_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
FOR MORE INF
08140801885
Page 8 3 & 84
________________Alhaji Ina Mai Baku hakuri dangane da halin da Haydar yashiga tadalinlin son da yakewa Yar'ta ninazame musu kataga a tsakanisu narusa duka farin cikinsu sakamako wani dalilina
Turanar da Haydar yafara zuwa gun Ummeey nayaba da hankalinsa da nutsuwarsa nabashi izinin Cigaba da zuwa gunta zance batare da nayi tunani komaiba
Sai danaga iri shakuwar da sukayi a nane tausayin Yar,ta ya kamani wada duk duniyarna bani da kamarta ita kadai nake gani naji sanyi a Raina bazan son gani abuda zaitaba mata zuciyaba nagomace gara tayin kuka rashin Haydar akan tasan kowacece ita a cikin Wana duniyar Ina cikin naimawa kaina mafita sai kawai yayana Abdallah yakirani ya shaidamin Mutuwar Mahaifina
A Ranar mukatafi Gombe gaba dayamu bayan anyi sadakar uku iyalina suka dawo gida
Yaya Abdallah yake sanar dani wasiyar da Mahaifimu yabari nakoma Kano nasanar da iyalina cewa zamu koma Gombe haka nahanasu sanarwa kowa gari da zamukoma ama Banda Yan ,uwata najini muyiwa makobtamu sallama mubar Kano Ummeey nakuka wada nakejin zafin kuka a Raina
Naki sanarwa kowa gari da zamu komane saboda Haydar nasan Haydar yafin karfin Auren Yar,ta
Alhaji Museen yace meyasa zaka fadin haka Naga gaba dayamu Allah ne yahalincemu Babu wada yafi wani aguri Allah sai wada yafin jin tsoronsa
Abba yace Alhaji kona bawa Haydar Aure Ummeey Dole watarana zakusan gaskiya inajin tsoro kada Ummeey tafuskaci wulakanci tadalilin hakan
Dolle watarana zakusan banina Haifin Ummeey ba
hawayene suka zubo daga fuskar Abba cikin wata irin Murya Abba yace
Alhaji Ina sanar daku Wana Labarine batare da son rainaba sirin da nayi tsawo shekara Ashirin Yana boye a cikin zuciyata sai gashi lokaci yayi da yazamomin dolle nabayana Wana sirin
Saboda gudun irin Wana Rana Yaya Abdallah ya yanke shawara hadasu Aure da Dan,sa Muhammad saboda koda watarana maganar tafito bazata wulakantaba tuda a hanu d'an uwata take
Ama sai Allah baiyi daurewar zamanasuba Haydar kaga abuda yasa kaga nadage Dole Ummeey saita Aure yayanta
Saboda bazanso gani Yar,ta tawulakantaba bazan jure gani anayiwa Yar,ta goriba domin Yar,ta bashegiyabace Yar hallak ce da Aure aka haifeta
Ummeey dake dakinta kwance Tana jiwo duk abuda Abbanata kefadin mikewa tayi tsaye cikin tashin hankalin tace Innallillahi wa Inna ilaihir raji u
Dasauri tafito daga cikin dakin tatar da Mama tsaye Tana sharan Hawaye rike hanu Mama tayi cikin kuka tace Mama kinajin Abuda Abba kefadin Wai bashine Mahaifinaba
Kasa magana Mama tayi sai fashewa da kuka datayi itama Ummeey kuka tasa tanufin Ida Abba suke Durkusawa tayi a gaban Abba Idanuwata natsiyayar Hawaye tace Abba nayarda kaharatamin komai a rayuwa ama Dan Allah kada kaharatamin kanka ama matsayin mahaifina Abba kada kanisanta kanka Dani
Kallonta Abba yayi tausayin Yar,tasa ya kamasa gawani raddadi da yakeji a zuciyarsa bude baki yayi yace kiyi hakuri Mamana lokaci yayi da yakamata kisan gaskiya abuda nadade nake boye mikin
