Hauwa tasaita mata sanan tasamata numbobin kwawayensu mika mata wayan tayi suka mata sallama
**************
Tuda Wana Abu yafaru Ummeey tadena zaman fallo kulu Tana dakinta bata fitowa saide in taji wuwa tafito tagirka Abuda zataci
********************
Zaune yake shida momysa a falo momy ne tadubesa tace wainika ya labari Wana matsiyaciyar ne
Yamutsa fuska yayi yace aini Momy har namanta da itama.....
By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
Page 33 & 34
_____________________ kallonsa Momy tayi ciki mamaki tace ok barta kayi wato tayi Abuda Takeso a ciki gida kode kafara sonta ne
Hada fuska yayi yace Momy da bakiki kike fadin haka Toni ko mata sukare a duniya Mai zayin da wanna Abar
Murmushi Momy tayi tace dakyau My son yanzune kakara tabatarmi dacewa kahaifu a cikina
Inaso kakwashe kayan Abinci dake gida gaba daya kadawo dasu nan
Kasayamata garin kwaki domin shine dede da ita anjima bala zaije ya kwasomin su
Yace angama Momy yarda kikeso haka za,ayi
************
Yana bari gidasu baitsaya ko inaba sai gidasu meenat kirata yayi a waya hello baby ganina a kwafar gida
Cikin shagwaba tace baby kashigo ciki Mana dama Dad yanaso ganika
Yace ok ganina shigowa fitowa yayi daga motar ciki taku kasaita yashiga gida dama Shiba bakwo bane a gida
Kaitsaye fallo yanufa sallama yayi Dad da momy suna zaune a fallo Mikewa Meenat tayi takarasa gareshi Tana Fadi oyyyyo baby yau gaka ga Dad Dina kama hanusa tayi suka karaso ciki falo
Zama yayi a kan kujera gaishe dasu Dad yayi suka Amsa ciki sakin fuska itama Meenat zama tayi kusa dashi daura kanta tayi Akan kafadarsa
Shiko kunyace takamasa a hankali yace baby meye haka bakyagani bamu kadaibane a gun
Kara nakewa tayi a jikisa tace tomenene baby Ai Naga Aure zamu
Kalota Momy tayi dauke da murmushi a fuskarta tace ooh su Meenat iyayyen son jiki nibansa wakika gadoba waja son jikiba
Murmushi Dad yayi yace Aike tagado dariya sukayi gaba dayasu
Dad ne yayi gyara murya yace Muhammad Meenat tadade Tana bani labari dagane da iri kullawar dakake nuna mata..
Sana tasana Dani cewa Kai Dane ga Alhaji Abdallah Mahaifinka sananene a kasana shiyasa nayanke shawara zan baka Meenat Ama Akwai shradi, da zankafa maka idan harka Amince to zanbaka Aure Meenat
Da farko de inaso kasani Meenat ita kadaice Yar, Dana haifa a duniya babu Abuda natsana sama da bacin Raita
Zanso ace ko yaushe takasance ciki fari ciki
Banaso ace tanemi wani Abu tarasa a cikin gidanka domi hakane zai hadasa mata bacin Rai nikuma bazan dau hakaba..
