Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ciki farin ciki  tace Haydar yau Naga sai far,a kakeyi Murmushi nayi nace  Ammy    nakusa   nakawo Miki  sirika ce Ammy tace toh Allah yanuna mana lokaci  Fatima tace ya Haydar  yaushe zatazo tagai da Ammy  kaga idan tamana shikena Ida Kuma batayiba sai kacanja Mana wata Hararata Haydar yayi yace  kefa Fatima kirainani da yawa ke harki insa in zabo mata kice Zaki kusheta Aikwo  da a ranar saina karyaki  Dariya tayi tace  ya Haydar  wasa nake makafa  waneni ai ban insa nakushe  Anty naba    Haydar yace  daya fimiki    cike da tsokana Fatima tace ya  Haydar  kawai  Anyi biki Rana daya da namu  kaga shikena  Ammyna zatasamu Mai debe mata kewa Murmushi Ammy tayi tace  Fatima ba a rabaki da shirme    Mikewa  yayi yace Ammy zan fita zanje gun Adam yau kwatakwata bamu  haduba Ammy tace a dawo lafiya  Kai tsaye gun Adam  nanufa  shikasa Adam Yana ganisa ya gane Yana ciki fari ciki Kallonsa yayi dauke da murmushi a kan fuskarsa yace Mutumina yau naganka ciki farin ciki meye sirin ? Murmushi   Haydar yayi  gami da lunshe idanu yace    Adam nayi gamo da wata kyakyawar yariya wada kallo daya namata tatafi da zuciyata gaba daya Tuda nake bantaba haduwa da mace da takwantamin a Rai ba kamar Wana yariyar jinake idan narasata zan inya rasa Raina "Yau nafara ganita  ama inajinta a ciki Raina tankar mun shekara dari   nida ita  katashi karakani gidansu   innemi izini daga waje Mahaifinta 'Sake baki Adam yayi Yana kallonsa ciki mamaki yace Abokina kode kayi gamo da Aljanace? Dan gaskiya Abu akwan daurewar Kai  a ce yau kahadu da mace duk kabi kasusuce har kana in kirarin idan karasata zaka iya rasa Ranka Kama hanusa nayi nace kaide tashi mutafi gidanasu  mikewa Adam yayi muka shige mota kaitsaye unguwar dorayi muka nufa bamusha wata wahalaba muka gane gidasu "Tura yaro mukayi ya Mana sallama da Mai gida yaro yafito ya sanar damu cewa Yana zuwa Muna tsaye jiki Motarmu sai gashi yafito  karasawa mukayi gareshi muka  gaisheshi mukayi cike da ladabi  "Ciki far,a ya Amsa  yace  ama saide bangane kuba? Adam ne yace  dama Baba muzo nema Alfarma ne agunka Abokinane ya ga Yar,ka Yana Sonta da Aure shine muka ga baidace ace muzo gunta kaitsayeba  batare da munemi inzini a wajekaba Kallomu Abbata yayi cike da mutuntawa  yace hakan daku kayi yanuna min cewa daga gida mutunci kuka fito  na Amince nabaku inzini "Ama bana son yawa hira godiya muka Masa  sosai sana ya shige ciki gida yace zaituro Mana ita "Bai dade da shiga gidan ba sai gata tafito ciki takunta Mai daukar hankali Tak'araso  garemu  tsareta nayi da kallon Soyayyah Mai ratsa zuciyar  Bansa Tana gaishemu ba Dani nariga dana mace Akanta "Adam ne yace mallama Ummeey ga Abokina dafata Zaki rikeshi da Amana Haydar baitaba gani wata Yan,mace yace Yana Sonba kece tafarko Kuma kace ta karshe Dan Allah kirikemin Abokina da Amana kisanifa bakarami son ya kemikiba Ida har zuciyarsa tasamu matsalla kece sanadi "Kallosa Ummeey tayi ciki muryarta Mai sanyi tace insha Allah bazaku taba samu matsalla daga gareniba Zan irike Amanar soyayyamu zabata kullawa fiye da yarda baka tsamani