dacewa tazamo matar Muhammad
yariya Mai nutsuwa da tarbiya ama haka kikayi kutun kutun kika diga hurewa yarona kune akan kada ya yarda da zabin da namishi
Keeede burinki d'anki ya Auro mikin Yar Mayan Mutane wace zata fitar dake kunya a cikin k'awayenki
Nasan zakiyi mamaki tayaya akayi nasan Abuda kike kitsawa keda Dan'ki
Nasha dawowa gidana batare da sanikuba nasameku keda Dan'ki kuna kulla makirci. Kuma duk akan yar'kani
Kizigashi ya azabtar da yariya da yuwa da duka harda zagi duk nasamu Labari komai harda zuwa gidan dakikayi Kika debe duk wani kayan Abinci dake gidan
Saboda zalinci duk Wana Abubuwa da kuka aikata a zatonku kunci bullus kena
Habiba kena ai shin shariii Dan aikene Kuma duk nisan jifa k'asa zai dawo
Kigade tuba aje ko inaba Allah ya fara dawo muku da makirciku kanku
Cikin sauki Allah yafara sakawa Mamana iri azabtar da ita da kukayi keda D'anki
wlh alhakine yake bibiyarku Kuma baku ga komaiba tuda kuka zalinci yariyar da batajiba bataganiba
Kallosa tayi cikin takaici Tace yazu Alhaji Ina sanar dakai damuwata Mai makwo kanuna rashin jin dadinka
Ama sai fadamin magana kakeyi akan wata bazan tabbas nasa bamu kyauta mataba amafa hakan bashi zaisa nakyaleka kana fadamin magana akantaba.
Kallonta Abba yake cike da Mamaki ganin har yazu Bata sadudaba
YAU TAKAMA ALHAMIS. 29. TH . DECEMBER YAUNE UMMEEY SUKA GUDAN DA. KAMU ..
A. MAIDUGU GUESS PALACE DAKE CIN GARI GOMBE
WASHE GARI
Juma'ah akayi walima dangi ango Suma suzo tudaga Kano Dan dasu ake gudanar da komai
Haydar ya kasance cikin farin ciki da anashu wada hakan ya kasa boyuwa a kan kyakyawar fuskarsa
Rukkayah bakaramin Rashi mutunci take zubawaba musamama dataji gobe Ummeey zata tare a gidan Dan har dangita suzo suyin jere gani irin kayan a latun da aka zuwa Ummeey Rukkayah Saida tarude Dan itade a yada taji Labari Ummeey Yar gidan talakawane
Bata taba tunani suna da arzikin da zasu Mata wanan kayaba
Take taji wani kishi ya turniketa ga wani dacin da takeji a makogoronta
Tabbas kukama rahama ne Dan a Wana lokaci kukama gagaranta yayi ita kadai tasan irin a zabar da takeji a Raita
YAU TAKAMA ASABAR
A yaune Ummeey zatatafin dakin Mijinta Dan Haydar yace dakasa zaizo ya dauki Amaryasa dazara angama shagalin biki hakane takasance angama shagalin biki kowa ya watse sai dangi mama dasuke nesa sune kadai suka rage a gidan
Haydar yazo daukar Amaryartasa Abba yace ya dakata tuna Dan a Wana ranane zai sanar da Ummeey Asalin Labarinta.._*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more information
08140801885
Page 93 & 94
______________Zan sanar daku Abuda nadade Ina boyewa dan kaima nacire maka kokonto daga zuciyarka Haydar
Zuciya bata da Kashi nasan dolle watarana zata Raya maka wani Abu dangane da Ummeey
Shiyasa nazabi Nabayana Wana sirin a gabanka Dan nacire maka duk wani kokoto dake Ranka
Abba Kira Gwogwo Halima da Gwogwo Asabe yayi ya sanar dasu Yana bukatar ganisu yazu yazu
Basu wani bata lokaciba suka inso gidan cike da far gaban Kira da yayanasu ya musu
Abba ne yafito cikin shirisa kallon Momy yayi yace kidauko mayafinki zamu gidan Muhammadu
Kallonsa tayi cike da Mamaki tace Alhaji kenan kaimade kawai kafadin hakane Dan jin dadin bakinka
