Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
dacewa tazamo matar Muhammad yariya Mai nutsuwa da tarbiya   ama haka kikayi kutun kutun  kika diga hurewa yarona kune akan kada ya yarda da zabin da namishi                 Keeede burinki d'anki ya Auro mikin Yar Mayan Mutane   wace zata fitar dake kunya a cikin k'awayenki              Nasan zakiyi mamaki tayaya akayi nasan Abuda kike kitsawa keda Dan'ki              Nasha dawowa gidana batare da sanikuba  nasameku keda Dan'ki kuna kulla makirci. Kuma duk akan yar'kani                                 Kizigashi ya azabtar da yariya da yuwa da duka harda zagi  duk nasamu Labari komai harda zuwa gidan dakikayi Kika debe duk wani kayan Abinci dake gidan      Saboda zalinci    duk Wana Abubuwa da kuka aikata a zatonku kunci bullus kena                      Habiba  kena ai shin  shariii Dan aikene  Kuma duk nisan jifa k'asa zai dawo                        Kigade tuba aje ko inaba Allah ya fara dawo muku da makirciku kanku                     Cikin sauki Allah yafara sakawa Mamana iri azabtar da ita da kukayi keda D'anki                 wlh alhakine yake bibiyarku Kuma baku ga komaiba  tuda kuka zalinci yariyar da batajiba bataganiba             Kallosa tayi cikin takaici Tace yazu Alhaji  Ina sanar dakai damuwata Mai makwo kanuna rashin jin dadinka                 Ama sai fadamin magana kakeyi akan wata bazan   tabbas nasa bamu kyauta mataba amafa hakan bashi zaisa nakyaleka kana fadamin magana akantaba.             Kallonta Abba yake cike da Mamaki ganin har yazu Bata sadudaba                                                         YAU  TAKAMA  ALHAMIS.   29. TH  . DECEMBER   YAUNE UMMEEY SUKA GUDAN DA.    KAMU  ..                            A.   MAIDUGU  GUESS PALACE  DAKE  CIN GARI  GOMBE                 WASHE GARI Juma'ah  akayi walima   dangi ango Suma suzo tudaga Kano Dan dasu ake gudanar da komai                Haydar   ya kasance cikin farin ciki da anashu wada hakan ya kasa boyuwa a kan kyakyawar  fuskarsa               Rukkayah  bakaramin Rashi mutunci take zubawaba  musamama dataji gobe Ummeey zata tare  a gidan  Dan har dangita suzo suyin jere      gani irin kayan a latun da aka zuwa Ummeey   Rukkayah Saida tarude  Dan itade a yada taji Labari Ummeey  Yar gidan talakawane              Bata taba tunani suna da arzikin da zasu Mata wanan kayaba                    Take taji wani kishi ya  turniketa   ga wani dacin da takeji a makogoronta              Tabbas kukama rahama ne Dan a Wana lokaci kukama gagaranta yayi ita kadai tasan irin a zabar da takeji a Raita              YAU TAKAMA ASABAR   A yaune Ummeey zatatafin dakin Mijinta Dan Haydar yace dakasa zaizo ya dauki Amaryasa dazara angama shagalin biki hakane takasance angama shagalin biki  kowa ya watse sai dangi mama dasuke nesa sune kadai suka rage a gidan Haydar yazo daukar Amaryartasa Abba yace ya dakata tuna Dan a Wana ranane zai sanar da Ummeey Asalin Labarinta.._*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page  93 & 94 ______________Zan sanar daku Abuda nadade Ina boyewa dan kaima nacire maka kokonto daga zuciyarka   Haydar                                   Zuciya bata da Kashi nasan  dolle watarana zata Raya maka wani Abu dangane da Ummeey                          Shiyasa nazabi  Nabayana  Wana sirin a gabanka      Dan nacire maka duk wani kokoto dake Ranka       Abba Kira    Gwogwo Halima   da Gwogwo Asabe  yayi ya