bazaku taba samu cin Amana daga gareniba fatana kaima Allah yabaka ikon rike Wana Alkawari Nima bantaba soyayyaba sai a kanka Dan Allah karikeni da Amana kada kacutar da zuciyar data Aminta dakai "Cikin sanyi jiki Haydar yace Ummeey nakarbi Amanar soyayyarki baza taba rabuwa dakeba har Abada namiki Wana Alkawarine har ciki zuciyata Ida har nakarya Wana Alkawari Allah bazai barniba Basubar kofar gidasu Ummeey ba sai daf da magariba sallama sukayi mata suka dau hanyar gida sauke Adam yayi a gidasu shima ya wuce gida.... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH .......✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 43 & 44 _________________ kwo dana dawo gida  nataran da Dady zaune Yana hutawa zama nayi a gefensa nagaisheshi Amsawa Dady yayi dauke da far a akan fuskarsa kallona yayi yace Haydar  yau Naga sai far a kakeyi  da alamu wani Abu fari ciki  yasameka ko murmushi nayi gami da sukuyar da Kai  kasa nace Dady a yau Allah ya hadani da wata kyakyawar yariya Yan gida mutunci Wlh Dady Kai kanka ide kaganta wlh sai kayaba da tarbiyarta    gashi Kuma mahaifita datijo arzikine   wlh Dady bakaga Yanda ya mututa muba nida Adam da mukaje nema izzini hirra gusa Dariya Dady yayi yace ikon Allah lale Haydar kana son Wana yariya sosai    amafa naji dadi Wana lbr     da kazomin da shin  Idan har kudaidaita da ita to kasanar Dani sainaje nasamu Mahaifinta  ayin maganar  Aure   murmushi nayi nace Dady aini  ko gobe a kace za a dauramin Aure da Ummeey To Ina  maraba da hakan Ammy  ce ta Hararen tace waini Haydar Soyayyar Rashi kunya tasakakane  Dady ne yace   ah ah kyalesa ya Fadi Abuda  yake ransa lokaci ne yayi da 'Danki yake son yaga  ya dawo babban mutun Tuda kike dashi kitaba jin yazo miki da magana maka macin haka  Ammy tace to ai shikena Allah yasaya alkairi a ciki Neman Dady yace Amiiiiiiiiiiin nima yau kasakani cikin fari ciki bani da wani buri da ya wuce a ce yau ka  Auro yariya Yar gidan muntunci   Mai tarbiya Wace zata mutuntamu a matsayinmu na iyayyenka Kallo dadyna nayi zuciyata cike da kaunarsa nace Dady nasa zakuyi Alfahari da Ummeey Ida tazamo sirika a ciki Wana gida Ammy tace Allah yasa Allah yatabata Mana da Abuda yafi alkairi tashi nayi nayiwa su Ammy sai da safe nawuce dakina ***************** Kwanciya nayi a kan kado zuciyata cike da tunani Ummeey nikaina Ina mamaki iri Son Dana kewa Ummeey bantaba tunani zan tsici kaina cikin soyayyah Mai tsanani irin wada nakewa Ummeey ba Ina ciki Wana tunani barci yayi Au gaba dani mafarki nayi Wai gamuna nida Ummeeyna Wai muyi Aure harda yaramu guda biyu muna ciki wani lambu Mai cike da ni,ima gefesa furanine suka zagaye lambu Kallona tayi takashemin idon daya tace Diya fari cikina dana yaranaYana samuwane Ida har muka cigaba da kasance tare da Kai Kai ne jigomu Kuma Kai ne Haske Mai haskaka Mana cikin rayuwarmu Kai kadaine wada idan nakala nakaji sanyi a ciki Raina nakan daga hanuwana sama in godewa mahalincina daya hadani da Wana santalellan saurayi kalarka kalar burgewa murmushinka shiyake sake narkar da zuciyata ciki kaunarka kallon kallo mukewa juna nida ita wada haka yayi sanadiyar