Sanan inaso kasani cewa Meenat bazata zauna da kishiya ba inde harkana so Aure Meenat to ya zama dole kasaki matarka
Kallon Dad Muhammad yayi yace Dad na Amince da dukan sharudanka Kuma namaka Alkawari zanyi inya baki kwokarina waja gani nakiyaya duk wani Abuda zai bata mata Rai
Ama Dad innanema Alfarma a gareka inaso a janye batu saki yariyarna saboda itadin zabin Abbana ce Kuma Yan,ce ga Dan, uwa Mahaifina
Idan har narabu da ita a yazu mahaifina zaiyi fushi Dani wada haka zai jawo sanadiyar hanani Aure Meenat
Mikewa Meenat tayi zubu jin Abuda Muhammad din kefadi tace No Dad karya saketa ya barta kawai
Kaga saita zamo Yar Aikimu ko baby Kallonta yayi yace eh hakama yayi
Momy ne tace shikena hakama yayi dama Meenat basabawa tayi da wahala ba kuga kuhuta da Neman Mai Aiki
Dad yace toshikena tuda kiji kigani Zaki inya zama da ita saika turomi mahaifinka mutse da Rana
Dan banaso biki ya dau lokaci godiya muhammad yayiwa Dad sosa
Sana yamusu sallama Meenat tashi tayi daniyar rakashi sai wani manewa takeyi a jikinsa saikace mijinta
Momy sai dariya tekeyi Tana Fadi oh Meenat bansa yaushe zaki girmaba
Shima Dad dariya yayi yace Naga Alama Meenat Tana kaunar yaronan sosai
**************
Muhammad Kai tsaye gida ya wuce ya taran da Ummeey zaune a fallo Tana Shan Tea
Ummeey ko bakarami firgici tashigaba Dan Bata taba tunani zai dawo yazuba
Wani mugu kallo ya wurga mata karasowa yayi Ida take cike da gadara yace suba sabbaba an samu nabaza ko
Saiki Sha a hankali kada kikware Dan nasa basaba Sha kikayiba tuda babu a gida tsoho
Ko dayake dama ta Ina za,Asamu a gida ai harkar Arziki sai Masu Arziki
Jin magaganu nasa tayi tankar saukar Aradu take baci Rai yamamaye zuciyarta
Hawaye datake boye wane suka gangaro daga idanuta sauri tayi tashare
Dago Kai tayi takalesa tace Yaya Muhammad Dan Allah duk Abuda zakamin kamini Ama kadena saka Abbana a ciki Abbana baimaka lafi komai ba
Wlh Abbaka shine yahada Wana Aure Abbana biyayyyah ya Masa a matsayishi na yayansa
Wlh zan inya jure duk wani cin mutunci dazakayi a kaina ama baza inya jure gani a nacin mutunci Abbana ba..
Masoyan Wana book inajin dadi comments diku dakuma fatan Alkairi dakuke gareni 🤝 inayiku sosai 😘Allah yabar kauna❤️
By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
for more inf...08140801885
Page 35 & 36
_________________Tsareta yayi da idon ciki banci Rai yace ke yazu harnayi lalacewar dazaki kali tsabar idona kifadamin magana
Shin Mahaifin naki har wani mutunci ne gareshi Ina mutunci ga matsiyaci
kudin da mulki susuke kankarowa mutu mutunci a idon duniya
Zare beel din dake wadasa yayi yafara kaimata duka ciki zafi nama tafara kare duka da hanuta
Tun Tana daurewa hartafara ihu Tana Neman a gajin kuka take sosai
Tana fadin ya Muhammad Dan Allah kaji Tausayina kada ka ilatani natuba nifa Yar,uwakace tajini Dan Allah kada kakasheni kuka takeyi gwanin ban Tausayin
Ama shin ko a jikisa saima wutar tsanarta datake Kara ruruwa a zuciyarsa
jin kalaman datake Fadi wai ita kan,warsa ce Kuma jinisa babu Abuda yatsana iri a danga tasa da talaka
Zuciyarsa ce takara harzuka take tsanarta ya Kara darsuwa a ciki zuciyarsa
Wani naushi ya kaimata wada haka yayi sanadiyar zubewarta kasa a sumee..