Kuka tasa Mai karfi tare da fadin shikenan nikan nashiga Ukuna innama ace namutu babuni a cikin Wana duniyar Inama ace Banga Wana Ranaba Mai cike da tashin hankalin
Gaba daya wada suke gun Saida suka tausayawa Ummeey
Idanu Haydar sun rune suyin Jan zuciyarsa takar zata faso kirjinsa tafito waje cikin wata irin Murya yace Ummeey kidena kukan hakan kitsaya kin saurari Abuda Abba Zai fadamiki
Har gobe Abba yanana a matsayisana Mahaifinki Wana suna bazai taba canjawaba Dan Allah Ummeey kishare hawayeki Kada kijefa Abba cikin wani halin
Share hawayeta tafarayi ita kadai tasan iri radadin datakeji a Ranta
Haydar yace Abba Ina Neman Alfarma a gareka da a daura Aurena da Ummeey a yau Dina nayi Alkawari Zan tsare mutuncita zanbata kullawa bazan taba bari tazubar da hawayeba Abba wlh sani matsayi Ummeey gareka bai rageni da komaiba saima Kara girma da daraja da tayi a idanuna yazune nafi bukatar Ummeey tazamo matata
Abba zanyi magana Yaya nasa ya dakatar dashi tare dafadin kada kace komai Muhammadu amatsayina na yayanka Kuma nine wakilin Ummeey idai Mahaifin Haydar ya Amince da Wana Aure to nabawa Haydar Aure Ummeey .
Dady yace Alhaji Mai zai hanani amincewa wlh kallo daya nayiwa Wana yariyar Naga tashiga Raina ganita nake tankar Yar,ta Fatima Kuma nima nayi muku Alkawari Zan kulla da ita tankar Yar, dana haifa a cikina
Abba ne yace Haydar nadanka maka Amanar Yar,ta Ummeey a hanuka inason ikara sanar daku wlh Yar,ta Yar halak ce lokaci nake jira da Zan tabatar muku dahakan
Abba Muhammad yace kiyi hakuri Mamana kada kisa Wana Abu a ranki kema Yar,ce Kamar kowa Abbanki yanana akan matsayisa na Mahaifinki
Ciki muryar kuka Ummeey tace insha Allah Abba bazan saka hakan a rainaba Abba da Mama sune iyayyena dasu zayi Alfahari a kon Ina
Zuwa tayi gaban Abba dataga yayi shiru Kamar Mai tunani rike hanusa tayi tace Abba tunani Mai kakeyi Kallonta yayi yace Babu Ina tausayikine ko wane iri radadin kikejin a raikin
Murmushi karfin halin Ummeey tayi tace Abba banajin komai a Raina basan kowaba idanba Kai da mamaba kune iyayyena bani da kamarku a Wana duniyar Abba yaji dadin kalaman nata ya Dan samu sasauci daga radadin da zuciyarsa kemasa
GIDAN MUHAMMAD
Yau gidan cike yake da bakin k'awaye Meenat ne suka kawo mata ziyara an baje a Fallon sai hira sukeyi suna shewa
Ma'eesha tace Meenat tuda mukazo Banga Muhammad ba Naga yau Sunday ne barai ince Yana gun aiki Yamutsa fuska tayi tace Yana can gidasu Momynsa ce takirasa waitana son ganisa.
Ma'eesha tace Kuma Kika yarda amade wlh Meenat basan baki da wayoba sai yau in bada sallon munafurcin haka kawai takira mijinki tace tanason ganisa Kuma kibarsa yaje kikasan Mai zata kullamiki Uwar miji cefa
Kina Zama zamanki saita sakaki a masifa
Ai kawai kitashi muje har gidan musameta mujin dalilin da yasa zata kiramiki mijin uwar Mai zata Masa da hartakeson ganisa
Ai ko haka suka tashi gaba dayasu suka shige Motar suka nufin gidan Momy Koda suka Isa basu samu Muhammad a gidan ba sai Momy da take kallon
Babu ko sallama suka shigo fallon ganisu Momy tayi a kanta
Wani mugun kallon Meenat tawurgawa Momy tace...
