  gawani iri dadi dake ratsa dukan sansan jikinsa  sabatu yake wada shin kansa baisa Yana yiba  Saida ya dau lokaci Mai tsayi sana ya kyaleta Rugumeta yayi a kirjisa  ciki shauki son yace Babyna Ken Yar baiwace kijiyar Dani dadi Mara misaltuwa   nashiga cikin fari ciki wada bataba Tsitar kaina a cikiba duk ta dalilinki  Kiss ya Mana mata a goshi'                              Washe. gari Kiran sallah Asuba ne ya tadashi mikewa yayi ya shige Toilet yayi Waka ya dauro Alwala  Ya wuce masalaci  Ana idar da sallah ya dawo karasawa yayi bakin gadon ya fara jijigata a hankalin  yace Baby!!! Baby!!! kitashi kiyi sallah  kada Rana tayi Bata fuska tayi tace baby ka kyaleni sai zuwa anjima zanyi  kallota yayi yace Dan kin daure kitashi kiyin sallah  kiga zuwa anjima Rana zatayi  shagwabe fuska tayi Kamar Mai Shirin yin kuka tace Baby kakyaleni Dan Allah Kyaleta yayi  badan ransa ya soba sai Dan baya son bacin Raita     kwanciya yayi  ya jawota jikinsa sukaci gaba da barcisu bai farkaba sai wajan karfe  9 :30 jijigata ya farayi tare da fadin Baby kitashi barci ya insa haka gashi Rana tayi bakiyi sallah ba Kuka tasa  tace Baby nifa  ba,a tashina idan Ina barci  kakiyaye ko zuwa nagaba  lokacin tashina baiyiba sai zuwa anjima  jawo bargo tayi ta lulubu kanta Son  Hana gani lefi duk da kinyi sallah da Meenat tayi baisa Muhammad yaji haushintaba   saima Murmushi da yayi Dan shin a ganisa yaritane ke damunta😀 Bata tashiba sai misalin karfe 11: 20 Toilet tashiga Waka tayi na soso da sabulu batayi wakan tsarkiba tafito jikinta daure da tawul  zama tayi a gaba Miro  shiryawa tayi cikin wata Yar,kara.ar  riga wada inya kacita kan cinbiyarta  da gajere wado inya gunwa bakaramin kyau tayiba turaruka masu kamshi tafesa daki ya hade da kamshi  Kai tsaye fallo tanufa batara da tayi sallah ba dama Kuma badamu tayi dayin sallah ba Tataran dashi zaune a kan kujera Zama tayi a kan cinyarsa Kallonta yayi yace Baby Wana kyau haka ai saiki  gigitani  Murmushi tayi tace   aini dama sonake kullu kadinga gigice a kaina  dariya yayi yace to Maiya saura ai damani gigitacene amafa akan Sonki Yamutsa fuska tayi tace Baby  yuwa nakeji  yace okay bana Kira Momy ta turo Mana da Abinci ko Shagwabe fuska tayi tace ah.ah. Baby kabar Momy tahuta  ba akwai Wana yariyar a ciki gidanba to ai ko ita zatayi Mana girki Kallota yayi yace an Gama gimbiya yarda kikeso haka za ayin Mikewa yayi yace banaje nasanar da ita tagagauta nemawa gimbiyata abuda zataci      Itama mikewa tayi tace Baby tare zamuje.. Daga Alkalamin. Ummeey. Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF... 08140801885 Page  71 72 _________________Atare  suka fito  Kai tsaye daki Ummeey suka nufa hanusu rike da juna sai wani Murmushi yakeyi Shiga sukayi  cikin dakin babu ko sallama Ummeey dake zaune Tana Chatting ita da Hauwa   saiji shugo warsu tayi Bakaramin tsorata tayi daganisu a ciki d'akinata mikewa tayi tsaye bakinta  na rawa  tace ya Muhammad barka da safiya Ko Kallonta baiyiba bare tasa ran zai Amsa Kallonta Meenat tayi a wulakance tace  keeee.......inya bakinki   bude kunaki da kyau  ki saurareni.  