Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da number Yaya Musa akaina Nayanke shawara zuwa tsoho gidansa kozasamu wada yasa Ida ya koma    Koda naje gidan Suma cewa sukayi basusan Ida ya komaba   haka naita yawo a cikin garin Kano Duk wada nabukaci  ya teemakeni sai yakin wasu har guduna sukeyi To kaji dalilin zamana a bakin shagonka saka makon gajiya da nayi da bulayin Neman yayana Dagani har Ameenah Tsitar kamu mukayi cikin tausayin Wana baiwar Allah   Kamar yarda Ameenah tayi Mata alkawari zamu temaketa     Haka nasanar da ita tacigaba da Zama harzu lokaci da Allah zaiyi ikonsa    A RANAR  DA  AYSHA TA CIKA KWANAN  BIYAR  A GIDAMU A  Ranar ne  Nakuda tatasowa Ameenah   misalin karfe 1:30  nadare  nafito Neman Abu hawa domin kaita Asibiti ama bansamuba sakamokon daren da yayi      Haka naita bulayi a  cikin anguwa  ama bansamu Abu hawaba hankalina ya tashi sosai   Gida nakoma Dan  naje Naga wane halin Ameenah keciki        Inazuwa nasameta a wahale Aysha nakanta Tana Mata sanu        Damisalin karfe 3 : 20 Ameenah tahaihu tahafin d'ata  namiji ama kash!!!!!!!!!!  Dan  Bezo da  Raiba        Ameenah tayi kuka Kamar Ranta zaifita nima kawai daurewa nakeyi Dan nikadai nasan irin radadin da nakeji a Raina Allah yasani  muci buri a kan Wana cikin saide kana naka Allah nanashi saide Kuma na Allah shine dedeee Muna cikin Wana yanayi itama Aysha nak'uda tataso Mata gadan gadan  kafin nafita Nemo Naffe  har tahaifi santaleliyar Yar,tah mace    Bayan tahaihune jini ya b'allee Mata   a zahiri gaskiya hankalina bakaramin tashi yayiba Nazo zanfita Dan Neman Mai Naffee saiji Muryarta nayi Tana fadin Mallam...tsayawa nayi cak   jin muryarta  kasa kasa Tana fadin Mallam   ga Amanar yariyata nabar muku ita kuriketa Amanna                  Wana jakar kudine a cikin da gwalagwalai namalaka makasu halak malak  kakulamin da yariyata  a cikin jakar akwai photo mahaifita a cikin  Alahaji Sadiq sananene a cikin garin Bauchi  a G.RA yake da Zama        Dan Allah Mallam Ina rokonka kada kasada Wana yariyar ga Mahaifinta danyin hakan tankar  salwantar da rayuwata ne         Dan natabata idan Saratu tasan Ida Wana yariyar take bazata tab'a barita a rayeba                         Dan Allah Mallam inason kazamewa Wana yariyar Uba a gareta kekuma Ameenah inason kizame Mata Uwa            Hawayene suka zubo daga idanun Ameenah cikin kuka tace kidena fadin haka insha Allah Zaki tashi zakiyi rayuwa tare da  Yar,kin  cikin Amince da kwanciyar hankali    Kallonta nayi cikin sanyi jiki nace da ita Nagode Aysha  da Wana kyauta mafi girma  da daraja  da kikamin         Nakarbi Amanar da Kika bamu Zan rike Wana jariyar tankar Yar Dana haifa a cikina Zan nuna Mata duk wani gata da yadace Uba yabawa Yar,sa            Bazan karbi Wana dukiyarba da Kika malakamiba saide Zan dakawa yayana ya diga juyata har zuwa lokacin da Allah zai rayamin Wana jaririya  Zan danka Mata kayanta  mudin tamalakin hankalin kanta      Cikin zafin ciwo tace nagode Mallam  Allah ya sakamaka da mafifincin alkairi      Sai mukaji tayi shuru jijigata Ameenah tafarayi  Ashe Rai yayi halinsa haka naje nasanar da limamin unguwarmu a cewa Allah ya karbi rayuwar Yar uwata Aiyi Jana izzarta an kaita makwancita