Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Hauwa tasaita mata sanan tasamata numbobin kwawayensu  mika mata wayan tayi suka mata sallama ************** Tuda  Wana Abu yafaru Ummeey tadena zaman fallo kulu Tana dakinta bata fitowa saide in taji wuwa tafito tagirka Abuda zataci ******************** Zaune yake shida momysa a falo momy ne tadubesa tace wainika ya labari Wana matsiyaciyar ne Yamutsa fuska yayi yace aini Momy har namanta da itama..... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ Page 33 & 34 _____________________ kallonsa Momy tayi ciki mamaki tace ok barta kayi wato tayi Abuda  Takeso  a ciki gida  kode kafara sonta ne Hada fuska yayi yace Momy da bakiki kike fadin haka Toni ko mata sukare a duniya Mai zayin da wanna Abar Murmushi Momy tayi tace dakyau My son yanzune kakara tabatarmi dacewa kahaifu a cikina Inaso kakwashe  kayan Abinci dake gida gaba daya kadawo dasu nan Kasayamata  garin kwaki domin shine dede da ita  anjima bala zaije ya kwasomin su Yace angama Momy yarda kikeso haka za,ayi ************ Yana bari gidasu  baitsaya ko inaba sai gidasu meenat  kirata yayi a waya hello baby ganina a kwafar gida Cikin shagwaba  tace baby kashigo ciki Mana  dama Dad yanaso ganika  Yace ok ganina shigowa  fitowa yayi daga motar ciki taku kasaita yashiga gida dama Shiba bakwo bane a gida Kaitsaye fallo yanufa sallama  yayi Dad da momy suna zaune  a fallo  Mikewa Meenat tayi takarasa gareshi Tana Fadi oyyyyo baby yau gaka ga Dad Dina kama hanusa tayi suka karaso ciki falo Zama yayi a kan kujera  gaishe dasu Dad yayi suka Amsa ciki sakin fuska itama Meenat zama tayi kusa dashi daura kanta tayi  Akan kafadarsa Shiko kunyace takamasa a hankali yace baby meye haka bakyagani bamu kadaibane a gun Kara nakewa tayi a jikisa tace tomenene baby Ai Naga Aure zamu  Kalota Momy tayi dauke da murmushi a fuskarta tace ooh su Meenat iyayyen son jiki nibansa wakika  gadoba waja son jikiba Murmushi Dad yayi  yace Aike tagado dariya sukayi gaba dayasu Dad ne yayi gyara murya yace Muhammad  Meenat tadade  Tana bani labari dagane da iri kullawar dakake nuna mata.. Sana tasana Dani cewa Kai Dane ga  Alhaji Abdallah  Mahaifinka sananene a  kasana  shiyasa nayanke shawara zan baka Meenat Ama Akwai shradi, da zankafa maka idan harka Amince to zanbaka Aure Meenat Da farko de inaso kasani Meenat ita kadaice Yar, Dana haifa a duniya babu Abuda natsana sama da bacin Raita Zanso ace ko yaushe takasance ciki fari ciki Banaso ace  tanemi wani Abu tarasa a cikin gidanka domi hakane zai hadasa mata bacin Rai nikuma bazan dau hakaba.. Sanan inaso kasani cewa Meenat bazata zauna da kishiya ba inde harkana so Aure Meenat to ya zama dole kasaki matarka Kallon Dad Muhammad yayi yace Dad na Amince da dukan sharudanka Kuma namaka Alkawari zanyi inya baki kwokarina waja gani nakiyaya duk  wani Abuda zai bata mata Rai Ama Dad  innanema Alfarma a gareka   inaso a janye batu saki yariyarna saboda itadin zabin Abbana ce Kuma Yan,ce ga Dan, uwa Mahaifina Idan har narabu da ita a yazu