shigarmu cikin wani yanayi Mara fasaruwa Gawani sanyi ni,ima nakadawa a ciki lambu wada hakan yayi sanadiyar shigewar Ummeey jikina Kam, kame,ta nayi da karfi tankar wani zaizo ya kwacemin ita Kiraye kirayen sallah Asuba ne ya sauka a kan kuneena tashi nayi nazauna Ina tuno Abubuwa da suka faru a ciki mafarkina murmushi nayi gami da fadin ya Allah katabatarmin da Wana mafarki Tashi nayi nanufi Toilet na dauro Alwala nawuce masalaci ban dawo gidaba Saida gari yayi Haske Shiri tafiya office nayi nafito nataran da Ammy da Dady sai Kuma Fatima kanwata suna karyawa zama nayi kusa da Fatima Na gaishe da Ammy da Dady mikewa Fatima tayi tahadami. Tea sana tazubamin ferfesu kifin fuskarta dauke da murmushi tace ya Haydar ango Anty Ummeey dafatan katashi lafiya Ga Abinci ka ciye duka kaga Anty ummeey zataji dadi ganika haka Dariya sukayi gaba dayansu Haydar yace Ammy kiga yariyar nako tsabar tamai Dani Mai cikin rada Wai naciye Wana abinci duka Murmushi Ammy tayi tace kufi kusa Dan Naga duk wada ya shiga tsakaniku Kai da Fatima to shi zaiji kuya Shuru yayi ya fara cin abincisa Yana gamawa ya Mike yace Dady Ammy nawuce office Dady da Ammy suka yimasa a dawo lpy fatima tace Allah yatsare ango Antyna murmushi yayi Hadi da girgiza Kai yace keba nasan maganiki yayi ficewarsa daga gida Kai tsaye office yanufa...... Yar Autar dashen Allah......__________________ "Ummeey namin wani irin son wada baki bazai inya  furtawaba    hakama Kuma ido bazai inya kwatatawaba" Domin  tayi nisa a ciki kaunarta Dami salin karfe 4:30 nayi shirina cikin kanana kaya   nikaina nasan bakaramin kyau nayiba     "Kai tsaye gidasu Ummeey nanufa  yaro na aika yamin sallama da ita  fitowa  yayi  yace Dani Tana zuwa "Niko Ina tsaye a jikin mottata   fitowa  tayi  cikin takunta Mai daukar hankali ta karaso Ida nake bakinta dauke da sallama. Sanye take da hijabi har kasa duk da hijabi da tasaka haka bai hana fito mata da kyauwu da Allah ya mataba Cikin muryarta Mai dadin sauraro tace barka da zuwa angona  dafatan ka Inson lafiya yasu Ammy Tsitar kaina nayi ciki wani irin yanayi kaallonta nake Ina murmushi gashi na gagara  Amsa mata gaisuwanta  Son Ummeey Yana Neman zautar dani  Murmushi tayi tace diya Wana kallon haka ai saika hadiyeni Murmushi nayi  gami da sake kureta da kallon sayayya Mai ratsa zuciya  masoya nace waneni ai Haydar bai insa ya hadiye Ummeey saba Idan na hadiyeki to wazan kallan anjima kisan nifa idanuwana basa gajiya da kallon wanna kyakyawar fuskarna taki Sa anan kunuwana basa gajiya dajin sauti muryarki Mai dadin sauraro    Ummeey tace Haydar zuciyata takamu da kaunarka a lokaci da banyi zatoba  sonka yariga da ya daskare a cikin zuciyata  babu tayarda za ayin yafita saide idan an tsaga zuciyata  kaga tsaga zuciyata Kuma shine zai zamo sanadiyar rasa Raina. Rayuwa zata min dadine idan har kakasace a tare Dani  ina son kayimin alkawari cewa bazaka taba barinaba duk wuya duk ritsi Muna tare da Kai Zamu rayu a karkashin inu daya Zan zama matarka Kuma uwar Yan,yanka   kada mubawa shaidan dama da zai farakamu Haydar ina son kayimini Alkawari cewa Kai nawa ne babu Abuda zai