Koda Muhamma ya yaga nufashi nata ya dauke babu Alamar motsi a tare da ita tsaki yaja ya wuce dakinsa
*******************
Kano
Acan Kano Haydar yakasa mantawa da Ummeey kullu bashi da Aiki sai tunanita Koda tafiya yake idan yaji an Abaci sunan Ummeey yaka tsitar kansa cikin fari ciki
Tun bayan dawo warsu daga Gombe Rukkayah kanwar Adam kulu ciki rarashisa take da fadamasa kalamai masu sayayya zuciya
Yauma kamar kullu Rukkayah ce tashigo tatara da Ammy a falo durkusawa tayi ciki girmamawa tace
Ammy barka da hutawa dafata an wuni lafiya ciki far,a Ammy tace lafiya lau Rukkayah yasu Momy naki
Rukkayah tace lafiyata qlau tana gaisheki Ammmy tace Ina Amsawa
Mikewa tayi tace Ammy bana shiga gun ya Haydar
Ammy tace Ai kwo kiyi sa a bai dadema da dawowa daga Aiki ba
Dakisa Rukkayah tanufa sallama tayi tashigo ciki danki Haydar dake zaune a gefen gado da Alama yayi nisa cikin tunani
Karasowa inda yake tayi tace ya Haydar sauri yayi ya dago kansa dauke da murmushi a fuskarsa
yace kanwata yaushe Kika shigo bansaniba
Turo baki tayi tace ya Haydar haryazu bazaka Dena yawan tunaniba
ya Haydar inajin tsoro kada Wana tunani dakake ya haifar maka dawani ciwo
Dan Allah ya Haydar kasasautawa zuciyarka itama tasamu nutsuwa
kadena matsawa kanka natabata Allah zai Sanja maka da Abuda yafi Alkairi a rayuwarka
Kallonta yayi dauke da murmushi a fiskasa yace nagode kanwata da kulawarki gareni
Kanwata nadade da mika lamarina ga Allah ama inaso kisani bazan taba mantawa da Ummeey ba
har Abada Ummeey ta Soni Sona gaskiya tanunamin soyayyah zalla wada babu Algus a cikinta tamin halaci wada bazan taba mantawaba
Idan natsaya baki labari iri halaci da Ummeey tamin a Soyayyah keda kanki zakice bai dace namanta da Ummeey ba har Abada
Hawayene suka zubo daga idota tace ya Haydar na tausaya muku kushaku a Soyayyah sai Kuma kaddara tazo tarabaku
Kallonta yayi yace kanwata Yanaga kina zubar da Hawaye
Ajiyar zuciya ta sauke tace ya Haydar Ina tausayawa masoya da suka shaku a ciki Soyayyah
kaddara tazo tarabasu batare da sun malaki juna ba
Allah sarki kowa ne halin Ummeey take ciki ohh nasa duk inda take tanana ciki tunaninka
Murmushi kafi hali yayi yace share hawayenki kanwata kuka ya Isa haka share hawaye da suka bata mata fuska tayi
Tashi tayi zata tafi gida shima Haydar din mikewa yayi kallonsa tayi tace inazakaje Kuma
Yace gida zan maidaki tace ya Haydar dama kabari yau kan kahuta zan koma dakaina
Yace naki wayo dariya tayi tace ya Haydar wlh ba a rabaka da Abu dariya.
*****************
Gombe
Zaune yake kan kujera ya daura kafa daya kan daya wayasace tayi Kara ciki gadara ya Kara waya a kunesa
Yace hello Abba barka da dare Ya Aiki
Abba yace lpy Lau Alhamdulillah ya Mama nawa take
shuru yayi na Dan wani lokaci sana yace lafiya qlau Abba yace to Masha Allah
Tana Ina bata wayan mugaisa nakira wayata Bata daukaba
bakaramin firgita yayiba ama sai yadake yace to Abba banakai mata
Kashe waya yayi yanufi Ida take yayafa mata ruwa yayi
a hankali tafara bude idanuta wada suka mata nauyi kamar an daura dutse
Yukurawa tayi zata tashi ama takasa zazabine Mai zafi yarufeta sai rawar dari takeyi
Kallonta yayi yace Abba yanaso magana dake wlh Ida Kika kuskura kikasanar da Abba wani Abu wlh saina kusa kasheki a ciki gidana
Mika mata waya yayi ama takasa daga hanu takarba
Tsawa ya dakamata yace ba magana nake mikiba sai a lokaci ya lura da hali datake ciki tsaki yaja yabar gun
Komawa daki yayi ya Kira Abba yake sanar dashi wai tayi barci Abba baikawo komai a ransa ba yace toh sai dasafe
Itako Ummeey kasa tashi tayi agurin ta kwana tanaji Ana Kira sallah Asuba
da kar tasamu tararafa tayi daki Alwala tayi
tayi sallah kwanci tanyi a gun domi ita kadai tasan irin a zabar datakeji ......