kada nakarajin sunna Mijina a bakinki  suna Mijina Mai darajane yafi karfin  fito daga Wana banzan bakin naki "Baby dama Wana abarce aka k'ak'abama  duk Talauci ya riga da ya gama cinyeta ama gaskiya an cutarmin dakai   sallon tagogama Talauci  wlh Baby   natsani Talaka bana son  Koda da hanya nahada dasu Idon ya zura mata yanajin sonta nakara shiga zuciyarsa ciki muryar rarashi yace kwantar da hankalinki Babyna  ide bakya son zamanta a gidan nan tokisanar Dani  yazuna saina saketa Takoma gidasu  Dan nima wlh  inajin rad'ad'i da takaicin ganita da nake a cikin gidana Turo baki Meenat  tayi tace ah,ah, Baby idan kasaketa waye zai kemin girki da saura ayukan kade barta kodan tadiga Mana hidimar gida Kallonsu Ummeey tayi cike da takaici irin cin mutunci da suke mata   Hawaye dake kwokari zubawa tayi sauri Mai dasu   a Ranta tace nicema Zan kemuku aiki saboda kisamu sake  daga gun Mijinki   waton kema zakice Zaki takani San ranki to wlh  bazan dau cin mutunci daga garekiba.... Meenat tace kizo muje kidafa mana Abuda zamuci dagani har Baby yuwa mukejin Ina fatade kin inya girki ? Dan wlh idan kika girka min iri wada Kika Sabacin  a  gidan iyayyanki wlh sai ranki ya bacin  Dan bazan dau gidadanci da kyauyaciba                 Dago Kai Ummeey tayin ta sauke idanuwata a kan Meenat tace  yazu saboda Allah girkima nizamiki  nimafa  Aure ne  ya kawoni gidan ba aikib.......kamin takarasa maganar  tajin saukar Mari a kan fuskanta  Meenat ce takai mata Mari ciki fushi tace keeeee matsiyaciya nafi karfin  kikaleni kifadamin magana  kidubeni da kyau   namiki Kama da wace tataso cikin wahala  idan Kika sakeyin  kuskure Kiran kanki da Matar gidana wlh saina koya Miki hankalin  Kuma wlh aiki yazamo Miki dolle kiyi  Dan  ko Uwarki Bata insa tahanaki aiki a gidanaba.. Ran Ummeey bakaramin baci yayiba jin Meenat nazagi Uwarta   zatayi magana        Muhammad ya dakatar da ita gami da fadin  zakije kimata aiki da tasaki ne ? ko saina Sabamiki a ciki gidan nan Meenat Tana da dama da zatasaki duk wani aiki  idan ko Kika kiyimata ko kikayi mata musu  wlh Zan dau tsatsaura mataki a kanki                    Dan bazan Bari kirainamin Mataba Naga kinaji da raini Tana magana kina mayar mata saboda kinrainata  to kishiga hankalinki  Babyna, ba sa,arki bace domin ko takalmin sawanta ya fiki daraja!! Kiwuce muje kimata aikin da tasakaki fita sukayi Ummeey tabisu a baya zuciyarta namata kuna !! Ya mutsa fuska Meenat tayi tace  sakwara zakimin da miyar karfasa sai Kuma ferfesu kaya cikin  kallon Muhammad din tayi tace Baby kaikuma Mai kakeso a dafama             Murmushi yayi yace duk abuda zakicin nima shin zanci   murmushi tayi gamin da daura kanta a kan kafadarsa Ummeey kitchen din tawuce tafara akinta  Tana jin takaici a cikin Ranta Bata b'ata  lokaciba takamalla komai  zubawa tayi. a kulla tazo kan dinner tajera  karasawa tayi Ida suke  fuskarta a daure babu Alamar fa,a  atare da ita tace  gacan Abinci a dinner nakamallah     Wani kallon Meenat tawurga mata tace kije kigyaramin d'aki zani gadon da yabaci da jini saiki wanke sake baki  Ummeey tayi Tana Kallonta Dan taga Abu akwai raini wayo a ciki Mikewa yayi yace koba zaki yin bane kike Kallonta ? 