mahaifina zaiyi fushi Dani wada haka zai jawo sanadiyar hanani Aure Meenat Mikewa Meenat tayi zubu jin  Abuda Muhammad din kefadi tace No Dad karya saketa ya barta kawai  Kaga saita zamo Yar Aikimu  ko baby Kallonta yayi yace eh hakama yayi Momy ne tace shikena hakama yayi dama Meenat basabawa tayi da wahala ba kuga kuhuta da Neman Mai Aiki Dad yace  toshikena tuda kiji kigani Zaki inya zama da ita saika turomi mahaifinka mutse da Rana Dan banaso biki ya dau lokaci godiya muhammad yayiwa Dad sosa Sana yamusu sallama Meenat tashi tayi daniyar rakashi sai wani manewa takeyi a jikinsa saikace mijinta Momy sai dariya tekeyi Tana Fadi oh Meenat bansa yaushe zaki girmaba Shima Dad dariya yayi yace Naga Alama Meenat Tana kaunar yaronan sosai ************** Muhammad  Kai tsaye gida ya wuce  ya taran da Ummeey zaune a fallo Tana Shan Tea Ummeey ko bakarami firgici tashigaba Dan Bata  taba tunani zai dawo yazuba Wani mugu kallo ya wurga mata  karasowa yayi Ida take cike da gadara yace suba sabbaba  an samu nabaza ko Saiki Sha a hankali kada kikware Dan nasa basaba Sha kikayiba tuda babu a gida tsoho Ko dayake dama ta Ina za,Asamu a gida ai harkar Arziki sai Masu Arziki Jin magaganu nasa tayi tankar saukar Aradu take baci Rai yamamaye zuciyarta Hawaye datake boye wane suka gangaro daga idanuta sauri tayi tashare Dago Kai tayi takalesa tace Yaya Muhammad Dan Allah duk Abuda zakamin kamini Ama kadena saka Abbana a ciki Abbana baimaka lafi komai ba Wlh Abbaka shine yahada Wana Aure Abbana biyayyyah ya Masa a matsayishi na yayansa Wlh zan inya jure duk wani cin mutunci dazakayi a kaina ama baza inya jure gani a nacin mutunci Abbana ba.. Masoyan Wana book inajin dadi comments diku dakuma fatan Alkairi dakuke gareni 🤝 inayiku sosai 😘Allah yabar kauna❤️ By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 35 & 36 _________________Tsareta yayi da idon ciki banci Rai yace  ke yazu harnayi lalacewar  dazaki kali tsabar idona  kifadamin magana  Shin Mahaifin naki har wani mutunci ne gareshi  Ina mutunci ga matsiyaci  kudin da mulki  susuke kankarowa mutu mutunci a idon duniya Zare beel din dake wadasa yayi yafara kaimata duka ciki zafi nama tafara kare duka da hanuta Tun Tana daurewa hartafara ihu Tana Neman a gajin kuka take sosai Tana fadin ya Muhammad Dan Allah kaji Tausayina kada ka ilatani natuba  nifa  Yar,uwakace tajini Dan Allah kada kakasheni kuka takeyi gwanin ban Tausayin Ama shin  ko a jikisa saima wutar tsanarta datake Kara ruruwa  a zuciyarsa jin kalaman datake Fadi wai ita kan,warsa ce Kuma jinisa babu Abuda yatsana iri a danga tasa da talaka Zuciyarsa ce takara harzuka take tsanarta ya Kara  darsuwa a ciki  zuciyarsa Wani naushi  ya kaimata wada haka yayi sanadiyar zubewarta kasa a sumee.. Koda Muhamma ya yaga nufashi nata ya dauke babu Alamar motsi a tare da ita  tsaki yaja ya wuce dakinsa ******************* Kano Acan Kano Haydar  yakasa mantawa da Ummeey kullu bashi da Aiki sai tunanita Koda  tafiya yake idan yaji an Abaci sunan Ummeey yaka tsitar kansa cikin fari