Nikuma Mai zai kaini gidan Muhammadu ai nin nafin karfi zuwa gidan matsiyata irin su Muhammadu
Ai idan nataka kafata naje gidan Muhammadu to darajarsa da kimarsace zata dagun nikuma bazan son hakanba
Nafison kullu nagansa a wulakance zanso a ce abuda zaicima ya gagaresa
Magaganutane suka daki zuciyar Abba cikin bacin Ran yace wlh idan Kika sake fadan wata magana akan d'an uwana to zantsike gaba daya igiyar Auren dake kanki
Zanuna Miki Muhammadu ya fikin matsayi da kima a guna saboda shidin Dan uwanane najini wada duk duniyarna bani da kamarsa
Habiba kibi a hankali Dan wlh Zan inya rabuwa dake mudin zakici gaba da fadan magaganu marar dadi akan d'an uwana
Zaki wuce kidauko mayafinki mutafine ko sai nasaba mikin
Wucewa Momy tayi sumu sumu tawuce daki Dan bakaramin razana tayiba dajin furuci nasa
Dauko mayafinta tayi tafito wani iri kallon Abba kemata Mai cike da takaici
Momy bakaramin shiga taitayita tayiba fita sukayi daga gidan suka nufin gidan k'aninasa
Kiran Muhammad yayi a waya yace lalai yazo yazu yazu yasameshi a gidan baffanasa
Shide ya Amasa da tone ama ba a son ransa zaije gidanba
Momy tuda suka shiga gidan bata kulla kowaba saima bisu datake da kallon raini
Mama ce tagaisheta nama Dakar ta inya Amsawa sai wani ya mutsa fuska takeyi su Gwogwo Hallima Kam ko kallo bata inshesuba
Muhammad ne ya shigo gidan fuskarna a murtuke Babu alamar far a atare dashi karasowa yayi Ida suke Zama yayi kusa da Abbanasa
Kallon Mutane dake gurin yake cike da Mamaki a ransa yace komeye dalilin Tara wadana tarkace ohho
Idanusane suka sauka a kan Haydar bagasane ya fadin karde ace Wana shine mijin Ummeey Kai....Ina bazai inyuba Wana yafi karfi Aure Wana yariyar baisan maganar tafito filiba kallosa Abba yayi dauke da
Murmushi akan fuskarsa yace Allah ko saboda ita bamutu bace ko har kuke tunani bazata samu mutu Mai nagarta da zai Auretaba to Wana din dakake gani shine mijin nata
Shuru Muhammad yayi yanajin takaici a ransa dashi yason ace mijin da ta Aura ya kasance tallaka futuk
Abba ne yayi gara murya gamin da fadin nasan gaba dayaku zakuyi mamaki taraku a nan guri da mukayi
Mutara kune Ana Dan nasanar daku wani sirin wada Babu wada yasan Wana sirin sai mu hudu
Dagani sai yayana Abdallah sai Mahaifimu Allah yajikansa da rahama sana sai Mahaifiyar Ummeey Ameenah
Inason nasanar daku cewa Bamu muka Haifin Ummeey ba Ummeey Takasance Amanace a gumu gaba dayasu Saida suka razana dajin furucin Abba Ama bada Abba muhammad dama shi yasan komai Gwogwo Asabe tace Yaya muhammadu Mai kake fadane haka waye baisan Ameena itace Mahaifiyar Ummeey ba Kuma Kaine Mahaifinta
Kallonta Abba yayi zuciyarsa namasa zafin yanajin takaicin fitar da Wana sirin kwantar da hankalinki Asabe yazune zakusan gaskiyar lamari
.................. Mahaifimu Alhaji Shu,aibu Haifafen Dan garin Gombe yayi karatu Almajiranci a cikin garin Maduguri Ana ya zauna ya fara sana,ar Saida kifin
Haka Mahaifimu ya Cigaba da rayuwarsa a cikin garin Maduguri Yana zuwa Gombe akai akai watara Mahaifimu yazo duba Mahaifinsa Baffa a ranane Baffa yake sanar da Mahaifimu cewa ya zaba Masa matar Aure Yar Abokinsa