'Dak'ar ta inya Bude baki tace zanyi shigewa dankin tayi  Idanuta suka sauka a kan gado zani gadon ya bacin da jini Hawayene suka zubo daga idonta tausayi kantane ya kamata tayaya zata inya wanke Wana katon zani gadon  bayan batajin karfi a jikinta 'Gyara daki tayi tashi Toilet tafara wanke zani gadon Dakar tasamu ta wanke tanaji jiri nadibarta  Kamar zata fadin fito dashi tayi Tashaya   a harabar gidan Haka rayuwa taci gaba da tafiya duk wani aiyukan gidan ita takeyi  Meenat bata komai saide tayi Waka taci Abinci hata share dakinta batayi saide Ummeey tayi komai na gidan Tamai da ita tankar baiwa   gashi kullun ciki zaginta take  sai kace Yar,aikinta                               KANO Rukkayah takasa samu farin ciki daga gun mijin nata    duk wata kyautatawa Tana yimasa  Ama shi hankalisa kwatakwata baya kanta Wana Abu nayi mata ciwo a  Rai sai yazu take danasani Aure wada zuciyarsa tamace da Kaunar wata Yauma Kamar kullun zaune yake a fallo yayi nisa ciki duniyar tunani karatsowa tayi Ida yake tazauna a gefensa    tace ya Haydar nida abuda ke cikina Muna bukatar kullawarka             Ina tsoro kada damuwa tamin yawa nazo haihuwa nasamu matsa   kokuma narasa Raina  Dan Allah ya Haydar nima kanunamin  kauna Kamar yada kowane namijin yake  nunawa matarsa  Kodan albarkacin Dan, dake   cikina hawayene suka gangaro kan fuskanta Jikin sane yayi Sanyi  take tausayita ya kamasa    hanu yasa yana share mata Hawaye da suka Bata mata fuska rugumeta yayi a jikinsa Kiyin hakuri Rukayyah nikaina nasan  ban kyauta mikiba kimini uzuri Rukayyah zuciyata  tadade da Suma idan  kikace Zaki farfardo da ita da karfi zata inya macewa  ama idan Kika bita a hankalin zakicin nasara farfado da ita zata farfardo cike da Kaunar wace taceto rayuwarta Kiyafemin matata nagagara sauke  nauyi da Allah ya dauramin  wlh tun farko abuda nake gudu kenan shiyasa nanuna kin amincewa da Auremu saboda banason nacutar dake  Gashi Kuma nakasa mantawa da Ummeey a Raina jikina Yana bani Ummeey Tana ciki wani halin Mara kyau   shiyasa kikaga nakasa samu nutsuwa a cikin kwanakina  Ina yawan jin faduwar gaba  tabbas Ummeey Tana cikin matsalla inajin haka a jikina Wani bakin cikine ya tsaya mata a wuya cikin bacin Rai tace yazu ya Haydar  Ina zaune a gidanka  matsayi matarka  bakin ciki naneman kasheni   baka taba tinanin halin da nake cikiba nida abuda kecikina Ama kana tunani watacan wace tamanta dakai Tana zaune lafiya ita da Mijinta Ama Kai kakasa bani hakina na Aure  yau kimani wata biyar da Auremu sau daya kataba kusantata  nama a Ranar da aka kawoni gidankane har Allah ya azurtamu da samu karuwa ama kafifita wata a kaina tashi tayi tashige daki Bai bitaba  ama shima yasan tabbas bai kyauta mataba.. .................Haka rayuwa taci gaba da tafiya   Haydar na kokarin wajan gani ya sauke nauyi da Allah ya daura Masa  yazu Rukkayah Tana samu kullawa daga garesa Yana kokari wajan Dane duk wata damuwarsa  hakan Bakaramin yiwa Rukkayah dadi yayiba  yazu cikin Rukkayah na da wata Tara tashiga watan haihuwata Haydar ya dau hutu a wajen aiki Dan tsoro yake kada yafita aiki  nakuda ya kamata babu Mai temaka mata ita daya a gida bayazuwa ko Ina ko gun Adam baya zuwa saide Adam din yazo gidan ya samesa                   RANAR  ALHAMIS ...........damisalin karfe 12:20 na dare nakuda tatasowa Rukkayah gadan gadan   cikin wahalaliyar murya tace ya Haydar !!!ya Haydar!!!  