By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
for more inf...08140801885
Page 37 & 38
_________________Mama ce zaune tazuba tagumi Abba ne yafito daga daki Kallonta yayi ciki kullawa yace
Ameenah lafiya kuwa wai meke damukine acikin Yan kwana sai nadiga ganikin ciki damuwa
Dago Kai tayi takaleshi tace Abba Ummeey dolene kadiga ganina ciki damuwa
yau kimani wata biyu da Aure yariyarna ama bamu sake jin labari taba
Tayaya. hankalina zai kwanta bansa a wane halin Yan,ta take cikiba
Abba yace haba Ameenah meye Abu daga hakalin a nan duk Ida kikaji shuru to zama lafiya ne ya kawo haka
Na tabata da ace Akwai wata matsala to da tasanar damu
To wai kwanaki ba Halima taje gida bane kiga da Akwai wata matsalla bazata boye manaba
Mama tace Abba Ummeey bawai Ina musu da Kai bane
Ama inaji a jikina Ummeey bata ciki Akwanciyar hankali
Dan Allah kabani izzini naje nadubata Naga a wane hali take ciki
hakane kadai zaisa hakalina ya Akwanta
Kallonta Abba yayi yace ohh sai yazu nagane Abuda kike nufi
wato so kike kije gidanta kitayar mata da hankali ko to karna karajin Wana maganar banyarda kije gidan taba kijin nagaya Miki.
Dole Mama tahakura batare da Ranta yasoba gashi wani babban tashi hankalin kullu takwanta barci saitayi mafarki Yar,Tata ciki halin mara kyau
Hakalin Mama bakaramin tashi yakarayi ba kullu ciki roko Abba take Akan yatura ko Gwogwo Halima tadubota ama Abba yaki yace a kyaleta tayi zaman Aureta kowa da haka yasaba.
*****************
Muhammad kuwa dama Momysa tasanar dashi cewa Tana zuwa ita da idi direba zasu kwashe kayan Abinci dake gida
Domin ita gani take kamar muhammad din bayaso kwaso kayan Abinci ne
Ai ko bata bata lokaci ba ta inso gidan kaitsaye kinchin din tanufa Tana tsaye haka idi direba yanta jidon kayan Abinci Yana kaiwa Mota
Saida ya gama jidewa sana tace ya kai gida
Muhammad fitowa yayi yatara da Momy zaune a kujera karasowa yayi dauke da murmushi a fuskarsa
Yace Momy ai nadauka wasa kikemin bazuwa zakiyiba kallosa tayi tace my Son kena bakasa iri bakin ciki danake jinba dangane da Wana yariyar
hakalina bazai taba Akwanciyaba mudi zata samu kanciyar hankali a gidaka zan kasance ciki fari ciki idan har nagata tanemi Abu dazataci tarasa a cikin gidanka
Wlh bani da buri dayawuce Naga Wana yariyar tawulakanta My Son karkaso kaga yarda Abba ka ya cimin mutunci a kan Wana yariyar
Muhammad yace Momy a kan Ummeey Abba ya cimiki mutunci lale Abba yataro mach
Wlh Momy bazan taba saurarawa Wana yariyar ba tuda hartayi sanadiyar shiganki ciki bakin
Momy Dady Meenat yace naturo Abbana ayi maganar Auremu murmushi Momy tayi tace ama naji dadi Ina komawa zansanar da Abbanka
Muhammad yace Momy kinaga Abba zeyarda yaje kuwa yamutsa fuska Momy tayi tace ai ko yazama dole yaje
Dariya yayi yace Momy Aranar da aka dauramin Aure da Meenat a ranar zan rabu da Ummeey
Momy tace to dama maizaka tsaya jira saki uku zakayiwa banza
Dariya yayi yace wlh Momy yazuma Dan kar nasaketa ne Abba yaki nemami Aure Meenat da tuni tadade a gidasu
Momy tace nibaji motsita bama tuda nashigo gida matsiyaciyar
ya mutsa fuska yayi yace Tana dakita ai jiya duka na mata har saida nasumar da ita
Sanar da ita yayi duk abuda yafaru dariya Momy tadigayi tana samasa Albarka.......