DAGA ALKALAMIN
Ummeey Muhammad Lawan
Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
FOR MORE INF
08140801885
Page 85 & 86
____________Mai ya kawoki gidana tare da wad'anan fitsararu tanunasu Ma'eesha da hanu.
Ma'eesha tace keee tsohuwa iya bakinki in Kuma bahakaba jikinki ya gayamiki Dan wlh lilisi zamu muki a gidana
Muzone mumiki warning akan shishigin da kikewa k'awata daga yau idan kinason ganin Muhammad to kinemin izini a gun Meenat idanta Amince Zaki inya magana dashi Ida Kuma Bata Aminceba to saide kiyin hakuri sai lokaci datayi ra ayin .
Hararanta Momy tayi cike da masifa tace keeee...dakatar banason raini da rashin kunya kee a asuwa dazakizo har gida kinamin wasu zantuka marasa kangadon
Kekuma Meenat wato Rashi Mutunci naki har yakai kikwaso k'awayenki kuzoku har cikin gidana kucimin Mutunci
Toh Wlh karshe zamaki a gidan d'ana yazo Dan ba a haifin shegiyar yariyar dazatazo tamu Rashi Mutunci kuma nabarta taci gaba da Zama a gidan d'ana yau zanuna Miki cewa nike da ikon da d'ana
Meenat tace Momy nikike d'agawa murya haka tokoshi Baby bai isah ya dagamin muryaba barai wata tsahuwar banza wace Bata Kama girmataba to wlh kika sake dagamin murya a nagurin saina shararamiki Mari nifa turanar danafara ganikin najin natsaneki bana kaunarki
Dariya sukasa gaba dayasu Ma'eesha tace tosu Momy sai abin a hankalin in bahakaba jikin tabore yayi la,asar
Dafa kafadar Momy Meenat tayi tace Momy zama lafiya da kwanciyar hankali zasucin gaba da kasancewa tare dakene mudin Kika fita daga harkar Babyna kidena yawan kirasa a wayan saboda bazan dau hakaba Ina fatan maganganuna sun shiga kwakwalwarki Dan shine samu saukinki
Idanuta tadaura akansu Ma'eesha zamu inya tafiya ko Dan nasan yazu haka Baby ya dawo gida
Wani mugu Kallon gaba dayasu suka aikawa Momy Mai cike da gargadi wada hakan ya hadasawa Momy faduwar gabban suna Bari gidan
Momy tasauke ajiyar zuciya Mai karfi
Kiran Muhammad din tayi take sanar dashi iri rashin kuyan da Meenat din tazo har gida tamata ita da kyawayenta
my Son ide har Nina haifeka Kuma kanason farin cikina toka sakin Meenat.. gabansane ya fadin jin maganar yayi tankar saukar a radu
Cikin sanyi Murya yace Momy nasakin Meenat fakikace Momy kode kimata da iri Son da nake matane
Ina sane da iri son da kake mata ama nima inason nanunawa manta iri matsayi da nake dashi a gun d'ana inason tasani matsayi Uwa da darajarta yawuce na Mata Dan haka Ina Mai baka Umurni a yau Dina kasaki Meenat
Shuru. Ya danyi nawani lokaci sana yace kiyin hakuri Momy bazan inya sakin Matataba saboda Muna son junamu nifa Momy Banga Abu daukar zafi a nanba Meenat yariyace Dole kidiga hakuri da duk abuda Zaki gani daga gareta soboda yaritane kedamuta nagaba bazata Miki hakaba
Kashe wayan Momy tayi. Cike da Mamaki magaganu da Muhammad din yake fadamata tuda take dashi baita tab'a sashi Abu bai Aikataba Koda kuwa bayaso haka zai aikata batare da yamata musuba
Ama sai gashi yau sanadin Aure Meenat Yana fada Mata magana Kai tsaye batare da girmamawaba
Hawayene suka zubo kan fuskar Momy take tafara nadama da danasani Abubuwa data aikatawa Ummeey
✨ GIDASU UMMEEY✨
Kamar yarda Haydar ya bukaci a daura Auresa da Ummeey bayan idar da sallah la'asar aka daura Aure Ummeey da Haydar akan Saddaki Naira dubu dari
Dauri Auren baisamu halatar mutane sosaiba sakamoko yawanci mazajen suna kasuwa wasukuma suna gun aiki shiyasa Babu wasu mutane a gun sosai a gun dauri Auren
Haydar nagani an daura Auresa da Ummeey sujjada yayi ya dad'e bai dago kansaba godiya yake ga Allah wada ya mallakamasa Ummeey amatsayin Matarsa
Itama Ummeey anata bangare hakane takasance duk da radadin datakeji a zuciyata hakan bai hanata jin farin cikin da Malakar masoyinataba...