Mahaifimu ya karbi zabin da Baffa yayi Masa hanu biyu domin yasa Baffa bazai masa zabe tumun dareba
Baffa yayi fari ciki akan biyayar da Mahaifimu yayi Masa
An daura Aure Mahaifimu da Yar Abokin Baffa Ummulkhari Baya wata biyu da Aure Babamu yacigaba da zuwa Maiduguri Yana sana'arsa ta sai da kifi ama baitaho da matarsaba yabarta a can Gombe suna zaune gida daya ita da Baffa
Haka rayuwa taci gaba da tafiya har Allah ya azurta Mahaifimu da samu karuwa d'an namiji
Ranar suna yaro yaci suna Baffa wato Abdallah Baffa ya kasance cikin farin ciki sakamako irin rikon da Babamu yayiwa Innarmu rikone natsakani da Allah zaka dauka Aure soyayyah sukayi
BAYAN SHEKARU TAKWAS DA HAIHUWAR. YAYA ABDALLAH
Inna tasake Haihuwar yara uku nine wada kebin Yaya Abdallah sai Asabe take bina sai Halima itace Autarmu
Mutaso cikin gata da kulawa daga gun kakamu Baffa harma da Babamu shima Yana nuna Mana gata tumuna yara muka taso
da son junamu
Wana Abu bakaramin faratawa iyayemu Rai yakeba
Tare akasamu makarata nida yayana Abdallah Yaya Abdallah Yana bani kulawa yakan Hana kansa cin Abu domin yabani Yaya Abdallah ya nunamin gata da tausayawa amatsayina nakanisa
Komai tare mukeyi nida yayana Abdallah Babamu ya Kai Yaya Abdallah kasuwa ya hadashi da wani abokisa Alhaji sabo dan ya koya Masa kasuwanci
A Ranar nayi kuka saboda tuda safe idan yayana yafita bazai dawoba sai magariba haka nadawo Kamar maran lafiya Innarmu kullu cikin rarashi take da haka har nasaba
Idan Yaya Abdallah ya dawo daga kasuwa haka zai tahomin da tsaraba kullu tsarabata daban
Yaya Abdallah baya gajiya da d'awainiya Dani tumuna kanana hartakai ga girmamu nima Baba ya kaini gun aiki shagon diki ya kaini Kuma cikin ikon Allah nafara gane komai har baba ya sayamin keke ya budemin shago
Shima Yaya Abdallah ya fara kasuwaci nasa nakansa Kuma a lokacine Allah ya hadasa da Habiba yayana yazomin da maganar Habiba yace idan har mukaje gidasu Habiba Naga bata minba to shima zai hakura da ita
Haka ya daukeni mukaje gidasu Habiba a zahiri Habiba bataminba Dan gaskiya niban Yaba da tarbiyartaba
Ama saboda Naga yayana yayi nisa a cikin kaunarta sai nabashi Karin gwuwa
Su baba suje sutabayawa yayana Aure Habiba Kuma mahaifita ya Amince ya bawa yayana Aureta
A Wana lokaci ne Allah yayiwa Baffa rasuwa mutuwar Baffa tagirgizamu mushiga tashin hankalin muda iyayemu
Allah sarki Baffa datijon Arziki
BAYAN WATA BIYU DA RASUWAR BAFFA
Aka daura Aure yayana da nasu Asabe da Halima duk Rana daya akayi bikin
BAYAN SHEKARA DAYA DA BIKIN YAYANA
Habiba tahaifi danta namijin wada yayana yasa Masa sunana Muhammad a Ranar nayi murna Kuma nakara tabatarwa kaunar da yayana yakemin bazai taba kwatatuwaba
Tuda aka haifi Muhammad Allah yasamu kaunarsa a Raina kullu sainaje gida duk Dan Naga Muhammad haka Zan daukesa naita Masa wasa shima yaro ya Saba dani sosai
Wani Abuda nalura dashi shine Habiba kwatakwata bata kaunata kullun cikin ai batani take Koda gaisheta nayi bata Amsawa
Wata Rana naraka Abokina Usman Kano anane Allah ya hadani da Ameenah Ameenah yariyace Mai tarbiya da nutsuwa
Atakaice mushaku nida Ameenah har aka fara batu Aure anane nasanar da yayana nasamu matar Aure yayana yayi fari ciki sosai sana yaje ya sanar da Baba