ciki Tun bayan dawo warsu daga Gombe Rukkayah kanwar Adam kulu ciki rarashisa take da fadamasa kalamai masu sayayya zuciya Yauma kamar kullu Rukkayah ce tashigo tatara da Ammy a falo durkusawa tayi ciki girmamawa tace Ammy barka da hutawa dafata an wuni lafiya ciki far,a Ammy tace lafiya lau Rukkayah yasu Momy naki Rukkayah tace lafiyata qlau tana gaisheki Ammmy tace  Ina Amsawa Mikewa tayi tace Ammy bana shiga gun ya Haydar Ammy tace Ai kwo kiyi sa a bai dadema da dawowa daga Aiki ba Dakisa Rukkayah tanufa sallama tayi tashigo ciki danki Haydar dake zaune a gefen gado  da Alama yayi nisa cikin tunani Karasowa inda yake tayi  tace ya Haydar sauri yayi ya dago kansa dauke da murmushi a fuskarsa yace kanwata yaushe Kika shigo bansaniba Turo baki tayi tace ya Haydar haryazu bazaka Dena yawan tunaniba ya Haydar inajin tsoro kada Wana tunani dakake  ya haifar maka dawani ciwo Dan Allah ya Haydar kasasautawa zuciyarka itama tasamu nutsuwa  kadena matsawa kanka natabata Allah zai Sanja maka da Abuda yafi Alkairi a rayuwarka Kallonta yayi dauke da murmushi a fiskasa yace nagode kanwata da kulawarki gareni Kanwata nadade da mika lamarina ga Allah  ama inaso kisani bazan taba mantawa da Ummeey ba har Abada  Ummeey ta Soni Sona gaskiya tanunamin soyayyah zalla wada babu Algus a cikinta tamin halaci wada bazan taba mantawaba Idan natsaya baki labari iri halaci da Ummeey tamin a Soyayyah keda kanki zakice bai dace namanta da Ummeey ba har Abada Hawayene suka zubo daga idota  tace ya Haydar na tausaya muku kushaku a Soyayyah sai Kuma kaddara tazo tarabaku Kallonta yayi yace kanwata Yanaga kina zubar da Hawaye Ajiyar zuciya ta sauke tace ya Haydar Ina tausayawa masoya da suka shaku a ciki Soyayyah  kaddara tazo tarabasu batare da sun malaki juna ba Allah sarki kowa ne halin Ummeey take ciki ohh  nasa duk inda take tanana ciki tunaninka Murmushi kafi hali yayi yace share hawayenki kanwata kuka ya Isa haka share hawaye da suka bata mata fuska tayi  Tashi tayi zata tafi gida shima  Haydar din mikewa yayi kallonsa tayi tace inazakaje Kuma Yace gida zan maidaki tace ya Haydar dama kabari yau kan kahuta zan koma dakaina Yace naki wayo dariya tayi tace ya Haydar wlh ba a rabaka da Abu dariya. ***************** Gombe Zaune yake kan kujera ya daura kafa daya kan daya wayasace tayi Kara ciki gadara ya Kara waya a kunesa Yace hello Abba barka da dare Ya Aiki Abba yace lpy Lau Alhamdulillah ya Mama nawa take shuru yayi na Dan wani lokaci sana yace lafiya qlau Abba yace to Masha Allah Tana Ina bata wayan mugaisa nakira wayata Bata daukaba bakaramin firgita yayiba ama sai yadake yace to Abba banakai mata Kashe waya yayi yanufi Ida take  yayafa mata ruwa yayi a hankali tafara bude idanuta wada suka mata nauyi kamar an daura dutse Yukurawa tayi zata tashi ama takasa  zazabine Mai zafi yarufeta sai rawar dari takeyi Kallonta yayi yace Abba yanaso magana dake wlh Ida Kika kuskura kikasanar da Abba wani Abu wlh saina kusa kasheki a ciki gidana Mika mata waya yayi ama takasa daga hanu takarba Tsawa ya dakamata yace ba magana nake mikiba  sai a lokaci ya lura da hali datake ciki tsaki yaja yabar gun Komawa daki yayi ya Kira Abba yake sanar dashi wai tayi barci Abba baikawo komai a ransa ba yace toh sai dasafe Itako Ummeey kasa tashi tayi agurin ta kwana tanaji Ana Kira sallah Asuba  da kar tasamu tararafa tayi daki Alwala tayi tayi sallah kwanci tanyi a gun domi ita kadai tasan irin a zabar datakeji ...... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page  37 & 38 _________________Mama ce zaune tazuba tagumi Abba ne  yafito daga daki  Kallonta yayi ciki kullawa  yace Ameenah  lafiya kuwa  wai meke damukine  acikin Yan kwana  sai nadiga  ganikin ciki damuwa Dago Kai tayi takaleshi   tace Abba Ummeey dolene kadiga ganina ciki damuwa   yau kimani wata biyu da Aure  yariyarna  ama bamu sake jin labari taba Tayaya.  hankalina zai kwanta  bansa a wane halin Yan,ta take cikiba Abba  yace  haba Ameenah meye Abu daga hakalin a nan  duk Ida kikaji shuru to zama lafiya ne ya kawo haka Na tabata da ace Akwai wata matsala to da tasanar damu  To wai kwanaki ba Halima taje gida bane  kiga da Akwai wata matsalla bazata boye manaba Mama tace Abba Ummeey  bawai  Ina musu da Kai bane Ama inaji a jikina  Ummeey bata ciki  Akwanciyar hankali  Dan Allah kabani izzini  naje nadubata  Naga a wane hali take ciki hakane kadai zaisa hakalina ya Akwanta Kallonta Abba yayi yace ohh sai yazu nagane  Abuda kike nufi  wato so kike kije gidanta kitayar mata da hankali ko to karna karajin Wana maganar  banyarda kije gidan taba kijin nagaya Miki. Dole Mama tahakura batare da Ranta yasoba  gashi wani babban tashi hankalin kullu takwanta barci saitayi mafarki Yar,Tata   ciki halin mara kyau  Hakalin Mama bakaramin tashi yakarayi ba kullu ciki roko Abba take Akan yatura ko Gwogwo  Halima  tadubota ama Abba yaki yace  a kyaleta tayi zaman Aureta kowa da haka yasaba. ***************** Muhammad kuwa dama Momysa tasanar dashi cewa Tana zuwa ita  da idi direba zasu kwashe  kayan Abinci dake gida Domin ita gani take kamar muhammad din bayaso  kwaso kayan Abinci ne Ai ko  bata bata lokaci ba ta inso gidan  kaitsaye kinchin din tanufa  Tana tsaye haka idi direba yanta jidon kayan Abinci Yana kaiwa Mota Saida ya gama jidewa sana tace ya kai gida Muhammad fitowa yayi yatara da Momy zaune a kujera karasowa yayi dauke da murmushi a fuskarsa Yace Momy ai nadauka  wasa kikemin  bazuwa zakiyiba kallosa tayi tace     my Son kena bakasa iri  bakin ciki danake jinba dangane da Wana yariyar  hakalina bazai taba Akwanciyaba  mudi zata samu kanciyar hankali a gidaka  zan kasance ciki fari ciki idan  har  nagata  tanemi Abu  dazataci tarasa a cikin gidanka Wlh bani da buri dayawuce Naga Wana yariyar tawulakanta     My Son karkaso kaga yarda Abba ka ya cimin mutunci a kan Wana yariyar  Muhammad yace Momy a kan  Ummeey Abba ya cimiki mutunci lale Abba yataro  mach Wlh Momy bazan taba saurarawa Wana yariyar ba tuda hartayi sanadiyar shiganki ciki bakin Momy  Dady Meenat yace  naturo Abbana ayi maganar Auremu  