rabamu idan ba mutuwaba Mutuwa ma Dan tazamo dolene zan son ace tafara daukana Kaikuma  tabarka a Raye Dani bazan taba jure rashin kaba Wlh rayuwata Bata da wani anfani  idan yau akace  babu Kai a tare Dani  ka tausayawa zuciyar data cika da kaunarka kazauna a cikinta kabata kulawa tamusama kada daga baya kace zaka fita daga cikinta  Hawayene ke zuba daga idanuta hannu nasa natari hawayeta    hankalina bakaramin  tashi yayiba  gani Hawaye nazuba a idanu Ummeeyna zuciyata namin zafi   jinake tankar ana zubami ruwa dalma Ciro Hamkicif nayi daga aljihuna mika mata nayi.  hanu tasa takarba kishare hawayenki  Ummeeyna  mudin Ina Raye bazan taba bari kizubar da hawayeba    Ummeey idan da Alkawari  Haydar Bazai taba juya Miki bayaba   Mudin Haydar Yana Raye bazai taba barin Ummeeyn saba   nayi Miki Alkawari zamuyi Aure nidake zamu haifi yara kyawawa Hanu nazira ciki Motata naciro leda namika mata. Matsawa  tafarayi da baya  tace Mai zangani Haydar Ina sonka ne Dan Allah badan kudin kaba   idan har kanaso  kamin wata  kyauta to kabari sai ranar da nazama malakinka Mamakine ya kamani  gani yada naga  tarude akan  namata wata  kyauta wada batasa menene a cikiba lallen Ummeey tadabace a cikin mata Babu yarda bayi da Ummeey ba akan takarba ama Taki  waya dake ciki ledar naciro mika mata  nayi gashi ai waya kan Zaki karba kodan muke gaisawa ko Girgiza Kai tayi tace kayi hakuri Haydar wlh banso nayi jayaya da kaiba     Abbana ya hanani rike waya  Nikuma bana son nayi Abuda zai batawa Abbana Rai    kayi hakuri akwai ranar da zan kasance karkashi ikonka  a ranar kana da damar min duk wata kyauta da kaga tadace dani Jinayi Ummeey takara samu wani matsayi namusama a ciki zuciyata  sallama mukayi tawuce gida *************************** Musamu kimani shekara daya nida Ummeeyna   munshaku sosai har  nazamo gareta tankar Yaya     mutsarawa  yarda zamu gudanar da rayuwarmu da zaran muyi Aure... By YAR AUTAR DASHEN ALLAH......https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 47&48 _________________"Haka rayuwarmu takasace kullun ciki fari ciki  da anashu wani irin sabo mukayi wada har,takai ga bama boyewa junamu komai  Ummeey bata da wani buri da ya wuce kullu taga tasani ciki fari ciki Haka mukaci gaba da gudanar da soyayyarmu bamu taba kawowa a ramu akwai  wata kaddara da zatazo tarushemuba Kullu nasara muke hangowa da buri malakar juna   Soyayya muke zubawa Mai cike da kauna Shikasa Adam  soyayyata da Ummeey bakarami burgeshi  tayiba  harta kaiga yamin lakabi da Haydar na Ummeey Ita kuma Ummeey Haydar Wana suna da Adam yasa Mana  yabimu  domi ko harta  Abokanayemu haka suke kirana da Haydar na  Ummeey Itama anata bangare haka kawayeta suke kiranta Ummeey Haydar  "Bana mantawa Akwai watarana da nazo kofar gidasu ummeey zance tafito ita da kawarta Maryam suna karosowa Ida nake Maryam tace Haydar na Ummeey sunaka yazagaye ciki kawayemu  domin duk wada yasa suna Ummeey to yasa na Haydar   yaude Allah yanuna min Haydar din Ummeey   Murmushi nayi nace sai Kuma kikaga Haydar din Ummeey jinsa yafi ganishi ko Zare idon tayi tace rufami asiri kada kasa yazu Amaryarka