sanar dasu Yana bukatar ganisu yazu yazu                 Basu wani bata lokaciba suka inso gidan  cike da far gaban Kira da yayanasu ya musu               Abba  ne yafito cikin shirisa kallon Momy yayi yace kidauko mayafinki  zamu gidan Muhammadu                Kallonsa tayi cike da Mamaki tace   Alhaji kenan kaimade kawai kafadin hakane Dan jin dadin bakinka            Nikuma Mai zai kaini   gidan Muhammadu ai nin nafin karfi zuwa gidan matsiyata irin su Muhammadu         Ai idan nataka kafata naje gidan Muhammadu to darajarsa da kimarsace zata dagun nikuma bazan son hakanba                                Nafison kullu nagansa a wulakance  zanso a ce abuda zaicima ya gagaresa           Magaganutane suka daki zuciyar Abba cikin bacin Ran  yace wlh idan Kika sake fadan wata magana akan d'an uwana  to zantsike gaba daya igiyar Auren dake kanki                 Zanuna Miki Muhammadu ya fikin matsayi da kima a guna saboda shidin Dan uwanane najini wada duk duniyarna bani da kamarsa          Habiba kibi a hankali Dan wlh Zan inya rabuwa dake mudin zakici gaba da  fadan magaganu marar dadi akan d'an uwana         Zaki wuce kidauko mayafinki mutafine ko sai nasaba mikin           Wucewa Momy tayi sumu sumu tawuce daki Dan bakaramin  razana tayiba dajin furuci nasa     Dauko mayafinta tayi tafito   wani iri kallon Abba kemata Mai cike da takaici              Momy bakaramin shiga  taitayita tayiba fita sukayi daga gidan suka nufin gidan k'aninasa       Kiran Muhammad yayi a waya yace lalai yazo yazu yazu yasameshi a gidan baffanasa    Shide ya Amasa da tone ama  ba a son ransa zaije gidanba Momy tuda suka shiga  gidan bata kulla kowaba saima bisu datake  da kallon raini        Mama ce tagaisheta nama Dakar ta inya  Amsawa  sai wani ya mutsa fuska takeyi  su Gwogwo Hallima Kam ko kallo bata inshesuba                 Muhammad ne ya shigo gidan fuskarna a murtuke Babu alamar far a atare dashi karasowa yayi Ida suke  Zama yayi kusa da Abbanasa                Kallon Mutane dake  gurin yake cike da  Mamaki  a ransa yace komeye dalilin  Tara wadana tarkace ohho             Idanusane suka sauka a kan Haydar   bagasane ya fadin karde ace Wana shine  mijin  Ummeey  Kai....Ina bazai inyuba Wana yafi karfi Aure Wana yariyar   baisan maganar tafito filiba  kallosa Abba yayi dauke da                        Murmushi akan fuskarsa   yace Allah ko saboda ita bamutu bace ko  har kuke tunani bazata samu   mutu Mai nagarta da zai Auretaba to Wana din dakake   gani shine mijin nata              Shuru Muhammad yayi yanajin takaici a ransa dashi yason ace   mijin da ta Aura ya kasance tallaka futuk      Abba ne yayi gara murya gamin da fadin  nasan gaba dayaku  zakuyi mamaki  taraku a nan guri da mukayi                        Mutara kune Ana Dan nasanar daku   wani sirin  wada   Babu wada yasan Wana sirin  sai mu hudu        Dagani sai yayana Abdallah sai Mahaifimu Allah yajikansa da rahama   sana sai   Mahaifiyar Ummeey  Ameenah                     Inason nasanar daku cewa  Bamu muka Haifin Ummeey    ba Ummeey Takasance Amanace  a gumu   gaba dayasu Saida suka razana dajin furucin Abba  Ama bada Abba muhammad dama shi yasan komai  Gwogwo Asabe tace Yaya muhammadu Mai kake fadane haka waye baisan Ameena itace Mahaifiyar Ummeey ba  Kuma Kaine  Mahaifinta            Kallonta Abba yayi zuciyarsa namasa zafin  yanajin takaicin fitar da Wana sirin    kwantar da  hankalinki Asabe   yazune