Haydar dake barci ya fara jiwo murta Kamar a mafarki   tashi yayi yace lafiya Rukkayah  cije lebe tayi tace  Mara kemin ciwo wayo Allah mikewa yayi da sauri yace  Subbahananllah to kode haihuwace  tazo 'Dagata yayi yasata a mota tada motar yayi  suka nufi hospital    suna insa akayi da Rukkayah ciki shikuma waya yayiwa Ammy ya sanar da ita suna asibiti Rukkayah na nakuda  Ammy Bata bata lokaciba ta inso Har aka Kira sallah Asuba Rukkayah nafama da nakuda Haydar bakaramin tashin hankalin ya shigaba  Ammy tadubesa taga hankalinsa gaba daya baya jikinsa   dafa kafadarsa tayi tace Haydar kakwantar da hankalinka insha Allah zata sauka lafiya kaide katashi kaje kayi sallah kamata Adu,ah Allah ya sauketa lafiya Tashi yayi jiki a sanyaye ya tafi masalaci Ana idar da sallah ya dade Yana Adu,ah Allah ya sauketa lafiya Koda ya dawo asibiti Rukkayah Bata haihuba Kiran Adam yayi ya sanar Masa tun jiya suna asibiti Adam da Mom tare suka taho asibiti Mom tanufi Ida Ammy take zaune Adam karasawa Ida  Haydar din yake   hankalisa a tashe  dafashi yayi yace har yazu Bata haihuba ko Haydar hawayene suka zubo daga idonsa yace Bata haihuba wlh Ina tausayin yariyarna tunji take fama da wahala   gashi har yazu shuru  Adam inaji tsoro kada wani Abu ya samu Rukkayah Adam yace  kwantar da hankalinka insha Allah zata sauka lpy   Fatima takira Ammy akan su gaisa Ammy kesanar da ita suna asibiti Rukkayah zata haihu  Damisalin karfe 8:30 Fatima ta inso asibiti  Kuma a lokaci Rukkayah tahaihu   tahafi santaleliyar  yarta mace  kowa sai murna yake Haydar tsabage farin ciki  daga hanu yayi sama ya godewa Allah da Wana babbar kyauta da yamasa Kallosa Adam yayi dauke da murmushi akan fuskarsa  yace Haydar Ina tayaka murna da  ni,imar da Allah ya maka da ya Raya Mana ita akan sunna Manzo Allah sallalahu alaihi wassallam Haydar yace Amiiin amiiin  Gaba dayasu suka shiga dakin da Rukayyah take Haydar idon ya zira mata yace sanu Rukkayah Kisha wahala ama yazu babu Ida yake Miki ciwo ko Kallonsa tayi tace babu Ida yakemin ciwo Fatima ce ta dauko  Baby tadaura Masa a kan ciyasa tace ya Haydar ga beby kan   kuramata idon yayi yanajin kaunar yariyar namamaye duk wani sansan jikisa   dagata yayi Yana  rokon Allah ya albarkaceta ya rayata akan tafarki addini musulunci Fatima  tace ya Haydar Baby dakai take Kama  ya sunata Fatima tafadin hakane Dan tsokana Murmushi yayi yace sunata Ummeey  Yar, Ummeey   (  Ummulkhari)  nasaka mata suna Ummeey domin tamayemin gurbin Ummeey Dana rasa Mikewa Rukkayah tayi zaune  ciki takaici tace...          