Dashi da Babamu suka tafi Kano nemamin Aure Ameenah Basu dawoba Saida aka tsai da Rana
Anyi bikina nida Ameenah yayana ya kamamana haya kusa da gidansa turanar da Habiba tafara gani Ameenah tadauki karar tsana tadaurawa Mata Kuma hakan yasamo asaline sakamako iri kyau da Allah ya horewa Ameenah shine take hasada
A haka mukaci gaba da rayuwa har mukasamu kimani shekara biyar nida Ameenah Allah baibamu haihuwaba
Muna cikin Wana haline Abokina Usman yabani shawara dana shigo garin Kano naci gaba da sana ,ata tadinki Dan acan anfin samu kasuwa
Nasanar da Baba da yayana dakar suka Amince Muna shirye shirye tafiya Kano Allah yayiwa Innarmu rasuwa
BAYAN WATA UKU DA RASUWAR INNARMU
Muka tarkato kayamu muka dawo Kano da Zama Kuma cikin ikon Allah munasamu dinki sosai
Haka mukaci gaba da rayuwa a Kano cikin rufin asiri inazuwa Gombe akai akai haka zansaya kaya masu tsada natafiwa da Muhammad dasu Dan jin yaro nake har cikin raina Kuma kusan kullu saimuyi waya da yayana haka zai hadani da Muhammad a waya yanta min shirme nikuma sai naita jin dadi
Shakaramu goma da Aure Ama Allah bai bamu haihuwaba
Nida Ameenah mukasace Muna fama da radadin rashin Haihuwa sakamoko shekarun da muka kwashe Allah bai bamu haihuba
Mumika lamuramu ga Allah kullun cikin Adu,ah muke Allah yabamu Yan,Yan nagari wada Al,umar musulmai zasuyi Alfahari dasu
Haka rayuwarmu taci gaba da tafiya kullun cikin Kai kukamu ga mahalincimu
Allah majin rokon bawansa Allah ya Amsa Adu,armu Ameenah tasamu ciki cikin ikon Allah batare da Tasha wahalar laulayiba
Nakira yayana nasanar dashi sanar nakira K'anena su Asabe da Halima yayana Kuma yasanar da Babamu gaba daya Yan uwana suyi farin ciki da samu cikin Ameenah suka diga tayani murna.._*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD
LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more information
08140801885
Page. 95 & 96
_____________Rayuwamu tacigaba da gudana cikin fariciki da kwanciyar hankali
Ameenah Tana samu kullawa daga gareni nakan tayata duk wasu aikace aikace gida hata wanki bana Bari tayi dakanta
Haka mukaci gaba da kasancewa kullu cikin tausaya Mata nake musamama gani yada take Zama da k'ar tashi da k'ar Dan a lokaci cikin nata ya tsufa
Tashiga watanin haihuwarta wata Ranar talatace da bazan taba manta Wana Ranaba a cikin tarihin Rayuwata a Ranar Saida nagama duk wasu aiyukan gida hata girki Saida namata sana nanufi shagona Dan akwai dinkuna Mutane a guna Kuma a Ranar mukayi dasu zasuzo sukarba
Ina insa shagona bantsaya bata lokaciba nafara gudanar da a yunkan dake gabana
Kiran sallah azahar ya tadani daga kan kekena nayi Alwala nanufin Masallacin
Ina dawowa daga Masalaci natar da wata Mata zaune a bakin kofar shagona da wata bakar jaka iri tahanu a gefenta
Bankawo komai a Raina ba nayi shigewata shago naci gaba da a yukana
Koda nafito yin sallah La,asar nasake tarda ita zaune a gun
Ina dawowa daga Masalaci Naga Bata gun Ashe Tana rakube a gefen shagona da Alamu itama sallah takeyi
Shigewa shago nayi Ina mamaki a Raina ko ita Kuma Mai ya kawota naguri Tana Mace ohh to Allah dai yasa lafiya
Cigaba nayi da aikina har Lokacin tashina yayi fitowa nayi narufe shagona daniyar tafiya gida