tabuge anan  Kallonta Ummeey tayi dauke da murmushi akan fuskarta tace kwantar da hankalinki bazan bugekiba  aini banason kowa ta yabamin mijina Nafison ace  nikadai ce zanga kyauwusa Itama Maryam murmushi tayi tace  Haydar Ina tayaka murna kayi dace samu mata Tagari gashi kudace da juna   Allah yabarku tare har Abada Amsawa mukayi da Amin wani dadi naji Yana shiga ciki Raina nace kawarmu dolene nabaki tukunci hanu nasa cikin aljihuna naciro kudin wada bansa yawasu ba namika mata Hanu tasa takarba hadi damin godiya  ********************* Anyi bikin kanwata Fatima da angon ta Sadiq       wada nikaina naso ace an hada da namu biki   ama Allah bai nufaba. Fatima tayi  kuka rabuwa damu    wada nikaina basan Hawaye nazubo daga idanunaba    saboda duk duniya bani da kamarta  ita kadaice Yar uwata   abokiyar shawarata  ida bada Aure babu Mai rabani da Fatima  . ************************* WASHE GARI "Da yama nida Adam  mukaje gidasu Ummeey. Muka gaishe da mahaifiyarta  tayi farin ciki sosai daga nimu Tatarbemu cikin girmamawa da karanci *********************** Baya mun dawo daga gidasu Ummeey   Kai tsaye  daki Dady nanufa Sallama nayi nakarasa Ida yake     gaisheshi nayi ya Amsa cike da kullawa "Kallona Dady yayi cike da kulawa yace Haydar kamar a kwai maga a bakinka ko Sukuyar da Kai nayi kasa nace   dama Dady  inaso aje a nemamin Aure Ummeey ne  muriga da mudedeta kamu Dady yace  Alhamdulillah   dama nima akwai maganar da nakeso nayi dakai  nasa kasan Wana Company da nake ginawa a Kaduna   Alhaji Yahaya shine Mai lura da gun To yau yake sanar Dani bashi lpy shine nake son kaje kalura da guri  kamin Allah yabashi lafiya   Daka dawo zanje na nema maka Aure Ummeey a gun Mahaifinta Jinayi tankar natsala  ihu take zufa yafara ketowa a jikina yazayi da wanan lamari Dadyna Yana da muhimaci  a gareni bazan inya salake Umarnisaba  Take nadaure nakwon da duk wata damuwa datake damuna  nace Dady babu komai Allah ubangiji yakamu gobe  ama Dady zanyi kamar kwana nawane a can Kaduna Dady yace karka damu Haydar da zaran yasamu lafiya  zaka dawo ama inaga bazaka wuce sati biyu ba Dago Kai nayi da sauri  take gabana yafadi  ayyah zan inya  jurewa nayi har sati biyu batare da nasaka Ummeey a idonaba Jikina a sanyaye nace to  Dady Allah ya kaimu gobe ya Amsa da amiin mikewa nayi gami da fadin  Dady a huta lafiya sai da safe fita nayi daga dakin Dady nanufi dakina Inajin wani iri a ciki zuciyata  wayata naciro nakira Adam nake shaida Masa yarda mukayi da Dadyna shikasa Adam yaji babu dadi Ama sai ya karamin karfin gunwa gamin da  cewa Haydar  sati biyu kamar yaune a gurin ubangiji  kada kadamu kanka  kaide kayi fatan Allah ya Kaika lafiya ya dawo da kai lafiya Dan Allah Haydar kada kabari  Dady ya fahici halin dakake ciki  Nasamu kafin gwuwa daga guri Adam domin Adam Abokine nagari Mai son gani cigana a rayuwa take naji duk wata damuwana tayaye Godiya nayi mishi sosai  sana mukayi sallama By YAR AUTAR DASHEN ALLAH.......https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ for more inf...08140801885 Page 49 50 _________________"Washe gari da safe nafito ciki shirina