DAGA ALKALAMIN
Ummeey Muhammad Lawan
Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more information
08140801885
Page 87 & 88
______________Mama Dan Allah Ina son kafin natafin dakin Mijina kisanar dani waceceni
Ko Zuciyata zatasamu sasaucin akan radadin datakemin
Shuru Mama tayin nadan wani lokaci sana tace kiyin hakurin yar'ta bazaki inyajin komai daga gareniba
Saboda nadaukawa Abbanki Alkawari bazan taba fitar da wanan sirinba hawayene suka zubo daga idanun Ummeey kuka tafara Mara sauti
Cikin kuka take fadin shikenan Mama tuda bazaki sanar dani wacece niba wata Rana saide kusamu nahadin zuciya namutu
Dan Zuciyata bazata iya jurewaba waya sanima ko ansamenine bata hanyar Aureba shi yasa aka yasar dani a bolla kukuma kuka tsinceni shikenan nikan nazo Wana duniyar cikin rashin sa'a kuka tasa wada ita kanta Mama batasan sanda Hawaye suka zubo daga idanutaba
Dafa kafadarta tayi ciki damuwa tace
Dago idanukin kikaleni Ummeey ni Mahaifiyarkice nima inajin radadin dakikeji a raiki Ummeey wlh kee Yar sunace da Aure aka haifeki
Kigafarceni Yar'ta bazan inya sanar dake kwomai dagane da Tarihikiba Abbanki shine wada yafi dachewa ya sanar dake komai
'Dago idanuta tayi tadaura a kan Mama kallon Mahaifiyartata takeyi cike da Son da kauna tace Mama nagasu da magaganuki nasan bazaki taba fadamin maganar da ba gaskiyaba. kina sanar Dani gaskiya komai d'acinta
Daga yau bazan sake Miki irin Wana tabayarba ama Mama zuciyata zataci gaba da kasancewa cikin tashin hankalin har sai Ranar da Abba yasanar Dani Asalin Labarina
Mama zatayi magana sai gani Abba tayi tsaye a kanta Kallosu Abba yayi yace lafiya kuwa naganku haka sai sallama nake Babu wada ya Amsa Kuma Naga kamarma kuka kukayin
Kode akwai wata matsallane girgiza Kai Mama tayi Alamar ah. ah Babu wata matsalla
Saide yar'kace takeson sani Labarinta tanason tasan ko ita wacece suwaye Iyayyenta
Abba Ummeey lokacin yayi da yakamata kasanar da ita duk wani Abu daya shafi rayuwarta Dan yazu Ummeey tagirma tamalakin hankalin kanta ya kamata ace yaxukan tasan duk wani Siri da akeboye mata
Shuru Abba yayi Yana nazarin akan magaganu Mama Tabbas Ameenah kema kince wani Abu
Kikwantar da hankalinki Mamana insha Allah kamin kitafin dakin Mijinki Zan sanar dake duk wani Abu daya shafi rayuwarki hardama wada baki sandashiba
Dama muyi magana da Mahaifin Haydar kafin sutafin akan nada wata daya Zaki tare
Ama Dan Allah inason kafun lokacin Kicire duk wata damuwa a ranki kada yaje ya haifar Miki da wani ciwo Ummeey kekad'ece yan'ta kekadai namalaka a cikin Wana duniyar bazan son narasakiba Dan Allah Ummeey kada kisaka Wana Abu a ranki
Take tausayin Abba nata ya kamata ita kanta shedace a kan iri kaunar da Abba kenuna Mata wasu hawayene suka zubo kan fuskarta Kamar mai shirinyin kuka tace
Kayin hakuri Abbana nima basan lokacin da damuwar take zuwa minba Abba zuciyata kullu takasance cikin zullumin da fargaba saboda bansa suwaye zasu kasance Iyayyena ba