By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
for more inf...08140801885
Page 39 & 40
_________________Momy tace My Son zan wuce gida zuwa anjima duk yanda mukayi da Dadyka zan sanar dakai
Zuciyarsa cike take da fari ciki yace Momy mujena maidaki gida Momy tace Ah Ah My Son yin zamaka banaso Abbaka ya gamu tare zai inya zargi wani Abu kasa Abbaka da kwakwafi
Kumafa hakane Momy nifa wlh wani lokaci Abba har tsoro yake bani gashi da sauri gane Abu kamar wani Mallamin
duba dariya Momy tayi tace My Son natafi kada Abba ka ya dawo ya samu banana
Mika mata keey yayi yace Momy kitafi da Motata Anjima zanzo gidan
Karba key tayi
Ummeey dake daki kwace tanajiyo duk wani hira dasuke shida Momyn
take taji tausayin kanta ya kamata. Kuka tasaka Mai tsuma zuciya
Ciki kuka tace Allah sarki Abbana kahada Aurena da Ya Muhammad ne domi Kara danko zumuncimu ama sai gashi Yana naima ya ilatani Kara fashewa da kuka tayi Saida tayi Mai insanta sana tayi shuru ga zafin zazabi dayake Adabanta
******************
Haydar da Rukkayah bakaramin shakuwa sukayiba kullu Rukkayah Bata da buri da yawuce taga takwantarwa da Haydar hankalin
Shikasa Adam bakaramin dadi yake jiba gani damuwar dake damu Haydar din Tana raguwa Kuma hakan yasamo Asaline tadalilin Rukkayah
Ammy zaune itada Dady suna hirra Ammy tace Alhaji Wana yariyar Rukkayah bakaramin sauyi tasamar a rayuwar Haydar ba yazufa yarage yawan damu da tunani
Dady yace nalura da haka Ama wlh haryaxu bai cire yariyarna daga ransaba narasa wane iri Son Haydar yakewa Wana yariyar
Nifa nagama yanke hukunci zanje nasamu Alhaji salisu nanema Masa Aure Rukkayah tuda Naga hankalisu yazo daya hakane zaisa ya manta da waca yariyar
Ammy tace Alhaji kanaga Haydar zai yada nifa tsorona kada azo akara Masa wata damuwa yazuma da Yaya mukasamu ya fara dawowa hayacinsa
Dady yace yimasa Aure shine zai dawo dashi hayacinsa hakane zaisa ya cire Wana yariyar gaba daya daga ciki ransa kede kitayashi da Adu.a
Ammy tace to Àllah ya zabar da abuda yafi Alkairi Dady yace Ameen
WASHE GARI
Dady yasamu dady Rukkayah akan yana nemawa Haydar Auren Rukkayah Dady ya kara dacewa kasa iri halin da Haydar ya tsici kasa saboda Soyayyah
Tunda Haydar ya rasa Wana yariyar bamu sake gane kansaba har zuwa Wana lokaci
Yanayinsa gaba daya ya canja kulu Yana ciki kunci da yawan tunani sai gashi a sanadin Rukkayah Haydar yafara dawowa hanyacisa
A jiyar zuciya Alhaji Salisu ya sauke gami dacewa Haydar yaro kirkine tankar Dan, yake a guna
Alhaji Museen babu Abuda zaka nema a guna wada baza inya makaba mudin baifi karfinaba
Inaso kasaka a Ranka da Haydar da Adam daya suke a guna
Dan haka Ina Mai sanar dakai cewa nabawa Haydar Aure Rukkayah Allah yasa Wana Hadi damukayi ya zamo sanadiyar yayewar damuwasa