zakusan gaskiyar lamari  .................. Mahaifimu Alhaji Shu,aibu  Haifafen  Dan garin Gombe  yayi karatu Almajiranci  a cikin garin Maduguri  Ana ya zauna  ya fara sana,ar Saida kifin                          Haka Mahaifimu ya Cigaba da rayuwarsa a cikin  garin Maduguri    Yana zuwa Gombe  akai akai  watara  Mahaifimu yazo duba  Mahaifinsa Baffa  a ranane Baffa yake sanar da Mahaifimu cewa ya zaba Masa matar Aure Yar Abokinsa                   Mahaifimu ya karbi zabin da Baffa yayi Masa   hanu biyu domin yasa Baffa bazai masa zabe tumun dareba                Baffa yayi fari ciki akan  biyayar da Mahaifimu yayi Masa             An daura Aure Mahaifimu da Yar Abokin Baffa Ummulkhari   Baya wata biyu da Aure Babamu  yacigaba da zuwa Maiduguri Yana sana'arsa ta sai da kifi  ama baitaho da matarsaba yabarta a can Gombe suna zaune gida daya ita da  Baffa            Haka rayuwa taci gaba da tafiya har Allah ya azurta Mahaifimu da samu karuwa  d'an namiji              Ranar suna yaro yaci suna Baffa wato Abdallah    Baffa ya kasance cikin farin ciki sakamako irin  rikon da Babamu yayiwa Innarmu  rikone natsakani da Allah zaka dauka Aure soyayyah sukayi   BAYAN SHEKARU TAKWAS DA HAIHUWAR.  YAYA ABDALLAH Inna tasake Haihuwar yara uku   nine wada kebin Yaya Abdallah sai Asabe take bina sai Halima itace Autarmu          Mutaso cikin gata da kulawa daga gun kakamu Baffa harma da Babamu shima Yana nuna Mana gata tumuna yara muka taso da son junamu Wana Abu bakaramin faratawa  iyayemu Rai yakeba Tare akasamu makarata nida yayana Abdallah  Yaya Abdallah Yana bani kulawa yakan Hana kansa cin  Abu domin yabani   Yaya Abdallah ya nunamin gata da tausayawa amatsayina nakanisa                   Komai tare mukeyi nida yayana Abdallah    Babamu ya Kai Yaya Abdallah  kasuwa ya hadashi da wani abokisa Alhaji sabo dan ya koya Masa kasuwanci                A Ranar nayi kuka saboda tuda safe idan yayana yafita bazai dawoba sai magariba haka nadawo Kamar maran lafiya Innarmu kullu cikin rarashi take da haka har nasaba          Idan Yaya Abdallah ya dawo daga kasuwa haka zai tahomin da tsaraba kullu tsarabata daban Yaya Abdallah baya gajiya da d'awainiya Dani tumuna kanana hartakai ga girmamu  nima Baba ya kaini gun aiki shagon diki ya kaini Kuma cikin ikon Allah   nafara gane komai  har baba ya sayamin keke ya budemin shago               Shima Yaya Abdallah ya fara kasuwaci nasa nakansa Kuma a lokacine Allah ya hadasa da Habiba   yayana yazomin da maganar  Habiba  yace idan har  mukaje  gidasu  Habiba  Naga bata minba to shima zai  hakura da ita         Haka ya daukeni mukaje gidasu Habiba a zahiri Habiba bataminba Dan gaskiya niban Yaba da tarbiyartaba               Ama saboda Naga yayana yayi nisa a cikin kaunarta sai nabashi Karin gwuwa Su baba suje sutabayawa  yayana Aure Habiba Kuma mahaifita ya Amince ya bawa  yayana Aureta A Wana lokaci ne Allah yayiwa Baffa rasuwa mutuwar Baffa tagirgizamu mushiga tashin hankalin muda iyayemu        Allah sarki Baffa datijon Arziki BAYAN  WATA BIYU DA RASUWAR BAFFA Aka daura  Aure yayana da nasu Asabe da Halima duk Rana daya akayi bikin          BAYAN SHEKARA DAYA DA BIKIN YAYANA Habiba tahaifi danta namijin wada yayana yasa Masa sunana  Muhammad  a Ranar nayi murna Kuma nakara tabatarwa kaunar da yayana yakemin bazai taba kwatatuwaba       Tuda aka haifi Muhammad Allah yasamu  kaunarsa a Raina  kullu sainaje gida duk Dan Naga  