Ama zanyi kokarin wajan ganin nadane duk wata damuwata
Hakane takasace Ummeey nakokari wajen gani Dan ne duk wata damuwar dake damuta duk Dan taga hankalin iyayyenata ya kwanta
Hauwa kullun nazuwa gidasu Ummeey Tana Kara kwantar Mata da hankalin tare damata nasiha Mai ratsa jiki Dan Ummeey tasanar da ita komai Babu abuda da taboye Mata Hauwa tausayin k'awartata ne yakamata har Saida tazubar Mata da Hawaye saide Kuma tayi farin cikin dajin Labari Aure nata tare da Masoyinata wada kullun take burin ace yazamo Abokin rayuwar k'awartatan sai gashi cikin sauki Allah ya malaka Mata Haydar din
KANO
Haydar bayan dawowarsu daga Gombe Adam yafara a jiyewa a gida sana shima ya wuce gidansa Dadyma gida yanufa
Koda ya Isa gida bai samu wata kulawa daga gun Rukkayah ba sai wani tsumewa takeyi
Kallonta Haydar yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Momyn Ummeey lafiya kuwa naga yanayinki gaba daya yacanja daga Babu wata kullawa da Kika nuna a gareni
Wani mugun kallon tawurga Masa cike da tsiwa tace okay Kai dama harkana tunani zaka samu kulawa daga gareni to kayin baban kuskuri aini turanar da kasanar Dani zaku Gombe kaida ya Adam
Nasan Akwai abuda kuke Shirin aikatawa nima Kuma daga lokaci natanadar maka da masifa da bala'i a cikin gidanka
Murmushi Haydar yayi yace Rukkayah nikike fadawa wadana magaganu marasa dadi haka kisanifa nimijinkine baidace ace duk maganar datafito daga bakinki shizaki fadaminba kishi fa ba haukabane
Dan Allah kidinga yayafawa zuciyarki ruwar sanyi
Rukkayah Dan Allah kizamo Mai karbar kaddara a duk yanda tazo Miki kada kiyi jayaya da hukuncin Allah
Allah yariga da ya kaddara badake kadai zanzaunaba Rukkayah Mujemu Gombe ne domin Neman Aure Ummeey Kuma Wana karon mudache Mahaifinta yabani ita bamu bar Gombe ba har Saida aka dauramana Aure nida ita
Mikewa tayi tsaye cikin tashin hankalin tace....
DAGA ALKALAMIN
Ummeey Muhammad Lawan
Ummu afnan_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more information
08140801885
Page 89 & 90
_______________Aure fa,kace Ya Haydar kana nufin an daura Aurenka da Ummeey batare da saninaba hawayene masu zafi suka gangaro kan fuskarta
Ya Haydar yazu dama tsanar dakakemin hartakai kaje kayi Aure batare da kasanar Sanar daniba
Kuma Abu takaicima harda sahanu yayana a cikin kukane Mai karfi ya kubce Mata
Jikin shine yayi sanyi Tausayinta ya kamasa rugumeta yayi a kirjinsa yanajin wani irin a cikin ransa
yace kiyin hakuri Matata nasan bankyauta mikiba ya kamata ace nasanar dake dalilin zuwana Gombe tukafin natafin
Nazabi naboye mikine Dan gudun bacin ranki ina sonki Matata Ina kaunarki bana son gani bacin ranki
Dan Allah kada kisaka wani Abu a ranki nayi mikin Alkawarin zanyi adalci a tsakaniku bazan taba fifita wata akan wataba
Rukkayah bazan taba mantawa da halaicinki gareniba kina da wani matsayi namusama a cikin zuciyata
Kece kikayi sanadiyar samuwar farin cikina kece Kika farfadon da zuciyata a lokacin da tadade a Sumaa.