murmushi Momy tayi tace ama naji dadi  Ina komawa zansanar da Abbanka Muhammad yace Momy kinaga Abba zeyarda yaje kuwa yamutsa fuska Momy tayi tace ai ko yazama dole yaje  Dariya yayi yace Momy    Aranar da aka dauramin Aure da Meenat a ranar zan rabu da Ummeey  Momy tace to dama maizaka tsaya jira  saki uku zakayiwa banza Dariya yayi yace wlh Momy yazuma Dan kar nasaketa ne Abba yaki nemami Aure Meenat  da tuni tadade a gidasu Momy tace nibaji  motsita bama  tuda nashigo gida matsiyaciyar  ya mutsa fuska yayi yace Tana dakita ai jiya duka na mata har saida nasumar da ita Sanar da ita yayi  duk abuda yafaru dariya Momy tadigayi tana samasa Albarka....... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 39 & 40 _________________Momy  tace My Son zan wuce gida  zuwa anjima duk  yanda mukayi da  Dadyka zan sanar dakai Zuciyarsa cike take da fari ciki  yace Momy mujena  maidaki gida      Momy tace Ah Ah My Son yin zamaka banaso Abbaka ya gamu tare zai inya zargi wani Abu kasa Abbaka da kwakwafi Kumafa hakane Momy nifa wlh wani lokaci Abba har tsoro yake bani   gashi da sauri gane Abu  kamar wani Mallamin duba dariya Momy tayi tace My  Son natafi kada Abba ka ya dawo ya samu  banana Mika mata keey yayi yace Momy kitafi da Motata  Anjima zanzo gidan Karba key tayi Ummeey dake daki kwace tanajiyo duk wani hira dasuke shida Momyn    take taji tausayin kanta ya kamata.   Kuka tasaka Mai tsuma zuciya Ciki kuka tace Allah sarki Abbana  kahada Aurena da Ya Muhammad ne domi Kara danko zumuncimu   ama sai gashi Yana naima ya ilatani   Kara fashewa da kuka tayi Saida tayi Mai insanta sana tayi shuru  ga zafin zazabi dayake Adabanta ****************** Haydar da Rukkayah bakaramin shakuwa sukayiba  kullu Rukkayah Bata da buri da yawuce taga  takwantarwa da Haydar hankalin Shikasa Adam bakaramin dadi yake jiba gani damuwar dake  damu Haydar din Tana raguwa Kuma hakan yasamo Asaline  tadalilin Rukkayah Ammy  zaune itada Dady suna hirra Ammy tace  Alhaji  Wana yariyar  Rukkayah bakaramin sauyi tasamar a rayuwar Haydar   ba yazufa yarage yawan damu da tunani Dady yace   nalura da haka Ama wlh haryaxu bai cire yariyarna daga ransaba  narasa wane iri Son Haydar yakewa Wana yariyar Nifa  nagama yanke hukunci  zanje nasamu  Alhaji salisu  nanema Masa Aure Rukkayah tuda Naga hankalisu yazo daya   hakane zaisa ya manta da waca yariyar Ammy tace  Alhaji kanaga  Haydar zai yada nifa tsorona kada azo akara Masa wata damuwa yazuma da Yaya mukasamu ya fara dawowa hayacinsa Dady yace yimasa Aure shine  zai dawo dashi hayacinsa  hakane zaisa ya cire Wana yariyar gaba daya daga ciki ransa kede kitayashi da Adu.a Ammy tace to Àllah ya zabar da abuda yafi Alkairi  Dady yace Ameen WASHE   GARI Dady  yasamu dady  Rukkayah  akan   yana nemawa Haydar Auren Rukkayah    Dady  ya kara dacewa    kasa iri halin da Haydar ya tsici kasa saboda Soyayyah Tunda Haydar ya rasa Wana yariyar  bamu sake  gane kansaba har zuwa Wana lokaci Yanayinsa gaba daya ya canja   kulu Yana ciki kunci  da yawan tunani   sai gashi