Muhammad  haka Zan daukesa naita Masa wasa shima yaro ya Saba dani sosai      Wani Abuda nalura dashi shine Habiba kwatakwata bata kaunata kullun cikin ai batani take  Koda gaisheta nayi bata Amsawa        Wata Rana naraka Abokina Usman Kano  anane Allah ya hadani da Ameenah  Ameenah yariyace Mai tarbiya da nutsuwa        Atakaice mushaku nida Ameenah har aka fara batu Aure  anane nasanar da yayana  nasamu matar Aure yayana yayi fari ciki sosai sana yaje ya sanar da Baba Dashi da Babamu suka tafi Kano  nemamin Aure Ameenah Basu dawoba Saida aka tsai da Rana Anyi bikina nida Ameenah  yayana ya kamamana haya kusa da gidansa turanar da Habiba  tafara gani Ameenah tadauki karar tsana tadaurawa Mata Kuma hakan yasamo asaline sakamako iri kyau da Allah ya horewa Ameenah shine take hasada A haka mukaci gaba da rayuwa har mukasamu kimani shekara biyar nida Ameenah Allah baibamu haihuwaba       Muna cikin Wana haline Abokina Usman  yabani shawara dana shigo garin Kano naci gaba da sana ,ata tadinki Dan acan anfin samu kasuwa Nasanar da Baba da yayana dakar suka Amince  Muna shirye shirye tafiya Kano Allah yayiwa Innarmu rasuwa   BAYAN WATA UKU DA RASUWAR INNARMU Muka tarkato kayamu muka dawo Kano da Zama Kuma  cikin ikon Allah munasamu dinki sosai Haka mukaci gaba da rayuwa a Kano cikin rufin asiri   inazuwa Gombe akai akai haka zansaya kaya masu tsada natafiwa da Muhammad dasu Dan jin yaro nake har cikin raina Kuma kusan kullu saimuyi waya da yayana  haka zai hadani da Muhammad a waya yanta min shirme nikuma sai naita jin dadi Shakaramu goma da  Aure Ama Allah bai bamu haihuwaba     Nida Ameenah mukasace Muna fama da radadin rashin  Haihuwa    sakamoko shekarun da muka kwashe Allah bai bamu haihuba          Mumika lamuramu ga Allah kullun cikin Adu,ah muke Allah yabamu Yan,Yan nagari wada Al,umar musulmai zasuyi Alfahari dasu              Haka rayuwarmu taci gaba da tafiya  kullun  cikin Kai  kukamu ga mahalincimu                        Allah majin rokon bawansa Allah ya Amsa Adu,armu   Ameenah tasamu ciki cikin ikon Allah batare da Tasha wahalar laulayiba             Nakira yayana nasanar dashi sanar nakira K'anena su Asabe da Halima  yayana Kuma yasanar da Babamu  gaba daya Yan uwana suyi farin ciki da samu cikin Ameenah suka diga tayani murna.._*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page. 95 & 96 _____________Rayuwamu tacigaba da  gudana cikin fariciki da kwanciyar hankali Ameenah  Tana samu kullawa daga gareni  nakan tayata duk wasu aikace aikace gida hata wanki bana Bari tayi dakanta      Haka mukaci gaba da kasancewa kullu cikin tausaya Mata nake musamama  gani yada take Zama da k'ar   tashi da k'ar  Dan a lokaci  cikin nata ya tsufa         Tashiga watanin  haihuwarta  wata Ranar talatace da bazan taba manta Wana Ranaba a cikin tarihin Rayuwata a Ranar Saida nagama duk wasu aiyukan gida hata girki Saida namata sana nanufi shagona Dan akwai dinkuna Mutane a guna Kuma a Ranar mukayi dasu zasuzo sukarba            Ina insa shagona bantsaya bata lokaciba nafara gudanar da a yunkan dake gabana      Kiran sallah azahar ya tadani daga kan kekena  nayi Alwala nanufin   Masallacin          Ina dawowa daga Masalaci natar da wata Mata zaune a bakin kofar shagona  da wata bakar jaka iri tahanu  a gefenta      Bankawo  komai a Raina ba  nayi shigewata shago naci gaba da a yukana             Koda nafito yin sallah La,asar  nasake tarda ita