Har nafara tafiya nayi nisa zuciyata tafara rayamin akan nakoma naje nasamu Wana barwar Allah kotana bukatar temakona
Juyawa nayi nakoma bakin shagona natar da ita zaune a idan nabarta sai a Lokacin nalura Ashe tsohon cikine gareta
Take tausayita ya kamani Dan a zahiri Ina Tausayawa duk wata Mace Mai juna biyu
Karasawa nayin gareta tare da fadin baiwar Allah lafiya kuwa Naga tukafin azahar kike zaune a nan da Alama Kuma Kamar ke bakuwace a garina
Dago Kai tayi takaleni Hawaye nazuba akan fuskarta cikin wata iriyar murya tace Dan Allah Mallam kateemakeni Kamar yada Allah ya temakeka Koda da gurin kwanane zuwa safiya inacikin mawuyacin halin gashi bansa kowaba a cikin garina kuka tasa wada hakan yasa jikina yin sanyi
Kallonta nayi cike da tausayawa musamama gani iri halin da take ciki
Nace da ita bakomai baiwar Allah Zan taimakeki da gurin kwana kitashi mutafi gidana
Dak'ar ta inya mikewa saboda da cikinata ya tsufa gashi alamun Kamar a gajiye take
Godiya tadingamin sosai sana muka dauki hanyar gida
Koda muka inso gida Ameenah tatarbeta cikin Mutunci da girmamawa duk da batasan kowacece itaba batasan daga Ida tafitoba Abinci takawo Mata da ruwan shaa
Sana nasanar da ita bakuwar kwana zatayi Ameenah batayimin musuba sana Bata tanbayeni daga Ina Wana baiwar Allah takeba saima kokarin mikewa da takeyi da nufin gyara dakin da bakuwar zata sauka dakatar da ita nayi
Saboda nasan Me takeson ai katawa nace da ita tabari zanje nagyara dakin kallona tayi cike da tausayawa tace Dan Allah Mallam kabari nagyara dakinan dakaina ai wahalar zatama yawa kadawo daga kasuwa ko hutawa bakayiba gashi Kuma kakwason gajiya sana na kyaleka kayin wani aiki batare da kahutaba ai Abu akwai tausayawa
Hakan da Ameenah tayi ya Kara Mata girma da daraja a idanuna
Dakar Ameenah tayarda tabarni
Nashiga daki nagyarasa tsaf sana namata shufudin nafito natar dasu suna hira
Nikuma nayi shigewata daki Koda nashiga tausayin Wana baiwar Allah ce ya cikamin zuciya
Ameenah ce tashigo daki tasameni Kallonta nayi nace Ina Kuma Kika bar bakuwar
Kallona tayi cikin gimamawa tace narakata d'aki ama de Mallam Wana bakuwar tamu daga gani Tana cikin damuwa
Ama daga Ina tazo Naga bataba ganita a cikin dagikuba kode dangisu innace shiyasa bansataba
Kallonta nayi ciken da kullawa nace badangi mubace hasalima bataba ganitaba nide naganta a bakin shagonane shine Naga Tana bukatar temako Kuma Naga Muna da halin da zamu temaketa
Ameenah tace Allah sarki Mallam ai gyara daka temaka Mata daga gani Tana cikin damuwa gata da tsohon cikin garenta komai ya rabata da gida a cikin iri Wana halin da take cikin
WASHE GARI
Washe gari da safe bayan mun karya fitowa tayi tagashemu a lokacin inashiri fita shago
Amsawa nayi cikin kullawa sukuyar da kanta tayi kasa tare da fadin Mallam nagode da temakon da kamin Allah ya sakamaka da gidan aljannah
Zantafi bazan taba mantawa da iri temoko da kulaniba Kai da matarka tabbas samu iriku a Wana lokacin Abune Mai wuya
Ameenah tace to yazu idan kitafi daga nan Ina Zaki gashi ko sunaki baki fada manaba
Take idanuwata suka ciko da kwalla cikin murya kuka tace sunana Aysha Kuma daga nan basan Ida zaniba