sallama nayiwa Ammy da Dady sukayi min fatan alkairi  da fatan dawowa gida lafiya Adam naki a waya  mukayi bakwana yamin Allah ya kiyaye hanya  Muna gama waya dashi  Gidasu Ummeey nanufa  Dan aike natura yamin sallama da ita Ita kanta Ummeey Saida tayi mamaki zuwana a Wana lokacin Dan tida nake da ita bantaba zuwa gidasu a iri Wana lokaciba Hijjabinta tasaka tace Mama banaje nagani ko lafiya Haydar yazo a Wana lokaci  Mama tace to sai kin dawo Allah de yasa lafiya Tana fitowa daga gidansu kallo daya Ummeey tayimin tagane  cewa akwai damuwa a tatare Dani Kallona tayi dauke da damuwa a kan fuskarta tace  Diya lafiya kuwa  naganka  ciki iri Wana yanayi Wani kallo nake mata wada ita kanta sai da tatsorata    Ummeey   tafiyace takamani    zuwa Kaduna   Dady ya turani  domin nalura Masa da wani Company sa Ama kiyi hakuri bazan wuce  sati biyu ba zan dawo Kallona Ummeey tayi  fuskarta dauke da damuwa  tace Haydar  yazu tafiya zakayi kabarni  kasafa zuciyata dakai tasaba  idanuwana sunsaba  da ganika  kunuwana sunsaba da saurara sautin muryarka Bazan inya hakuri Rashi ganikaba  har na tsawo sati biyu   zuciyata bazata inya jurewaba Ama yazanyi kajeka Haydar tuda Umarnin Dady ne bamu insa mutsalake Umarnisaba Ama nasani zuciyata zata kasace cikin radadin Rashi ganika takarasa magana ciki kuka Gani Tana kuka yasa Kwata Kwata naji tafiyar tafita a kaina Rarashita nafarayi kiyi hakuri Ummeey kidena zubar da hawayenki    babu Ida zani  nafasa zuwa zaje nabawa Dady hakuri  tuda bakya so bazan inya tafiya nabarki ciki wana yanayiba Girgiza Kai tafarayi idonta cike da kwalla  tace  Ah Ah Haydar kada kafifita farin cikimu fiye dana Dady   zamu inya jure duk wani kunci domin gani Iyayyemu susamu fari ciki . Na amince katafi  fatanade karikemin alkawarina  kakulamin da kanka a duk Ida zaka shiga banyarda kakula wata Yan,mace ba Ina son kasani Koda gangar jikimu suyi nesa da juna to zuciyoyimu sunanan mane kamar hanta da jini suke bazasu taba rabuwaba Fatana Allah ya Kaika lafiya ya Kuma dawo min dakai lafiya!! Kura mata idon nayi cike da Son da kauna nace ai kiriga da kin gama mamaye zuciyar Haydar da kaunarki babu wani matsuguni da wata zatasamu a ciki domi ko Haydar na Ummeey ne Nadade da kulle zuciyata da Dan makulin nayar dashi a ciki teku Baby zantafi Ina son kikulamin da kaki Dady yace dazaran na dawo za a kawo kudin Auremu kiga shikena nakusa zamowa Ango kekuma Amarya ko Murmushi tayi hadi da rufe fuskarta da tafukan hanuta Dariya nayi nace zan tafi Amaryar Haydar sauri tayi tacire tafin hanuta daga kan fuskata ciki wani irin yanayi tace Allah ya Kaika lafiya ya dawo da kai lafiya Kukane ya kufce mata da sauri tayi gida Tsayawa nayi a gun jikina a sanyaye narasa Mai yakemin dadi Da kar na inya Jan Motata nabar kofar gidan zuciyata cike da damuwa nadau hanyar Kaduna...✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* _*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ For more inf...08140801885 Page 51_52 ________________"Dami salin karfe 1:30 nashigo ciki gari Kaduna  nasauka a gida Abokin Dady dake G.R.A  Nasamu tarba Mai kyau daga guri Alhaji Buhari da Dan,sa Kamal  domi bakaramin fari ciki sukayiba da zuwana gidasu Dama Kuma Susan da zuwana domi Dady yasanar dasu Kamal ne yadubeni yace  Haydar mushiga ciki ko kasamu kawatsa ruwa kayi Sallah   gana Abinci Yana zama jiranka Murmushi karfi hali nayi nace ok muje  dauka jakar kayana yayi muka wuce dakinsa Dakin ya hadu babu laifi  Niko Toilet nashiga watsa ruwa nayi nadauro Alwala nafito nayi shirina ciki kananan  kaya  Sallah a zahar nayi sana nayi Addu,oi na Kamal ne ya shigo hanusa dauke da kulolin Abinci   karasowa yayi Ida nake  yace Haydar ga Abinci!!! "Murmushi nayi gami da fadi ai dabaka wahala da kanka wajan kawomiba zafito da kaina nadeba naci nifaba  bako bane a gidana koka mantane Kamal yace eh nasan da haka  ama ya zama Dole mutu ya karama duk wada yazo gunsa Koda ko bai sansaba Nace eh kumafa hakane nagode da kullawarku gareni  dakaina nazuba Abinci nafaracin baci wani da yawaba naji Abinci yabar kaina Sakamako wani irin faduwar gaba da nakeji  Adu,a nafarayi  a zuciyata  Kamal ya lura da yanayina ya canja kallona yayi dauke da damuwa a kan fuskarsa yace Haydar meke damuka ? Naga yanayika gaba daya ya canja kode mumaka laifine bamu saniba ? Kamal babu Abuda kuka min tsakanina daku saide San barka  Natsici kainane cikin yanayi nafaduwar gaba jinake Kamar Akwai wani Abu Mara kyau da yake Shirin faruwa Dani Dafa kafadata Kamal yayi yace  Ayyah kayi hakuri Haydar insha Allah babu Abuda zai faru da Kai da yardar Allah   kaide kariga Fadi innallillahi wa,inna ilaihir raju,u Zaka samu  sauki a ciki  zuciyarka  fatamu Allah yasa muji alkairi  Amsawa nayi da Amiiin *********************** Musaba sosai da Kamal kullu ciki kwatarmi da hankali yake Hakama. Mahaifiyarsa Umma tadaukeni tankar dan,ta     da taga na zauna  nayi shuru haka zataita tanbayar  Mai yake damuna ?   gani yanda  shuru nawa yake daga musu hankali  sai nake Dane duk wata damuwata domi gani hankalisu ya kwanta Kullu Ina zuwa lura da Company  wani lokaci Kamal yaka rakani    nasamu kimani kwana goma a Kaduna ama har yazu Alhaji  Yahaya bai samu lafiya ba Wana lamari bakarami daga min hankali yayiba  damuwa takara bayana karara akan fuskarta Dan ankai mataki da bazan inya danewaba Kullu Kamal ciki  kwatar min da hankali yake tare da tanbayar maike damuna? A Wana lokaci ban boyemasaba nasanar dashi komai Kamal ya tausayamin sosai yace gaskiya dole kashiga damuwa  ama damuwar tasamo Asaline tasanadi Rashi waya a gunta kaga da ace Tana  da waya da duk Baku shiga ciki Wana yanayiba ama kakara hakuri komai zai wuce.. ******************* Adadafe nasamu nayi sati uku ama narame nayi baki  kallo daya zakami zakagane Ina cikin damuwa ciki ikon Allah Alhaji Yahaya ya samu lafiya  A ranar  bakina kin rufuwa yayi saboda farin ciki zan koma gida Naga  masoyiyata Fari cikine kwance a kan fuskata nafito ciki shirina  Umma ne tadubeni tace Haydar yau sai kwana Kano damuwa takare ko Kuyace takamani  nasu kuyar da kaina Ina dariya Alhaji Buhari yace  toh Haydar  Allah ya tsare hanya Allah ya Kaika gida lafiya kagaishe min da Mahaifinka Yasanar Dani ma Wai kasamu Matar Aure   nayi

Chapter 5 of 14