zaune a gun    Ina dawowa daga Masalaci Naga Bata gun Ashe Tana rakube a gefen shagona da Alamu itama sallah takeyi       Shigewa shago nayi Ina mamaki a Raina ko ita Kuma Mai ya kawota  naguri  Tana Mace ohh to Allah dai yasa     lafiya             Cigaba nayi da aikina har  Lokacin tashina yayi  fitowa nayi narufe shagona daniyar tafiya gida     Har nafara tafiya nayi nisa zuciyata tafara rayamin akan nakoma  naje nasamu Wana barwar Allah  kotana bukatar temakona       Juyawa nayi nakoma bakin shagona natar da ita zaune a idan nabarta sai a Lokacin nalura Ashe tsohon cikine gareta Take tausayita ya kamani  Dan a zahiri Ina Tausayawa duk wata Mace Mai juna biyu      Karasawa nayin gareta tare da fadin baiwar Allah lafiya kuwa Naga tukafin azahar  kike zaune a nan da Alama Kuma Kamar ke bakuwace a garina   Dago Kai tayi takaleni  Hawaye nazuba akan fuskarta cikin wata iriyar murya tace Dan Allah Mallam kateemakeni  Kamar yada Allah ya temakeka Koda da gurin kwanane  zuwa safiya  inacikin mawuyacin halin gashi bansa kowaba a cikin garina  kuka tasa wada hakan yasa jikina yin sanyi        Kallonta nayi cike da tausayawa musamama gani iri halin da take ciki           Nace da ita bakomai baiwar Allah  Zan taimakeki da gurin kwana   kitashi mutafi gidana       Dak'ar ta inya mikewa saboda da cikinata ya tsufa gashi alamun Kamar a gajiye take     Godiya tadingamin sosai sana muka dauki hanyar gida Koda muka inso gida Ameenah tatarbeta cikin Mutunci da girmamawa duk da batasan kowacece itaba batasan daga Ida tafitoba     Abinci takawo Mata  da ruwan shaa         Sana nasanar da ita bakuwar kwana zatayi  Ameenah batayimin musuba sana Bata tanbayeni daga Ina Wana baiwar Allah takeba saima kokarin mikewa da takeyi da nufin gyara dakin da bakuwar zata sauka dakatar da ita nayi Saboda nasan Me takeson ai katawa nace da ita tabari  zanje nagyara  dakin   kallona tayi cike da tausayawa tace   Dan Allah Mallam kabari nagyara dakinan dakaina   ai wahalar zatama yawa kadawo daga kasuwa ko hutawa bakayiba  gashi Kuma kakwason gajiya sana na kyaleka  kayin wani aiki batare da kahutaba ai Abu akwai  tausayawa             Hakan da Ameenah tayi ya Kara Mata girma da daraja a idanuna  Dakar Ameenah tayarda tabarni   Nashiga daki  nagyarasa tsaf sana namata shufudin nafito natar dasu suna hira Nikuma nayi shigewata daki Koda nashiga tausayin Wana baiwar Allah ce ya cikamin zuciya Ameenah ce tashigo daki tasameni  Kallonta nayi nace  Ina Kuma Kika bar bakuwar           Kallona tayi cikin gimamawa tace narakata d'aki    ama de Mallam Wana bakuwar tamu daga gani Tana cikin   damuwa  Ama daga Ina tazo Naga bataba ganita a cikin dagikuba kode dangisu innace shiyasa bansataba          Kallonta  nayi ciken  da kullawa nace  badangi mubace hasalima  bataba ganitaba nide naganta a bakin shagonane shine Naga Tana bukatar temako Kuma Naga Muna da  halin da zamu temaketa Ameenah tace Allah sarki Mallam ai gyara daka temaka Mata daga gani Tana cikin damuwa  gata da tsohon cikin garenta komai ya rabata da gida a cikin  iri Wana halin da take cikin                 WASHE GARI Washe gari da safe  bayan mun karya    fitowa tayi tagashemu a lokacin inashiri fita shago       Amsawa nayi cikin kullawa  sukuyar da kanta tayi kasa  tare da fadin Mallam nagode da temakon da kamin Allah ya sakamaka da gidan aljannah                Zantafi bazan taba mantawa da iri temoko da kulaniba Kai da matarka