a sanadin Rukkayah  Haydar yafara dawowa hanyacisa A jiyar zuciya Alhaji Salisu  ya sauke  gami dacewa   Haydar  yaro kirkine tankar Dan, yake a guna   Alhaji Museen  babu Abuda zaka nema   a guna wada baza inya makaba mudin baifi karfinaba Inaso kasaka a Ranka  da Haydar da Adam    daya suke a guna Dan haka Ina Mai  sanar dakai cewa  nabawa Haydar Aure Rukkayah  Allah yasa Wana Hadi damukayi ya zamo sanadiyar  yayewar damuwasa Dady cire glass din dake  kan fuskarsa  yayi gami da mamaki karanci iri na Alhaji Salisu Dady yace Alhaji Salisu  babu Abuda zance  dakai saide nace  Allah ya saka maka da mafifici Alkarinsa  Allah  ubangijin ya Albarkaci zuri,a  Alhaji Salisu    kamin  halaci wada bazan taba mantawa  dakaiba     Alhaji Salisu yace  Alhaji Museen  kadena min godiya  akan Abuda ya  zamomin  Dole Dady yace Alhaji Salisu Ina Kara nema Alfarma a gareka inaso a saka biki nakusa Sana yace ya dauke Masa duk wani Abuda za a bukata daga ne da biki    Dady baibar  gidasu Adam ba Saida sukatsan da Rana nada  wata daya  haka sukayi sallama kowanesu zuciyarsa cike da farin ciki Bayan tafiyar  Alhaji Museen  Dady yace Mom takira Masa Adam da Rukkayah Akwai maganar da ya keso yayyi dasu Mom ce tasanar  dasu cewa Dady su  nason ganisu Basu Bata lokaciba suka fito tsugunawa sukayi a gabansa ciki girmamawa Adam yace Dady  sanu da hutawa   Amsawa yayi  gami dacewa  bakomai bane yasa nace inason ganiku   sai Dan nasanar daku wani  Abu Alkarin    Kiyi hakuri Rukkayah  da irin hukunci da nayanke a kanki  batare da naji daga gareki ba  domin ceto rayuwar  wada ya dade cikin gyarari Rukkayah da zuciyarta tafara bugawa da karfi take idonta ya fara zubar da Hawaye  mikewa tayi zubu Tana kada Kai  Adam ne ya wuga mata  harara tayi sauri durkusawa kasa Dady yakara dacewa  a yau ne  Mahaifin Haydar  yazomin da kokon baransa akan  Yana nemawa Haydar Aureki Nikuma babu Abuda Alhaji Museen zai nema a tare Dani  ban bashiba Dan haka nariga da nabawa Haydar Aureki Dago Kai tayi cike da far,a akan fuskarta tace Dady da gaske ya Haydar zaka Auramin    nagode Dady Allah yakara nisan kwana     Sake baki Mom tayi Tana kalonta  tace yau Naga Mara kuyan yariyarna yaushe Kika  dawo haka  bansaniba Shiko Adam mamaki ne yakamasa  gani lamari yake tankar a mafarki   tayaya Abba zaizo nemawa Haydar Auren Rukkayah bayan yasan  halin da Haydar din yake ciki  Baidace   a ce Ankara Masa wata damuwa ba  ya zuma da yaya a kasamu ya  fara dawowa  hanyacisa ****************** Shima Dady Yana komawa gida yasanar da Ammmy  yarda sukayi da Mahaifin Adam Ammy tayin farin ciki  sosai  Dan ita dama tariga da tayaba da tarbiyar  Rukkayah Abangare Haydar tunda Dady yasanar dashi cewa ya nemamasa Aure Rukkayah bakara min firgici ya shigaba jiyayi  tankar Ana soka Masa mashi a kirjisa  Tsatsar tashi hakali suka bayana a tare dashi Hawayene suka fito daga idonsa  yace pls Dady  zuciyata zata buga Dan Allah kabarni naji da Abuda yake damuna Dady ban shiryawa Aure ba Ida har nayi Aure  a  yazu  bazan iya sauke nauyi da