Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF 08140801885 Page 8 3 & 84 ________________Alhaji  Ina Mai Baku hakuri dangane da halin da  Haydar yashiga tadalinlin son da yakewa Yar'ta ninazame musu kataga a tsakanisu   narusa duka farin cikinsu sakamako wani dalilina        Turanar da Haydar yafara zuwa gun Ummeey nayaba da hankalinsa   da nutsuwarsa   nabashi izinin Cigaba da zuwa gunta zance batare da nayi tunani komaiba             Sai danaga iri shakuwar da sukayi a nane tausayin  Yar,ta ya kamani wada duk duniyarna bani da kamarta   ita kadai nake gani naji sanyi a Raina  bazan son gani abuda zaitaba mata zuciyaba nagomace gara tayin kuka rashin Haydar akan tasan kowacece ita a cikin Wana duniyar  Ina cikin naimawa kaina mafita sai  kawai yayana Abdallah yakirani  ya shaidamin Mutuwar Mahaifina        A Ranar  mukatafi Gombe gaba dayamu  bayan anyi sadakar uku iyalina suka dawo gida Yaya Abdallah yake sanar dani  wasiyar da Mahaifimu yabari   nakoma Kano nasanar da iyalina  cewa zamu koma Gombe haka nahanasu sanarwa kowa gari da zamukoma ama Banda Yan ,uwata najini  muyiwa makobtamu sallama  mubar Kano Ummeey nakuka  wada nakejin zafin kuka a Raina           Naki sanarwa kowa gari da zamu komane saboda Haydar nasan Haydar yafin karfin Auren Yar,ta Alhaji Museen yace  meyasa zaka fadin haka Naga gaba dayamu Allah ne yahalincemu Babu wada yafi wani aguri Allah sai wada yafin jin tsoronsa Abba yace Alhaji kona bawa Haydar Aure Ummeey Dole watarana zakusan gaskiya  inajin tsoro kada Ummeey tafuskaci wulakanci tadalilin hakan Dolle watarana zakusan banina Haifin Ummeey ba hawayene suka zubo daga fuskar Abba  cikin wata irin Murya Abba yace   Alhaji Ina sanar daku Wana Labarine batare da son rainaba sirin  da  nayi  tsawo shekara Ashirin Yana boye a cikin zuciyata  sai gashi lokaci yayi da yazamomin dolle nabayana Wana sirin Saboda gudun irin Wana Rana Yaya Abdallah ya yanke shawara hadasu Aure da Dan,sa Muhammad   saboda koda watarana  maganar tafito bazata wulakantaba tuda a hanu d'an uwata take Ama sai Allah baiyi daurewar zamanasuba   Haydar kaga abuda yasa kaga nadage Dole Ummeey saita Aure yayanta                  Saboda bazanso gani Yar,ta tawulakantaba bazan jure gani anayiwa Yar,ta goriba  domin Yar,ta bashegiyabace  Yar hallak ce da Aure aka haifeta                   Ummeey dake dakinta kwance Tana jiwo duk abuda Abbanata  kefadin mikewa tayi tsaye cikin tashin hankalin tace Innallillahi wa Inna ilaihir raji u       Dasauri tafito daga cikin dakin tatar  da Mama tsaye Tana sharan Hawaye  rike hanu Mama tayi cikin kuka tace Mama kinajin Abuda Abba kefadin  Wai bashine Mahaifinaba               Kasa magana Mama tayi sai fashewa da kuka datayi   itama Ummeey kuka tasa tanufin Ida Abba suke Durkusawa tayi a gaban Abba Idanuwata natsiyayar Hawaye  tace  Abba nayarda kaharatamin  komai a rayuwa ama Dan Allah kada  kaharatamin kanka ama matsayin  mahaifina   Abba kada kanisanta kanka Dani                        Kallonta Abba yayi  tausayin Yar,tasa ya kamasa  gawani raddadi da yakeji a zuciyarsa  bude baki yayi yace kiyi hakuri Mamana  lokaci yayi da yakamata  kisan gaskiya abuda nadade nake   boye mikin         Kuka tasa Mai karfi tare da fadin shikenan nikan nashiga Ukuna  innama ace namutu babuni