tabbas samu iriku a Wana lokacin Abune  Mai wuya      Ameenah tace to yazu idan kitafi daga nan Ina Zaki gashi ko sunaki baki fada manaba       Take idanuwata suka ciko da kwalla cikin murya kuka tace sunana Aysha   Kuma daga nan basan Ida zaniba          Bani da kowa sai d'an uwana guda daya shima naje gidansa ance ya dade dabari gidan gashi basamu wada yasa Ida ya komaba  Dan shin nashigo gari Kano              Kukane ya cin karfinta  rarashinta Ameenah tafarayi tare da fadin  kidena kuka baiwar Allah           Kikwantar da hankalinki kisanar damu Asalin  Labarinki   mudin kikasance daga cikin wadada suke bukatar temako to nayi mikin Alkawari zamu temakeki zamu zauna tare  dake a cikin gidana har zuwa lokacin da Allah zaisa agano Ida d'an uwanaki yake Hawayen dake zuba akan fuskatar tashare  cikin dasheshiyar Murya tace                   SUNANA  AYSHA  UMAR Mahaifina Alhaji Umar   ya kasance Dan kasuwane wada sunasa ya shahara a  a cikin garin  Bauchi     Mahaifiyarmu Hajiya zainab tumuna yara Allah ya Mata rasuwa   bayan rasuwar Umma mu  da shekara biyar        Abbamu ya.  Auro wata Mata Yar katsina     tuda Abba ya Auro Anty Fatima tabi tadaura Mana Kara tsana  nida yayana  Dan Bata kaunar tabude idon tagamu a cikin gidan                               Mu biyu ne mukakasance Yan Yan a gurin Mahaifimu    Yaya Musa shine babba saini nice Yar Auta  mukasance muna samu kullawa daga    gun Mahaifimu   duk wani gata Yana nuna Mana  soyayyah da Abba kemana tadabance Abba baya kaunar duk wani  abu da zaibata Mana Rai  Shigowar Anty Fatima rayuwar Abba shine yazama sanadin tarwatsewar fari cikimu          Gani iri soyayyah da shakuwa dake tsakanimu da Abba   baya samu nutsuwa idan Bai gamu kusa dashiba          Wana Abu bakaramin bakatawa Anty fatima Rai yayiba  haka tadiga yiwa Yaya Musa makirci takasa kasa   duk dantaga tabatasa a idon Abba        Baban abuda kedamuta baiwuce gani duk wani makircita baya tasiri a gun Abbamu     Abba namana wani irin son wada baki bazai inya furtawaba   gata Babu iri wada Abba baya nuna mana komai namu nadabane           lokacin da Yaya Musa ya kamalla karatusa  wani Abokin Abba ne yasama masa aiki a campany su dake Kono       Yaya Musa ya bar Bauchi ya dawo Kano da Zama  Abokin Abba najin dadi aiki da Yaya Musa ya Aurawa  Masa Yar,sa Ramlat         BAYAN SHEKARU GOMA SHA BIYU DA AURE  YAYA MUSA Abba ya yanke shawara hadani Aure da yaro Abokisa Alhaji Sadiq  Koda Abba yasanar Dani hukunci da yayanke ban inya musamasaba saboda nasan Alhaji Sadiq mutumin kirkine saide inajin tsoro Matarsa Hajiya Saratu          AN DAURA AURE NA DA ALHAJI SADIQ Dauri Auren da ya jefa duka ilahirin dangina cikin  farin ciki  ama bada Anty Fatima data karajin tsanata tanuku a cikin zuciyarta A Ranar da nashiga gidan Alhaji Sadiq a Ranar nafara fuskatar barazana daga gun Saratu Ina zaune akan  katafare gadona na Alfarma fuskata lulube da mayafina Mai daukar idanu sai jinayi anshigo dakin a zatona nadauka ango nane jinayi ankaraso kusa dani anshakemin wuya har Saida nagagara yin nufashi Duka akafara kaimin tako Ina kuka nake Ina Neman dauki   Saida Saratu tamin duka lilis sana takaleni          Tahada damin gargadi cikin kakausar murya  gamin da fadin  saita lalatamin rayuwa sai nayi danasini shigowa gidanta saita maidani Abu tausayi yada kowa bazai son ya rabeniba Nide bace da ita komaiba saima kuka danacin gaba dayin a Raina Ina tunani