Allah ya dauraminba  Kallonsa Dady yayi yace Haydar  hakuri zakayi Ama nariga da nagama yake hukunci domin nagaji daganika haka  Tashi  yayi  yabar falo  Yana shiri fitowa saiga Adam Yana kwokwarin shigowa  kallo daya Adam ya Masa yaga tsatsan tashin hakali bayane a kan fuskarsa Lalashisa Adam yafarayi sana ya Masa Alkawari bazai Taba bari ayin Wana Aureba Dakar Adam yasamu ya shawo kan Haydar  har yadan sake suka fara hira Itako Rukkayah Sai Kiran Haydar  take ama bai daukaba   tamishi  kusa 20 missed call ama bai daukaba   hakalinta bakarami tashi yayiba Gyaleta ta dauka ko sanarwa Mom batayiba tanufi gidasu  Haydar   Tana insowa tatara dasu zaune  a harabar gida karasowa Ida suke tayi Tace ya Haydar laifi Mai nama da har zankiraka kaki kadaga  kode baka farin ciki da Wana hadin da iyayyemu sukayi ne   Nide wlh Ina farin ciki dawana hadin da iyayyemu sukayi  ya Haydar tun Ina yariya  zuciyata takamu da sonka hawayene suke zirya a kan fuskarta   durkusawa tayi a gabansa  tace ya Haydar kabani dama  namaye maka gurbin Ummeey Jikisane yayi sanyi  gani yarda Hawaye kezuba a idonta   take yaji tausayita ya kamasa rarashita yafarayi yace  kanwata  kiyi hakuri kidaina kuka haka Inajin tsoro kada  muyi Aure kizo kikasa samu farin ciki a cikin  gidana   bazan taba yafewa kainaba mudin  kika kasance cikin bakin ciki sabodani  Rukkayah kina da matsayi na daban a cikin zuciyata  bazan so ace nagaki ciki damuwaba Wlh Ummeey ita kadaice a Raina banaji zan iyasamu wace zata mayemin gurbinta  kiga idan harna Amince da Aurenki nasani bazaki samu kulawa daga gareniba Rukkayah tace na Amince zan zauna dakai a ciki kowane irin yanayi Dan Allah  Ina son kasanar Dani labari Soyayyarka da Ummeey  Kallonta Haydar  yayi yace kanwata  Soyayyata tafarane a ranar wata litini.. By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH* for more inf...08140801885 _ Page 41& 42 __________________"Ranar  litini  itace ranar da bazan taba mantawa da itaba a ciki tarihi Rayuwata "Nafito daga gida da misalin karfe 7 :45  Ina sauri zani gurin Aiki   tsautsayi yasani bin Wana hanya Ashe  da rabo nayiwa Son bauta  inata waige waige gefe hagu da dama tuki nake nagani dama   dan Naga titin bakowa  gefe  nawai waya bayi Auni ba take   idanuna suka fara rawar  kar,ma "Birkina a take ya kusa kwuce min  kallon Ummeey ya kusa  jazamin    wani kallo Ummeey tawurgamin  wada yayi sanadiyar  shigata ciki wani yanayi "Bansan Ina daga mata hanuba harta wuce   Naga baza iya hakura ba  take nataka birki  yayi Kara  wada haka yasata juyowa   fitowa nayi daga Motata nakarasa  inda take Sanye take da  uniform a jikinta da Alamu School zata   sallama  nayi mata tare da gabatar mata da kaina mukara gaisawa tafadamin sunata tasanar Dani cewa gidasu yana dorayi   muntauna  zantukamu a dadafe saka mako sauri  danake zan wuce gun Aiki gashi itama  zatatafi School    Sallama mukayi nida Ummeey  haka nawuce Office zuciyata  cike da farin ciki  wuni ranar  nayishine cike da  nishadi Hata Ammy Saida tagane  Ina

Chapter 4 of 14