tayaya zayiwa Uwar yan'ta butulci
Janye jikita tayi daga nasa cikin kuka tace nifa bazan zauna da kishiyaba
Inda da gaske kana Sona bakason bacin Raina to karabu da ita ka aikamata takardarta gidasu Dani bazan hada mijin da kowace yan'maceba
Kura Mata idon yayi yana mamakin son kai irin nata
Had'ee fuska yayi cikin rashin jin dadin kalamanata yace bazan saketaba nadade Ina rok'on Allah daya nunamin Ranar da Zan malaketa a matsayin Matata
Rukkayah nagaji da lalabaki duk abuda zakiyi kiyin wlh daden nake dake
Ama kibin a hankalin kada kikaini bango Dan
idan Kika kuskura Kika kureni wlh bazakiga da kyauba
Kifara shirye shirye tarbar k'anwarki Dan nan da wata guda zata tare a gidana
Wucewa d'akin yayi ya barta a gun magaganusane suka tsaya Mata a Rai cikin bacin Rai tace tashigo gidan mugani wlh sai nakoya Mata hankalin sai tayi danasani Aure mijina datayi
GOMBE
Rayuwa tanayiwa Meenat dadin Dan bakaramin cin duniyata da tsike takeba shikasa Muhammad a karkashi ikonta yake
Tasamu nasara waje rabashi da Mahaifiyartasa Dan yazu Koda Kirasa tayi a waya baya dauka ko gidan ya daina zuwa
Momy kullun cikin kuka take tabi tarame hata Abinci Bata inyaci saboda bakin cikin tanajin tana gani a rabata da d'anta
Gashi Tana tsoron sanar da Abba tarasa yada zatayi tunani mafita kawai takeyi
Daga karshe tayake shawara zuwa gidanasa
Fitowa tayi tafara kwallawa Iro Kira Iro dake daki yajiwo Kiran Hajiya da sauri ya fito daga dakin yanufi Ida take cikin ladabi
Kallonsa tayi a wulakance Tamika Masa keey tace gidan Muhammad zaka kaini jikin Iro narawa yasa hanu ya karba ya nufi ida Motocin suke
Bishi tayi a baya Bude Mata motar yayi tashiga cikin
fuskarta a murtuke Babu Alamar annuri a tatare da ita
Jan Motar yayi suka nufi gidan suna insa Iro yafito cikin sauri ya bude Mata Motar fitowa Momy tayi tanufi cikin
Kodata shiga batataran da kowa a fallo ba sai Mai aikisu Talatu Tana goge goge
Tana gani Momy tazube a gabanta cikin ladabi tagaisheta
Amasawa Momy tayi tare da tanbayanta masu gidan
Cikin rawar jiki Talatu tace sunana ama lokaci fitowan Hajiya baiyiba sai zuwa anjima
Momy zatayi magana sai ganisu tayi sufito wani mugun kallo Meenat tawurgawa Momy
Kallon Muhammad tayi tace Baby Mai ya kawo Wana matar gidana
Wai nikan banace mikin karki sake zuwa gidana batare da kinemin izininaba
To kitashi kibar gidana tukafin ranki ya b'acin
Mikewa tsaye Momy tayi cikin bacin Rai takowa tayi Ida suke daga hanu tayi tashararawa Mata Mari cikin kunar Rai Momy tace kedan Ubanki Wai nikan nisa'arkice dazakina fadamin magaganu son ranki
Kuka Meenat tasa wada hakan ya dagawa muhammad hankalin
Kallonta yayi yace haba Momy Wana wane irin zalincine Zaki daki yariyar mutane gaskiya Momy kina takuramin
Bazai inwu kidiga zuwa gida kina dagamin hankali Dan Allah Momy kidaina zuwa gidana zuwaki gidana Babu abuda yake hadasamin sai masifa