nakira yayana nashaida Masa komai     Shima yayana Abdallah yasanar da baba         Baba yakirani ya min nasiha akan narike Wana yariyar da Amana kada nakuskura  nasanar da ita cewa bamu muka haifetaba saide idan lokacin da Zan Aura da ita nakan yazamo Dole mijin da zai Aureta yasan gaskiya wana lamari       Murufe Wana Sirin muhudu  muka sanar da Yan,uwa da saura dangi cewa Ameenah ce tahaihu  Dagina gaba daya  suzo suna nasawa yariya suna Mahaifiyarmu Ummulkhari      Bayan suna natafi Gombe nasamu yayana Abdallah  namika Masa Amanar dukiyar Ummeey da gwalagwalai ta akan ya sayar dasu ya diga juya kudin tuda shin ya kware a harkar kasuwanci              Dakar Yaya Abdallah ya karbi Wana dukiya  sanan yasanar dasu Halima cewa tadalilina wani ya temakesa ya Raya Masa  jarin   Allah ya Albarkaci kasuwanci Yaya Abdallah lokaci kalilan  arzikin yayana ya habaka        Habiba nagani arzikin mijita  ya habaka tasake daurawa kanta girman Kai   gawani tsanar da takeyiwa Ummeey  saboda taga yayana Yana daukar duk wani d'awainiyarta      Rayuwa taci gaba da tafiya Ummeey tagirma ta malakin hankalin kanta naci gaba da ajiyar photo Mahaifinta          Wasiyar da Baba ya barwa yayana Abdallah itace Muhada Ummeey Aure da Muhammad  Dan gudun kada Wana sirin namu ya fita            Sanan ya zabin nadawo Gombe ne Dan   nasanar dashi cewa Ummeey tasamu Mijin Aure a lokacin suna tare da Haydar       Babamu  yakin Amincewa da wanan hadin tsakani Haydar da Ummeey duk Dan gudun kada  wata Rana Ummeey tawulakanta a gusa Shine baba yace mu dawo Gombe dazama to dalilin Dawowarmu Gombe kenan  Wana itace wasiyar Mahaifimu              Muhada Ummeey da Muhammad Aurene saboda gudu tonuwar Wana Siri To kuji takai tace tarihin Ummeey Mamana dafatan kifahici koke wacece  Kuma Ina rokonki kada matsayimu ya canja a guki har gobe mu iyayyenkine...._*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page 97 & 98 ______________Dago Kai tayi tadaura  daradaran  idanuwata akan Abba wasu hawayene masu zafi suka zubo  kan Fuskanta Cikin wata iriyar murya tace Abba. Mama  kalmar godiya tayi k'ank'anta a gareku  saide nayi muku Adu'ah          Allah Ubangijin ya saka mukun da mafifincin alkairi Allah ya biyaku da gidan aljannah             Abba da Mama bani da wasu iyayyen a Wana duniyar saiku kune kuka raineni tun Ina tsuman Haihuwa harzuwa girmana   kuka  bani tarbiya Tagari  kuka dau duk wata d'awainiyata    bana manta irin wahalhalu da  Abbana yasha akaina duk Dan ganin ya  inganta Rayuwata   bakutaba gajiyawa akan d'awainiyar da kuke daniba.     Wlh  yau zuciyata cike take da farin ciki  inajina tankar wace akayiwa bishara da Aljannah  Gani nake nafi kowa sa,a a cikin Wana   duniyar Allah nagodema daka  sanya rainona a hanusu Abba da Mama          Mutane masu karanci wad'ada suka fifita fari cikina akan nasu   Basu da buri daya wuce suga sun ingata  Rayuwata Wlh iyayyena matsayiku bazai taba sanjawa daga gareniba  saima darajarku da kimarku da suka dad'a nikuwa  a zuciyata  har Abada kune iyayyena wada  nake Alfahari   dasu         Cikin jin dadin kalaman da suke fitowa daga bakin yar'tasa  yace Mamana tsakanimu dake Babu godiya   duk abuda mukayi mikin mumikine saboda musauke nauyi dake