Bani da kowa sai d'an uwana guda daya shima naje gidansa ance ya dade dabari gidan gashi basamu wada yasa Ida ya komaba Dan shin nashigo gari Kano
Kukane ya cin karfinta rarashinta Ameenah tafarayi tare da fadin kidena kuka baiwar Allah
Kikwantar da hankalinki kisanar damu Asalin Labarinki mudin kikasance daga cikin wadada suke bukatar temako to nayi mikin Alkawari zamu temakeki zamu zauna tare dake a cikin gidana har zuwa lokacin da Allah zaisa agano Ida d'an uwanaki yake
Hawayen dake zuba akan fuskatar tashare cikin dasheshiyar Murya tace
SUNANA AYSHA UMAR
Mahaifina Alhaji Umar ya kasance Dan kasuwane wada sunasa ya shahara a a cikin garin Bauchi
Mahaifiyarmu Hajiya zainab tumuna yara Allah ya Mata rasuwa bayan rasuwar Umma mu da shekara biyar
Abbamu ya. Auro wata Mata Yar katsina tuda Abba ya Auro Anty Fatima tabi tadaura Mana Kara tsana nida yayana Dan Bata kaunar tabude idon tagamu a cikin gidan
Mu biyu ne mukakasance Yan Yan a gurin Mahaifimu Yaya Musa shine babba saini nice Yar Auta mukasance muna samu kullawa daga gun Mahaifimu duk wani gata Yana nuna Mana soyayyah da Abba kemana tadabance Abba baya kaunar duk wani abu da zaibata Mana Rai
Shigowar Anty Fatima rayuwar Abba shine yazama sanadin tarwatsewar fari cikimu
Gani iri soyayyah da shakuwa dake tsakanimu da Abba baya samu nutsuwa idan Bai gamu kusa dashiba
Wana Abu bakaramin bakatawa Anty fatima Rai yayiba haka tadiga yiwa Yaya Musa makirci takasa kasa
duk dantaga tabatasa a idon Abba
Baban abuda kedamuta baiwuce gani duk wani makircita baya tasiri a gun Abbamu
Abba namana wani irin son wada baki bazai inya furtawaba
gata Babu iri wada Abba baya nuna mana komai namu nadabane
lokacin da Yaya Musa ya kamalla karatusa wani Abokin Abba ne yasama masa aiki a campany su dake Kono
Yaya Musa ya bar Bauchi ya dawo Kano da Zama Abokin Abba najin dadi aiki da Yaya Musa ya Aurawa Masa Yar,sa Ramlat
BAYAN SHEKARU GOMA SHA BIYU DA AURE YAYA MUSA
Abba ya yanke shawara hadani Aure da yaro Abokisa Alhaji Sadiq Koda Abba yasanar Dani hukunci da yayanke ban inya musamasaba saboda nasan Alhaji Sadiq mutumin kirkine saide inajin tsoro Matarsa Hajiya Saratu
AN DAURA AURE NA DA ALHAJI SADIQ
Dauri Auren da ya jefa duka ilahirin dangina cikin farin ciki ama bada Anty Fatima data karajin tsanata tanuku a cikin zuciyarta
A Ranar da nashiga gidan Alhaji Sadiq a Ranar nafara fuskatar barazana daga gun Saratu
Ina zaune akan katafare gadona na Alfarma fuskata lulube da mayafina Mai daukar idanu sai jinayi anshigo dakin a zatona nadauka ango nane jinayi ankaraso kusa dani anshakemin wuya har Saida nagagara yin nufashi
Duka akafara kaimin tako Ina kuka nake Ina Neman dauki Saida Saratu tamin duka lilis sana takaleni
Tahada damin gargadi cikin kakausar murya gamin da fadin saita lalatamin rayuwa sai nayi danasini shigowa gidanta saita maidani Abu tausayi yada kowa bazai son ya rabeniba
Nide bace da ita komaiba saima kuka danacin gaba dayin a Raina Ina tunani wace iri rayuwa zanyi a cikin gidana
Koda Alhaji Sadiq ya shigo dakina yaga irin abuda Saratu tamin Rashi ya baci sosai yabani hakuri sana yamin Alkawari zai dau mataki a kanta