Sake baki Momy tayi Tana kallonsa Wai yau itace Muhammad yake fadawa irin wadana magaganu hawayene suka gangaro kan fuskata
Tace My Son nikake cewa nadena zuwa gidanka saboda Wana yar'iskar yariyar
Turo baki Meenat tayi tace iya bakinki tsohuwa kada kisake cemin Yar iskar ai kecema kikayi kallar tsofin karuwai
Kallonta yayi Rai a bace yace Baby kyaleta barni da ita
Momy kifitamin daga banason Kara ganiki a gidana
Tashi Momy tayi zuciyarta cike da bakin ciki idanuta nazubar da kwalla fitowa tayi Iro naganita ya bude Mata Motar tashige cikin kuka Momy tasa
Shikasa Iro bakaramin mamaki yayiba gani Hajiya na kuka Suna insa gida Momy tafito tashige ciki
SHIRYE. SHIRYE. BIKIN
Shirye shirye biki ake daga bangare gidasu Amarya da Ango Dan Haydar yace bikin za ayin irina saurayi da buduruwa gidan Ammy yafara cika da jama'ah kowa kagani zakagasa cikin farin ciki musamama Ammy da Fatima da farin cikinsu ya bayana a kan fuskarsu
Ummeey nashan gyara daga gurin kan'war Mama Umma Asabe gyara take Mata namusama Ummeey tadad'a kyau sosai sai daukar idon takeyi
Rukkayah Taki takwantar da hankalinta kullun da kallar Rashi mutunci datake fitowa dashi shide Haydar yakin ya biye Mata saima Mata uzuri da yayi yasan Wana bahalinta bane zafin kishine..
DAGA ALKALAMIN
Ummeey Muhammad Lawan
Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more information
08140801885
Page 91 & 92
________________Kifa kanta tayi a kan kujera Tana wani irin kuka Mai cike da nadama da danasani
Abba dake dakin kwace Yana hutawa yafara jiwo sautin kuka nata
Tashi yayi daga kan gadon yanufin Fallon Kallonta yayi cike da Mamaki yace Habiba lafiya kike kuka haka kodai Mutuwa akayi dago Kai tayi tadaura idanuwata a kansa cikin muryar kuka tace Alhaji dama mutuwar akamin saiya fimin sauki akan Wana halin danake ciki
Kara fashewa tayi da kuka gamin dafadin Wana yariyar tacuceni tarabani da My Son yazu baya kaunar ganina Alhaji Son ya Dena zuwa gidana kwoda Kiran wayasa nayi baya dagawa
Shine nayanke shawara zuwa gidan naduba ko lafiya Alahaji bakaga iri cin mutunci da yariyarna taminba har cewa tayi Ina Kama da tsofin karuwai a gaban Son tadiga cimin mutunci bai inya cewa komaiba saima cewa da yayi karna Kara zuwa Masa Gida
'Dan'na dana haifa a cikina shine yamin koran Kare a gidansa har yake fadin zuwana gidansa Babu Alkairin kwanaki har gida tadebo kawayeta sukazo suka cimin mutunci har fadin suke idan banfita hanyar My Son ba jikina zai gayamin Waini zasu daka.. Takarashe maganar cikin kuka..
Kallonta Abba yayi Fuskarsa dauke da Murmushi yace dadina da gobe sauri zuwa ai dama duk wada ya sayin rariya yasa dolle tazubar da ruwa
Nayiwa Muhammad zabin Matar Aure a matsayina na Mahaifishi wada bani da buri da yawu a ce Muhammad yasamu mace Tagari wace zata kulla da yaransa waje basu tarbiya Tagari shine Naga Ummeey ita tafi
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 10 Chapter of 14