Dady cire glass din dake kan fuskarsa yayi gami da mamaki karanci iri na Alhaji Salisu
Dady yace Alhaji Salisu babu Abuda zance dakai saide nace Allah ya saka maka da mafifici Alkarinsa Allah ubangijin ya Albarkaci zuri,a
Alhaji Salisu kamin halaci wada bazan taba mantawa dakaiba
Alhaji Salisu yace Alhaji Museen kadena min godiya akan Abuda ya zamomin Dole
Dady yace Alhaji Salisu Ina Kara nema Alfarma a gareka inaso a saka biki nakusa
Sana yace ya dauke Masa duk wani Abuda za a bukata daga ne da biki Dady baibar gidasu Adam ba Saida sukatsan da Rana nada wata daya haka sukayi sallama kowanesu zuciyarsa cike da farin ciki
Bayan tafiyar Alhaji Museen Dady yace Mom takira Masa Adam da Rukkayah Akwai maganar da ya keso yayyi dasu
Mom ce tasanar dasu cewa Dady su nason ganisu Basu Bata lokaciba suka fito tsugunawa sukayi a gabansa ciki girmamawa Adam yace Dady sanu da hutawa
Amsawa yayi gami dacewa bakomai bane yasa nace inason ganiku sai Dan nasanar daku wani Abu Alkarin
Kiyi hakuri Rukkayah da irin hukunci da nayanke a kanki batare da naji daga gareki ba domin ceto rayuwar wada ya dade cikin gyarari
Rukkayah da zuciyarta tafara bugawa da karfi take idonta ya fara zubar da Hawaye mikewa tayi zubu Tana kada Kai Adam ne ya wuga mata harara tayi sauri durkusawa kasa
Dady yakara dacewa a yau ne Mahaifin Haydar yazomin da kokon baransa akan Yana nemawa Haydar Aureki
Nikuma babu Abuda Alhaji Museen zai nema a tare Dani ban bashiba Dan haka nariga da nabawa Haydar Aureki
Dago Kai tayi cike da far,a akan fuskarta tace Dady da gaske ya Haydar zaka Auramin nagode Dady Allah yakara nisan kwana
Sake baki Mom tayi Tana kalonta tace yau Naga Mara kuyan yariyarna yaushe Kika dawo haka bansaniba
Shiko Adam mamaki ne yakamasa gani lamari yake tankar a mafarki tayaya Abba zaizo nemawa Haydar Auren Rukkayah bayan yasan halin da Haydar din yake ciki
Baidace a ce Ankara Masa wata damuwa ba ya zuma da yaya a kasamu ya fara dawowa hanyacisa
******************
Shima Dady Yana komawa gida yasanar da Ammmy yarda sukayi da Mahaifin Adam
Ammy tayin farin ciki sosai Dan ita dama tariga da tayaba da tarbiyar Rukkayah
Abangare Haydar tunda Dady yasanar dashi cewa ya nemamasa Aure Rukkayah bakara min firgici ya shigaba jiyayi tankar Ana soka Masa mashi a kirjisa Tsatsar tashi hakali suka bayana a tare dashi
Hawayene suka fito daga idonsa yace pls Dady zuciyata zata buga Dan Allah kabarni naji da Abuda yake damuna
Dady ban shiryawa Aure ba Ida har nayi Aure a yazu bazan iya sauke nauyi da Allah ya dauraminba
Kallonsa Dady yayi yace Haydar hakuri zakayi Ama nariga da nagama yake hukunci domin nagaji daganika haka Tashi yayi yabar falo
Yana shiri fitowa saiga Adam Yana kwokwarin shigowa kallo daya Adam ya Masa yaga tsatsan tashin hakali bayane a kan fuskarsa