wace iri rayuwa zanyi a cikin gidana Koda Alhaji Sadiq ya shigo dakina  yaga irin abuda Saratu tamin  Rashi ya baci sosai  yabani hakuri sana yamin Alkawari zai dau mataki a kanta     Tudaga Wana Rana Saratu tasani a gaba bani da ikon yin wani Abu a gidana nide kullu Ina daki ban Isa nafito wajeba      Gashi sai tsoronta  ya da'su a Raina  duk abuda zatamin bazan tab'a  iya ramawaba gashi nakasa sanar da Abba halin da nake ciki       Wani sabon Al,amari da nalura dashi shikansa Alhaji Sadiq tsorota yakeji a yazu bashi da ra ayin kansa  Umarnitane kawai yake aiki a gidan             BAYAN WATA UKU Da Aure Alhaji Sadiq   natashi da Rashi lafiya zazabi gashi bana inya cin Abinci danaci Zan Amar dashi Alhaji Sadiq dakansa ya kaini hospital likita yasanar dashi cewa Ida dauke da juna biyu har natsawo wata biyu A Ranar Alhaji Sadiq yayi murna  har kyauta Saida  yayiwa likita  Muna dawowa gida  Alhaji  yasanar da Saratu cewa ina dauke da juna biyu  aiko a Ranar Naga tashin hankalin Dan Saratu cewa tayi ban Insa nahaihu a gidataba shekarata Sha biyar a gidan Bata taba samun cikiba saini daga zuwana  Shiko Alhaji Sadiq ya gagara Mata magana Dan shima tsorota yakeji Cikina nada wata biyar Abbana yayi hadari Motar a kan hayansa tazuwa Abuja take ya Amsa Kiran mahalincisa         A Wana Rana naci kuka rabuwa da Abba sau biyu Ina Suma  dan shikaide nake gani naji sanyi a Raina  shikasa Yaya Musa kasa jurewa yayi  kuka yakeyi tankar mace   Anyi sadakar bakwai   Yaya Musa ya min nasiha sosai akan nakwatar da hankalina  rasa Abba da mukayi bawai Yana nufin narasa komai narayutaba  yamin Alkawari zai kula Dani zai sani cikin fari cikin maran yankewa sana yace  nakoma gida tuda har anyi sadakar bakwai               Tudaga Rasuwar Abba Yaya Musa shine ya dawo madadin Abba duk wata kullawa da Abba kenunamin Yaya Musa Yana nunamin kullu sai yakirani dan yaji lafiyata      Hata gini dayakeyi nasabo gida dazai koma Saida yasanar dani    nima nake sanar dashi da Zara nahaihu zazo Kano Anty Fatima Tubayan rasuwar Abba tamike kafarta a gidamu takecin duniyarta da tsike duk da Bata Gama takababa    Naci gaba da fuskarta barazana kalla kalla daga gun Saratu bata da buri da yawuce taga  cikin dake jikina ya zube Tasha samin magani a cikin lemo   Haka nadena Shan lemo gidan hata Abinci gida nadaina cin  saboda gudun kada tacutar dani Cikina nada wata Tara a Ranar Yaya Musa ya kirani yake sanar dani ya tare a sabon gidansa natayashi Muna sosai sana mukayi hira tare da Kara jadada Masa cewa idan Allah ya saukeni lafiya nima zanzo Kano  shide Yaya Musa yanajin a jikinsa banajin dadi Zaman Aure haka zaita tabayata  ama sai nakasa fada Masa komai Koda nayi niyar fada Masa sai bakina yamin nauyi haka Zan hakura nayi shuru   Muna Gama waya da Yaya Musa nafito zani dakin Alhaji sai naji  Saratu tanawaya tanacewa   kadafa a samu Matsala a Wana aiki sonake kukashemi. Ita a yau  sana kufarka cikinta ku kashemin harda  Dan dake cikita Kuzo yazu zuwa anjima Alhaji zai dawo  banaso takara Koda mitin gomane  a Raiye natsani Aysha mutuwarta kawai nake bukata Jirine naji Yana dibata kuka nasaka nayi sauri toshe bakina kada tajiniyo Dakina nawuce cikin sauri nadauki jakar nazuba Gwalagwlene a ciki da Dan saura kudadena  fitowa nayi daga cikin gidan a dare nanufin tashar mota acan  nakwana da safe nahau motar Kano Saida nashigo cikin Kano natina da nabar wayata a can gashi bani

Chapter 11 of 14