a cikin Wana duniyar  Inama ace Banga  Wana Ranaba Mai cike da tashin hankalin       Gaba daya wada suke gun Saida suka tausayawa Ummeey     Idanu Haydar sun rune suyin Jan zuciyarsa takar zata faso kirjinsa tafito waje cikin wata irin Murya yace  Ummeey kidena kukan hakan kitsaya kin saurari Abuda Abba  Zai fadamiki       Har gobe Abba yanana a matsayisana Mahaifinki Wana suna bazai taba canjawaba    Dan Allah Ummeey kishare hawayeki  Kada kijefa Abba cikin wani halin Share hawayeta tafarayi  ita kadai tasan iri radadin datakeji a Ranta Haydar yace Abba  Ina Neman Alfarma a gareka da a daura Aurena  da  Ummeey a yau Dina nayi Alkawari Zan tsare mutuncita zanbata  kullawa  bazan taba bari tazubar da hawayeba  Abba wlh sani matsayi Ummeey gareka bai rageni da komaiba saima Kara girma da daraja da tayi a idanuna  yazune nafi bukatar Ummeey tazamo matata             Abba zanyi magana Yaya nasa ya dakatar dashi tare dafadin kada kace komai  Muhammadu amatsayina na yayanka Kuma nine wakilin Ummeey  idai Mahaifin Haydar ya Amince da  Wana Aure to nabawa Haydar Aure Ummeey . Dady yace Alhaji Mai zai hanani amincewa wlh kallo daya nayiwa Wana yariyar Naga tashiga Raina  ganita nake tankar   Yar,ta Fatima  Kuma nima nayi muku  Alkawari Zan kulla da ita tankar Yar, dana haifa a cikina Abba ne yace  Haydar nadanka maka  Amanar Yar,ta Ummeey  a hanuka   inason ikara sanar daku wlh Yar,ta Yar halak ce  lokaci nake jira da Zan tabatar muku dahakan        Abba Muhammad yace kiyi hakuri Mamana kada kisa Wana Abu a ranki   kema Yar,ce Kamar kowa    Abbanki yanana akan matsayisa na Mahaifinki                               Ciki muryar kuka Ummeey tace insha Allah Abba bazan saka hakan a rainaba  Abba da Mama sune iyayyena dasu zayi Alfahari a kon Ina   Zuwa tayi gaban Abba dataga yayi shiru Kamar Mai tunani  rike hanusa tayi tace Abba  tunani Mai kakeyi   Kallonta yayi yace Babu Ina tausayikine ko wane iri radadin  kikejin a raikin Murmushi karfin halin Ummeey tayi tace Abba  banajin komai a Raina  basan kowaba idanba Kai da mamaba kune iyayyena bani da kamarku a Wana duniyar  Abba yaji dadin kalaman nata ya Dan samu sasauci daga radadin da zuciyarsa kemasa          GIDAN MUHAMMAD Yau gidan cike yake da bakin k'awaye Meenat ne suka kawo mata ziyara an baje a Fallon sai hira sukeyi suna shewa         Ma'eesha tace Meenat tuda mukazo Banga Muhammad ba Naga yau Sunday ne barai ince Yana gun aiki Yamutsa fuska tayi tace Yana can gidasu Momynsa ce takirasa  waitana son ganisa. Ma'eesha tace Kuma Kika yarda amade wlh Meenat basan baki da wayoba sai yau  in bada sallon munafurcin haka kawai takira mijinki tace tanason ganisa Kuma kibarsa yaje kikasan Mai zata kullamiki  Uwar miji cefa Kina Zama zamanki saita sakaki a masifa Ai kawai kitashi muje har gidan musameta  mujin dalilin da yasa zata kiramiki mijin uwar Mai zata Masa da hartakeson ganisa Ai ko haka suka tashi  gaba dayasu suka shige Motar suka nufin gidan Momy Koda suka Isa basu samu Muhammad a gidan ba sai Momy da take kallon Babu ko sallama suka shigo fallon  ganisu Momy  tayi a kanta Wani mugun kallon Meenat tawurgawa Momy tace...               DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* FOR MORE INF 08140801885 Page 85 & 86 ____________Mai ya kawoki gidana tare da wad'anan fitsararu tanunasu   Ma'eesha da hanu. Ma'eesha tace keee tsohuwa iya bakinki in Kuma bahakaba  jikinki ya gayamiki Dan wlh lilisi zamu muki a gidana Muzone mumiki warning  akan shishigin da kikewa k'awata  daga yau idan kinason ganin Muhammad to kinemin izini a gun Meenat  idanta Amince Zaki inya magana dashi Ida Kuma Bata Aminceba to saide kiyin hakuri sai lokaci datayi ra ayin . Hararanta Momy tayi cike da masifa tace keeee...dakatar banason raini da rashin kunya kee a asuwa  dazakizo har gida kinamin wasu zantuka marasa kangadon Kekuma Meenat   wato Rashi Mutunci naki har  yakai  kikwaso  k'awayenki kuzoku har cikin gidana  kucimin Mutunci Toh  Wlh karshe zamaki a gidan d'ana  yazo Dan  ba a haifin  shegiyar yariyar dazatazo tamu Rashi Mutunci kuma nabarta taci gaba da Zama a gidan d'ana yau zanuna Miki cewa nike da ikon da d'ana     Meenat tace Momy nikike  d'agawa murya haka   tokoshi Baby bai isah ya dagamin muryaba  barai wata tsahuwar banza wace Bata Kama girmataba   to wlh kika sake dagamin murya a nagurin saina shararamiki Mari  nifa turanar danafara ganikin najin natsaneki  bana kaunarki                       Dariya sukasa gaba dayasu Ma'eesha tace tosu Momy sai abin a hankalin in  bahakaba jikin tabore yayi la,asar                    Dafa kafadar Momy Meenat tayi tace Momy  zama lafiya da kwanciyar hankali zasucin gaba da kasancewa tare  dakene mudin Kika fita daga harkar Babyna kidena yawan kirasa a wayan saboda bazan dau hakaba    Ina fatan maganganuna sun shiga kwakwalwarki Dan shine samu saukinki Idanuta tadaura akansu  Ma'eesha zamu inya tafiya ko Dan nasan yazu haka Baby ya dawo gida Wani mugu Kallon gaba dayasu suka aikawa  Momy Mai cike da gargadi wada hakan ya hadasawa Momy faduwar  gabban    suna Bari gidan Momy tasauke ajiyar zuciya Mai karfi        Kiran Muhammad din tayi take  sanar dashi iri rashin kuyan da Meenat din tazo har gida tamata ita da kyawayenta       my  Son  ide har Nina haifeka Kuma   kanason farin cikina toka sakin Meenat.. gabansane ya fadin jin maganar yayi tankar saukar a radu            Cikin sanyi Murya yace Momy nasakin Meenat fakikace Momy kode kimata da iri Son da nake matane              Ina sane da iri son da kake mata  ama nima inason  nanunawa manta iri matsayi da nake dashi a gun d'ana   inason tasani matsayi Uwa da darajarta  yawuce na Mata   Dan haka Ina Mai baka Umurni a yau Dina kasaki Meenat Shuru. Ya danyi nawani lokaci sana yace kiyin hakuri Momy bazan inya sakin Matataba saboda Muna son junamu   nifa Momy Banga Abu daukar zafi a nanba  Meenat yariyace  Dole kidiga hakuri da duk abuda Zaki gani daga gareta     soboda yaritane kedamuta nagaba bazata Miki hakaba        Kashe wayan Momy  tayi. Cike da Mamaki magaganu da Muhammad din yake fadamata tuda take dashi baita tab'a sashi Abu bai Aikataba  Koda kuwa bayaso haka zai aikata batare da yamata musuba                 Ama sai gashi yau sanadin  Aure Meenat  Yana fada Mata magana Kai tsaye batare da  girmamawaba          Hawayene suka zubo kan fuskar Momy take tafara nadama da danasani Abubuwa data  aikatawa Ummeey                        ✨ GIDASU UMMEEY✨ Kamar yarda Haydar ya bukaci a daura Auresa da Ummeey   bayan idar da  sallah  la'asar  aka daura Aure Ummeey da Haydar  akan Saddaki  Naira