Lalashisa Adam yafarayi sana ya Masa Alkawari bazai Taba bari ayin Wana Aureba
Dakar Adam yasamu ya shawo kan Haydar har yadan sake suka fara hira
Itako Rukkayah Sai Kiran Haydar take ama bai daukaba tamishi kusa 20 missed call ama bai daukaba hakalinta bakarami tashi yayiba
Gyaleta ta dauka ko sanarwa Mom batayiba tanufi gidasu Haydar Tana insowa tatara dasu zaune a harabar gida karasowa Ida suke tayi
Tace ya Haydar laifi Mai nama da har zankiraka kaki kadaga kode baka farin ciki da Wana hadin da iyayyemu sukayi ne
Nide wlh Ina farin ciki dawana hadin da iyayyemu sukayi ya Haydar tun Ina yariya zuciyata takamu da sonka hawayene suke zirya a kan fuskarta durkusawa tayi a gabansa tace ya Haydar kabani dama namaye maka gurbin Ummeey
Jikisane yayi sanyi gani yarda Hawaye kezuba a idonta take yaji tausayita ya kamasa rarashita yafarayi yace kanwata kiyi hakuri kidaina kuka haka
Inajin tsoro kada muyi Aure kizo kikasa samu farin ciki a cikin gidana bazan taba yafewa kainaba mudin kika kasance cikin bakin ciki sabodani Rukkayah kina da matsayi na daban a cikin zuciyata bazan so ace nagaki ciki damuwaba
Wlh Ummeey ita kadaice a Raina banaji zan iyasamu wace zata mayemin gurbinta kiga idan harna Amince da Aurenki nasani bazaki samu kulawa daga gareniba
Rukkayah tace na Amince zan zauna dakai a ciki kowane irin yanayi Dan Allah Ina son kasanar Dani labari Soyayyarka da Ummeey
Kallonta Haydar yayi yace kanwata Soyayyata tafarane a ranar wata litini..
By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*
for more inf...08140801885
_
Page 41& 42
__________________"Ranar litini itace ranar da bazan taba mantawa da itaba a ciki tarihi Rayuwata
"Nafito daga gida da misalin karfe 7 :45 Ina sauri zani gurin Aiki tsautsayi yasani bin Wana hanya Ashe da rabo nayiwa Son bauta inata waige waige gefe hagu da dama tuki nake nagani dama dan Naga titin bakowa gefe nawai waya bayi Auni ba take idanuna suka fara rawar kar,ma
"Birkina a take ya kusa kwuce min kallon Ummeey ya kusa jazamin
wani kallo Ummeey tawurgamin wada yayi sanadiyar shigata ciki wani yanayi
"Bansan Ina daga mata hanuba harta wuce Naga baza iya hakura ba take nataka birki yayi Kara wada haka yasata juyowa
fitowa nayi daga Motata nakarasa inda take
Sanye take da uniform a jikinta da Alamu School zata sallama nayi mata tare da gabatar mata da kaina mukara gaisawa tafadamin sunata tasanar Dani cewa gidasu yana dorayi muntauna zantukamu a dadafe saka mako sauri danake zan wuce gun Aiki gashi itama zatatafi School
Sallama mukayi nida Ummeey haka nawuce Office zuciyata cike da farin ciki wuni ranar nayishine cike da nishadi
Hata Ammy Saida tagane Ina
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 4 Chapter of 14