DAGA. ALKALAMIN UMMEEY MUHAMMAD LAWAN       YAR AUTAR DASHEN ALLAH.. _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF... 08140801885 Page 73 &74 _______________"Wlh ya Haydar bazaka sawa Yar,ta suna Ummeey ba na amince kazabi kowane suna kasawa Yar,ta ama Banda suna Ummeey Mom tace keee Rukkayah meke damunki  baki da hankaline yazufa hutu kike bukata ba hayaniba   kuka Rukkayah  tasa tace Mom kikyaleni wlh nagaji da  halin ya Haydar bashi da wata magana saina Ummeey komai Ummeey wani lokaci har kirana yake da sunata yazu Kuma yace zai sawa Yar, Dana haifa sunata wlh bazan yardaba Kallonta Haydar yayi yace kiyi hakuri Rukayyah  nasa Yar,kice kekika haifeta kina da ikon a kanta "Ama kisani nima  Mahaifitane nine wada yake da ikon zab'a mata suna da ya dace da ita Tun basa Zan Aurekiba nasaka a Raina idan Allah yabani Yar,mace Zan samata suna Ummeey Adam kaima shedane akan Wana Alkawari Dana daukawa kaina Dan Allah Rukkayah  kibarni nasakawa Yar,mu suna Ummeey saka mata Wana suna zai zamo tankar wani likine wada zai man,ne  tabo dake zuciyata 'Rukkayah tace ya Haydar dama kadena bata yawun  bakinka Dan wlh nariga da naratse  bazan Bari kasawa Yar,ta Wana sunaba Kallonta Adam yayi cike da mamaki yace Wai yaushe Kika dawo  Mara kuyane  kehar kinkai kihanashi sawa Yar,sa suna da yakeso Mom "Ammy" wlh Haydar  gaskiya ya fada tun Lokacin da yarasa Ummeey  yake sanar Dani idan yayi Aure  Allah yabashi Yar, mace  zai samata suna Ummeey indai muna Raye " Takaicine ya Kama Rukkayah Hawaye bakin cikine ya gangaro kan fuskanta zatayi magana  Mom ta dakatar da ita Wlh Rukkayah idan Kika sakeyin wata  magana Ana saina batamiki Rai Kallon Haydar Mom tayi take taji tausayinsa ya kamata lalai Haydar Yana ciki yiwa soyayyah bauta  batare da ya shiryaba               Haydar kakwantar da hankalinka  amatsayina na mahaifiyar Rukkayah na amince  kasakawa Yar,ka suna dakake son saboda Kaine Mahaifinta Kaine kake da ikon akan Yar,ka               Kallon Mom Rukkayah tayi batare da tace ufanba Ammy kasa magana tayi domin ita kanta tasan bakaramin hakuri Rukayyah take da Haydar din ba  talura kwatakwata hankalinsa baya kanta .............Susamu sallama sun koma gida Inna ce tazo tun daga Gombe domin yiwa jikarta wakan jego tuda suka dawo daga Asibiti Rukkayah kefushi da Haydar din musamama idan tatuna  irin azabar da Tasha yayin haihu babu wada yatayata Koda Nishi dayane  ama sai gashi Rana tsaka Ana son a nuna mata Bata da ikon a kan Yar,ta    Inna , de kullu ciki rarashi jikartata take  akan takwantar da hankalinta takyale Haydar din  domin cika Alkawarin daya daukawa kansa      Itade Rukkayah jinsu kawai takeyi  Dan ita kadai tasan Mai takeji a ciki zuciyarta takeee taji tsanar Ummeey ya  Kara shiga cikin zuciyarta                     RANAR SUNA .............. Yariyar taci sunan,ta Ummulkhari  za ake kirata da Ummeey Wana Rana takasace Ranar farin ciki a gun Haydar   jiyake tankar ya sauke wani kayan da yadade Yana Masa  nauyi a kansa Adam yace  Abba Ummeey rabona da naganka ciki iri Wana yanayi har namanta   lale Wana beby zuwata alkairine a garemu tadawo min da farin cikin Abokina Murmushi Haydar yayi yace Adam  nayi rashin Ummeey yau Kuma  ga Ummeey a gidana Ina Kara godewa Ubangijina wada yayi tsanadiyar rabuwata da Ummeey sana ya bani Ummeey a matsayin Yar, a