dubu dari              Dauri Auren baisamu halatar mutane sosaiba  sakamoko yawanci    mazajen suna kasuwa wasukuma  suna gun aiki  shiyasa Babu wasu mutane a gun sosai a gun dauri Auren      Haydar nagani an  daura Auresa da Ummeey sujjada yayi ya dad'e bai dago kansaba  godiya yake ga Allah wada ya mallakamasa Ummeey amatsayin Matarsa          Itama Ummeey anata bangare hakane takasance duk da radadin datakeji a zuciyata hakan bai hanata jin farin cikin  da Malakar masoyinataba... DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page  87 & 88 ______________Mama Dan Allah Ina son kafin natafin dakin Mijina  kisanar dani waceceni Ko Zuciyata zatasamu sasaucin akan  radadin datakemin                        Shuru Mama tayin nadan wani lokaci sana tace  kiyin hakurin yar'ta bazaki inyajin komai daga gareniba                Saboda nadaukawa Abbanki Alkawari  bazan taba fitar da wanan sirinba   hawayene suka zubo daga idanun Ummeey kuka tafara Mara sauti                       Cikin kuka take fadin shikenan Mama    tuda bazaki sanar dani wacece niba  wata Rana saide kusamu nahadin zuciya namutu              Dan Zuciyata  bazata iya jurewaba  waya sanima ko ansamenine bata hanyar Aureba shi yasa  aka yasar dani a bolla kukuma kuka tsinceni     shikenan nikan nazo Wana duniyar cikin rashin sa'a  kuka tasa wada ita kanta Mama batasan sanda Hawaye suka zubo daga idanutaba                          Dafa kafadarta tayi ciki damuwa tace                    Dago idanukin kikaleni Ummeey ni Mahaifiyarkice  nima inajin radadin dakikeji a raiki    Ummeey wlh kee Yar sunace da Aure aka haifeki                   Kigafarceni     Yar'ta bazan inya sanar dake kwomai dagane da Tarihikiba Abbanki shine wada yafi dachewa ya sanar dake komai          'Dago idanuta tayi tadaura a kan Mama  kallon Mahaifiyartata takeyi cike da Son da kauna tace  Mama nagasu da magaganuki nasan bazaki taba fadamin maganar da ba gaskiyaba.    kina sanar Dani gaskiya komai d'acinta             Daga yau bazan sake Miki irin Wana tabayarba  ama Mama zuciyata zataci gaba da kasancewa cikin tashin hankalin har sai Ranar da Abba yasanar Dani   Asalin Labarina     Mama zatayi magana sai gani Abba tayi tsaye a kanta Kallosu Abba yayi yace lafiya kuwa naganku haka  sai sallama nake Babu wada ya Amsa  Kuma Naga kamarma kuka kukayin            Kode akwai wata matsallane girgiza Kai Mama tayi Alamar ah.  ah Babu wata matsalla    Saide yar'kace  takeson sani Labarinta  tanason tasan ko ita wacece suwaye Iyayyenta             Abba Ummeey lokacin yayi da yakamata kasanar da ita duk wani Abu daya shafi rayuwarta  Dan yazu Ummeey tagirma tamalakin hankalin kanta ya kamata ace yaxukan  tasan duk wani Siri da akeboye mata              Shuru Abba yayi Yana nazarin akan magaganu Mama   Tabbas Ameenah kema kince wani Abu           Kikwantar da hankalinki Mamana insha Allah kamin kitafin  dakin Mijinki Zan sanar dake  duk wani Abu daya shafi rayuwarki  hardama wada baki sandashiba          Dama muyi magana da Mahaifin Haydar   kafin sutafin  akan nada wata daya Zaki tare           Ama Dan Allah inason kafun lokacin    Kicire duk wata damuwa a ranki kada yaje ya haifar Miki da wani ciwo   Ummeey kekad'ece yan'ta   kekadai   namalaka a cikin Wana duniyar   bazan son narasakiba   