Tudaga Wana Rana Saratu tasani a gaba bani da ikon yin wani Abu a gidana nide kullu Ina daki ban Isa nafito wajeba
Gashi sai tsoronta ya da'su a Raina duk abuda zatamin bazan tab'a iya ramawaba gashi nakasa sanar da Abba halin da nake ciki
Wani sabon Al,amari da nalura dashi shikansa Alhaji Sadiq tsorota yakeji a yazu bashi da ra ayin kansa Umarnitane kawai yake aiki a gidan
BAYAN WATA UKU
Da Aure Alhaji Sadiq natashi da Rashi lafiya zazabi gashi bana inya cin Abinci danaci Zan Amar dashi
Alhaji Sadiq dakansa ya kaini hospital likita yasanar dashi cewa Ida dauke da juna biyu har natsawo wata biyu
A Ranar Alhaji Sadiq yayi murna har kyauta Saida yayiwa likita
Muna dawowa gida Alhaji yasanar da Saratu cewa ina dauke da juna biyu aiko a Ranar Naga tashin hankalin Dan Saratu cewa tayi ban Insa nahaihu a gidataba shekarata Sha biyar a gidan Bata taba samun cikiba saini daga zuwana Shiko Alhaji Sadiq ya gagara Mata magana Dan shima tsorota yakeji
Cikina nada wata biyar Abbana yayi hadari Motar a kan hayansa tazuwa Abuja take ya Amsa Kiran mahalincisa
A Wana Rana naci kuka rabuwa da Abba sau biyu Ina Suma dan shikaide nake gani naji sanyi a Raina shikasa Yaya Musa kasa jurewa yayi kuka yakeyi tankar mace
Anyi sadakar bakwai Yaya Musa ya min nasiha sosai akan nakwatar da hankalina rasa Abba da mukayi bawai Yana nufin narasa komai narayutaba yamin Alkawari zai kula Dani zai sani cikin fari cikin maran yankewa
sana yace nakoma gida tuda har anyi sadakar bakwai
Tudaga Rasuwar Abba Yaya Musa shine ya dawo madadin Abba duk wata kullawa da Abba kenunamin Yaya Musa Yana nunamin kullu sai yakirani dan yaji lafiyata
Hata gini dayakeyi nasabo gida dazai koma Saida yasanar dani nima nake sanar dashi da Zara nahaihu zazo Kano
Anty Fatima Tubayan rasuwar Abba tamike kafarta a gidamu takecin duniyarta da tsike duk da Bata Gama takababa
Naci gaba da fuskarta barazana kalla kalla daga gun Saratu bata da buri da yawuce taga cikin dake jikina ya zube Tasha samin magani a cikin lemo
Haka nadena Shan lemo gidan hata Abinci gida nadaina cin saboda gudun kada tacutar dani
Cikina nada wata Tara a Ranar Yaya Musa ya kirani yake sanar dani ya tare a sabon gidansa natayashi Muna sosai sana mukayi hira tare da Kara jadada Masa cewa idan Allah ya saukeni lafiya nima zanzo Kano shide Yaya Musa yanajin a jikinsa banajin dadi Zaman Aure haka zaita tabayata ama sai nakasa fada Masa komai Koda nayi niyar fada Masa sai bakina yamin nauyi haka Zan hakura nayi shuru
Muna Gama waya da Yaya Musa nafito zani dakin Alhaji sai naji Saratu tanawaya tanacewa kadafa a samu Matsala a Wana aiki sonake kukashemi. Ita a yau sana kufarka cikinta ku kashemin harda Dan dake cikita
Kuzo yazu zuwa anjima Alhaji zai dawo banaso takara Koda mitin gomane a Raiye natsani Aysha mutuwarta kawai nake bukata
Jirine naji Yana dibata kuka nasaka nayi sauri toshe bakina kada tajiniyo
Dakina nawuce cikin sauri nadauki jakar nazuba Gwalagwlene a ciki da Dan saura kudadena fitowa nayi daga cikin gidan
a dare nanufin tashar mota acan nakwana da safe nahau motar Kano Saida nashigo cikin Kano natina da nabar wayata a can gashi bani
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 11 Chapter of 14