gareni         Adam fari cikina ya dawo inajin Wana baby tankar Ummeeyna da narasa         Kallonsa Adam yake zuciyarsa cike da fari ciki yace Haydar nima inajin iri fari ciki dakakejin   fatamu Allah yaraya Mana diyyarmu  Allah yasa tagaji Mai sunanta Haydar yace Amiiiiiiiiiiin ya Allah Gidan Rukkayah cike yake da jama,ah kowa kagani ciki farin ciki yake ama Banda Rukkayah  da kishi ke adabar zuciyarta                         Gombe                  ..............Meenat ce tafito daga bangareta tanufi bangare Ummeey  kwace tasameta akan kujera  Tana danne danne da wayanta Wani mugu kallo tawurga mata  tace keee... ubawa yabaki izzini kwanci batare da kin gamamin anyukanaba Kallonta Ummeey tayi batare da tayi maganaba Cigaba tayi da Danna wayanta        Takaicine ya Kama Meenat  gani tayi banza da ita           Kee Yar,gidan matsiyata ba magana nakemikiba kikayi baza  dani   to kitashi kije kigyaramin d'aki    idan kigama gacan wakina Yana kiranki      Mikewa  tsaye ,Ummeey tayi  tace kada kisake kirana da Yar matsiyata Dan ubana ba matsiyacibane  mahafina talakane Mai wadatar zuciya dattijo Arziki  wada ya gaji ilimin addini Wana kadai ya insa nayi alfahari da mahaifina  a duk Ida zanshiga a fadin duniyarna Ran Meenat ne yabaci hanu tadaga tasharara mata Mari  kafin Meenat tasauke hanuta Ummeey  takai mata lafiyayu maruka har sau biyu Wani irin Kara Meenat tasa saka makon zafin Marin da taji Wada haka yayi sanadiyar fitowar muhammad din a rudde ya karaso Ida suke yace Baby Mai  yafaru sanar dani cikin kuka tace Baby Wana matsiyaciyarce tamareni       Take yanayisa ya canja cikin Tsatsar bacin Rai yace Mari....Kika Mari matata saboda baki da kunya yau sai nacin Ubanki a gidana sai Naga waye gatanki a cikin garina     Dankota yayi yafara dukanta kota Ina tun Ummeey nakuka harta kasa saboda azabar  Saida yagaji da dukanta  sana ya kyaleta Cikin fushi yace kificemin daga  gidana yanzu yanzu tuda ba gidan ubanki bane  nasakeki sakin uku   Ummeey dake yashe a gun cikin wani irin yanayi jin  muhammad Dina ya furta mata kalmar saki jitayi zuciyarta tankar zata faso kirjita tafito waje lalle jin kalmar saki akwai ciwo  da radadi Koda kuwa baka kaunar wada kake zaman aure dashi Rarashi Meenat yafarayin kiyi hakuri Baby yazu zata bar Miki gidanki  Meenat ko wani sanyi tajin a cikin Ranta  dan a Yan kwanakina tatsani Zama Ummeey a gidan             Ummeey Dakar ta inya tashi tashige daki  kayanta tazuba a cikin  akwati  fitowa tayi daniyar barin gidan Tardasu tayi a fallon Kallonta yayi yace.... DAGA ALKALAMIN YAR AUTAR DASHEN ALLAH         UMMEEY MUHAMMAD LAWAN   _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF... 08140801885 Page 75 & 76 _______________ "Yau deeee nayar da kwallon mangoro nahuta da kudda" Fita tayi daga gidan batare da ta , tsaya sauraronsaba       Bakin titti tanufa  Nafe  tahau tafad'a Masa Ida zai kaita har kwofar gida ya kaita fitowa tayi daga  cikin Nafe din    tace bana shiga gida nakarbo maka kudin    Zata shiga cikin gidan  sukacin karo da Abba ' kallo daya yamata yayi sauri kau da kansa gefe, gabasane ya fadin

Chapter 8 of 14