Dan Allah Ummeey  kada kisaka Wana Abu a ranki        Take tausayin Abba nata  ya kamata ita kanta shedace a kan iri kaunar da Abba kenuna Mata  wasu hawayene suka zubo kan fuskarta  Kamar mai shirinyin kuka tace           Kayin hakuri Abbana nima basan lokacin da damuwar take zuwa minba  Abba zuciyata kullu takasance cikin zullumin da fargaba  saboda bansa suwaye zasu kasance Iyayyena ba      Ama zanyi kokarin wajan ganin nadane duk wata damuwata Hakane takasace Ummeey nakokari wajen gani Dan ne  duk wata damuwar dake damuta duk Dan taga hankalin iyayyenata ya kwanta             Hauwa kullun nazuwa gidasu Ummeey Tana Kara kwantar Mata da hankalin tare  damata nasiha Mai ratsa jiki  Dan Ummeey tasanar da ita komai Babu abuda da taboye Mata  Hauwa  tausayin  k'awartata  ne yakamata har Saida tazubar Mata da Hawaye saide Kuma tayi farin cikin dajin Labari Aure nata tare da Masoyinata wada kullun take burin ace yazamo Abokin rayuwar  k'awartatan sai gashi cikin sauki Allah ya malaka Mata Haydar din                           KANO Haydar bayan  dawowarsu daga Gombe    Adam yafara a jiyewa a gida sana shima ya wuce gidansa Dadyma gida yanufa            Koda ya Isa gida bai samu  wata kulawa daga gun Rukkayah ba sai wani tsumewa takeyi      Kallonta Haydar yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Momyn Ummeey lafiya kuwa naga yanayinki gaba daya yacanja  daga  Babu wata kullawa da Kika nuna a gareni       Wani mugun kallon tawurga Masa cike da tsiwa tace okay Kai dama harkana tunani   zaka samu kulawa daga gareni to kayin baban kuskuri    aini turanar da kasanar Dani zaku Gombe kaida ya Adam              Nasan Akwai abuda kuke Shirin aikatawa nima Kuma daga lokaci natanadar maka da  masifa da bala'i a cikin gidanka         Murmushi Haydar yayi yace  Rukkayah nikike fadawa wadana magaganu marasa dadi haka  kisanifa  nimijinkine baidace ace duk maganar datafito daga bakinki shizaki fadaminba kishi fa ba haukabane Dan Allah kidinga yayafawa zuciyarki ruwar sanyi          Rukkayah Dan Allah kizamo Mai karbar kaddara a duk yanda tazo Miki  kada kiyi jayaya da hukuncin Allah                        Allah yariga da ya kaddara badake kadai zanzaunaba    Rukkayah  Mujemu Gombe ne domin Neman Aure Ummeey Kuma Wana karon mudache Mahaifinta yabani ita bamu bar Gombe ba har Saida aka dauramana Aure nida ita              Mikewa tayi tsaye cikin tashin hankalin tace.... DAGA ALKALAMIN  Ummeey Muhammad Lawan Ummu afnan_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 89 & 90 _______________Aure fa,kace Ya Haydar kana nufin an daura Aurenka da Ummeey batare da saninaba  hawayene masu zafi suka gangaro kan fuskarta                Ya Haydar yazu dama tsanar dakakemin hartakai kaje kayi Aure batare da kasanar Sanar daniba                          Kuma Abu takaicima harda sahanu  yayana  a cikin  kukane Mai karfi ya kubce Mata                 Jikin shine yayi sanyi  Tausayinta ya kamasa rugumeta yayi a kirjinsa yanajin wani irin a cikin  ransa   yace kiyin hakuri Matata nasan bankyauta mikiba ya kamata ace nasanar dake dalilin zuwana Gombe tukafin natafin       Nazabi naboye mikine Dan gudun bacin ranki  ina sonki Matata Ina kaunarki  bana son gani bacin ranki                 Dan Allah kada kisaka wani Abu a ranki nayi mikin  Alkawarin zanyi adalci a tsakaniku bazan   taba fifita wata akan wataba         Rukkayah bazan taba mantawa da halaicinki gareniba   kina da wani matsayi namusama a cikin zuciyata                       Kece kikayi sanadiyar samuwar farin cikina kece Kika farfadon da zuciyata a lokacin da tadade a Sumaa. tayaya zayiwa Uwar yan'ta   butulci Janye jikita tayi daga nasa  cikin kuka tace   nifa  bazan zauna  da kishiyaba                                        Inda da gaske kana Sona bakason bacin Raina to karabu da ita ka aikamata takardarta gidasu  Dani bazan hada mijin da kowace yan'maceba                  Kura Mata idon yayi yana mamakin son kai irin nata      Had'ee  fuska yayi cikin rashin jin dadin kalamanata  yace  bazan saketaba nadade Ina rok'on Allah daya nunamin Ranar da Zan malaketa a matsayin Matata          Rukkayah nagaji da lalabaki duk abuda zakiyi kiyin wlh daden nake dake              Ama kibin a hankalin kada kikaini bango  Dan          idan  Kika kuskura Kika kureni  wlh bazakiga da kyauba        Kifara shirye shirye tarbar k'anwarki Dan nan da wata guda zata tare a gidana               Wucewa d'akin yayi ya barta a gun  magaganusane suka tsaya Mata a Rai cikin bacin Rai tace  tashigo gidan mugani  wlh sai nakoya Mata hankalin sai tayi danasani Aure mijina datayi                       GOMBE   Rayuwa tanayiwa Meenat dadin  Dan bakaramin cin duniyata da tsike takeba  shikasa Muhammad  a karkashi ikonta yake             Tasamu nasara waje rabashi da Mahaifiyartasa Dan yazu  Koda Kirasa tayi a waya baya dauka   ko gidan ya daina zuwa      Momy kullun cikin kuka take  tabi tarame  hata Abinci Bata inyaci saboda bakin cikin  tanajin tana gani a rabata da  d'anta                      Gashi Tana tsoron sanar da Abba  tarasa yada zatayi tunani  mafita kawai takeyi         Daga karshe tayake  shawara zuwa gidanasa          Fitowa tayi tafara kwallawa Iro Kira  Iro dake daki yajiwo Kiran Hajiya da sauri ya fito daga dakin yanufi Ida take cikin ladabi       Kallonsa tayi a wulakance Tamika Masa keey tace gidan Muhammad zaka kaini  jikin Iro narawa yasa hanu ya karba ya nufi ida Motocin  suke Bishi tayi a baya Bude Mata motar yayi tashiga cikin fuskarta  a murtuke Babu Alamar annuri a tatare da ita             Jan Motar yayi suka nufi gidan  suna insa Iro yafito cikin sauri ya bude Mata Motar fitowa Momy tayi tanufi cikin       Kodata shiga batataran da kowa a fallo ba sai Mai aikisu Talatu Tana goge goge           Tana gani Momy tazube a gabanta cikin ladabi tagaisheta           Amasawa Momy tayi tare da tanbayanta masu gidan           Cikin rawar jiki Talatu tace sunana ama lokaci fitowan Hajiya baiyiba sai zuwa anjima          Momy zatayi magana sai ganisu tayi sufito  wani mugun kallo Meenat tawurgawa Momy           Kallon Muhammad tayi tace Baby Mai ya kawo Wana matar gidana            Wai nikan banace mikin karki sake zuwa gidana batare da kinemin izininaba         To kitashi kibar gidana tukafin ranki ya b'acin              Mikewa tsaye Momy tayi cikin bacin Rai takowa tayi  Ida suke daga hanu tayi tashararawa Mata Mari cikin kunar Rai  Momy tace  kedan Ubanki  Wai nikan nisa'arkice dazakina fadamin magaganu son ranki       Kuka Meenat tasa wada hakan ya dagawa muhammad hankalin           Kallonta yayi yace haba Momy Wana wane irin zalincine Zaki daki yariyar mutane gaskiya Momy kina takuramin        Bazai inwu kidiga zuwa gida kina dagamin hankali  Dan Allah Momy  kidaina zuwa gidana zuwaki gidana Babu abuda yake hadasamin sai masifa  Sake baki Momy tayi Tana kallonsa Wai yau itace Muhammad yake fadawa irin wadana magaganu  hawayene suka gangaro kan fuskata  Tace My Son nikake cewa nadena zuwa gidanka saboda Wana yar'iskar yariyar        Turo baki Meenat tayi tace iya bakinki tsohuwa kada kisake cemin Yar iskar   ai kecema kikayi kallar tsofin karuwai   Kallonta yayi Rai a bace  yace Baby  kyaleta  barni da ita        Momy kifitamin daga banason Kara ganiki a gidana     Tashi Momy tayi zuciyarta cike da bakin ciki idanuta nazubar da kwalla  fitowa tayi  Iro naganita ya bude Mata Motar tashige cikin kuka Momy tasa Shikasa Iro bakaramin mamaki yayiba gani Hajiya na kuka Suna insa gida Momy tafito tashige ciki            SHIRYE.   SHIRYE.  BIKIN Shirye shirye biki ake daga bangare gidasu Amarya  da Ango  Dan Haydar yace bikin za ayin irina saurayi da buduruwa gidan Ammy yafara cika da jama'ah kowa kagani zakagasa cikin farin ciki musamama Ammy da Fatima da farin cikinsu  ya bayana a kan fuskarsu                   Ummeey nashan gyara daga gurin kan'war Mama Umma Asabe   gyara take Mata namusama Ummeey tadad'a kyau sosai  sai daukar idon takeyi Rukkayah Taki takwantar da hankalinta kullun da kallar  Rashi mutunci datake fitowa dashi  shide Haydar yakin ya biye Mata  saima  Mata uzuri da yayi yasan Wana bahalinta bane  zafin  kishine.. DAGA ALKALAMIN Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 91 & 92 ________________Kifa kanta tayi a kan kujera Tana wani irin kuka Mai cike da nadama da danasani             Abba dake dakin kwace Yana hutawa yafara jiwo sautin  kuka nata              Tashi yayi daga  kan gadon yanufin Fallon Kallonta yayi cike da Mamaki yace  Habiba  lafiya  kike kuka haka kodai Mutuwa akayi    dago Kai tayi tadaura idanuwata a kansa cikin muryar kuka tace Alhaji  dama mutuwar akamin saiya   fimin sauki   akan Wana halin danake ciki                                 Kara fashewa tayi da kuka gamin dafadin Wana yariyar tacuceni tarabani da My Son yazu baya kaunar ganina Alhaji Son ya Dena zuwa gidana kwoda Kiran wayasa nayi baya dagawa        Shine nayanke shawara zuwa  gidan naduba ko lafiya    Alahaji bakaga iri cin mutunci da yariyarna taminba   har cewa tayi Ina Kama da tsofin karuwai  a gaban Son tadiga cimin mutunci  bai inya cewa komaiba saima cewa da yayi karna Kara zuwa Masa Gida               'Dan'na dana haifa a cikina shine yamin koran Kare a  gidansa har yake fadin zuwana gidansa Babu Alkairin   kwanaki har gida tadebo  kawayeta  sukazo suka  cimin mutunci  har fadin suke idan banfita hanyar My Son ba jikina zai gayamin Waini zasu daka.. Takarashe maganar cikin kuka..                                        Kallonta Abba yayi Fuskarsa dauke da Murmushi yace dadina da gobe sauri zuwa ai dama duk wada ya sayin rariya yasa dolle tazubar da ruwa                     Nayiwa Muhammad zabin Matar Aure   a matsayina na Mahaifishi  wada bani da buri da yawu a ce Muhammad yasamu mace Tagari  wace zata kulla da yaransa waje basu tarbiya Tagari   shine Naga Ummeey ita tafi

Chapter 10 of 14