kamu  Mahaifiyarki tamalaka manake halak malak tadanka Amanarki a hanumu          Mukarbi Wana Amanar muka yimata Alkawari zamu rikeki bisa  Amanna har zuwa Ranar da Zamu Aura dake Allah nagodema daka bani ikon   cika Wana  Alkawari da nadaukarwa Aysha     Allah Kaine sheda akan iri rikon danayiwa Wana yariyar idan har akwai Ida nagaza Allah  kayafemin             Ummeey zatayi magana Abba Muhammad ya dakatar da ita tare da fadin   Ummeey Abbaki ya sauke nauyi dake kansa sai Kuma niiiii           Nima a yau Zan sauke kayan daya dade yanamin nauyi a kaina  a yau Zan danka mikin dukiyarki da tayi kimani shekaru Ashirin a hanuna Ina juya mikinsu  Cikin ikon Allah Allah ya Albarkaci Wana dukiya  tabukasa  harta jawo an malakin manyan kadarori  kamar su filaye da  gidaje       Yazu Zan dankamiki dukiyarki Kamar yarda muka tsara nida Abbanki  duk lokacin dakika malakin hankalin kanki zamu dank'a mikin dukiyarki a hanuki Muso mudank'a mikin dukiyarki tun lokaci da muka hadaku  Aura da Muhammad ama sai nayi wani tunani nace mubari zuwa nagaba tukunna  muga irin rikon da Yaya naki zaimiki Sai Kuma  yayi  mikin  rikon irin na zalinci wlh nayi danasani  hadaki Aure da yayanki. Muhad'aki Aure dawada Kwata Kwata Bai dace dakeba.. Mikewa Momy tayi tsaye cikin tashin hankalin tace  wlh bazai inyuba Wana gaba daya shirine iri na Muhammadu wato Tana kabulo yazu Kuma Too wlh bazai iyuba  bazan taba barika kayi nasara a kan Mijinaba Alhaji ka dawo cikin hayacinka                   Natabata Muhammadu wani Asiri yasake maka Dan ya rabaka da dukiyarka Tooo wlh baka isa karaba mijina da dukiyarsaba Tsawa Abba ya dakamata   wada  ya hadasa Mata tsorasa a Ranta        Cikin bacin Rai Abba yace  kada nakarajin  kice wani Abu Ana gurin  ai dama Iri Wana Ranar nake guje muku dagake har d'anki  Ranar da zakuyi nadaman da danasani akan Abubuwa da kuke  aikatawa Gaba dayaku kusan waneneni  kafin shekaru Ashirin dasuka wuce            Bazansa kaina daga cikin Tallaka ba haka Kuma bazance nimai Arziki bane Saide nasan Ina da narufin Asirin    A cikin lokaci kalilan kikaga canji a tatare Dani  ama baki taba Tabayata ta dalilin Wana canjiba bare harkiyi tunani ta  Ina nasamu Wana dukiyar Haka mukaci gaba da rayuwa dake batare da kitaba min magana akan Arziki da kikaga nayi lokaci gudaba. Saima murna da  farin ciki  da kikeyi mijinki ya zamo Mai Arziki baki damu kisa dalilin samuwar saba Yan,uwana su Halima da Asabe suzo susameni da maganar Ama sai naboye musu gaskiya lamari nace musu Muhammadu ne yahadani da wani mutumin a can Kano ya bani jari sana suka samu nutsuwa a rannsu Gaba daya dukiyar da kuke tikaho da ita too kalilance tawa a ciki   saura dukiyar  Ummeey ce         Hata gidan da Muhammad keciki shima natane  Dago Kai Muhammad yayi a razane yace  Abba gidanta Kuma tayaya   gidan daka malakamin zaizamo nata Murmushi Abba yayi yace kwarai kuwa gidan Ummeey ne da dukiyarta aka gina Wana gida  hasalima Mahaifita shine ya bukaci Dana danka  Wana gidan a hanuka tuda Kaine zaka zamo mijinta         Too kaji dalilin baka Wana gidan danayi        Zufane ya ketowa Muhammad  take nadama da danasani suka kamasa  inama ace zai iya maida hanu  Angogo baya daya mayar Ya goge duk wani laifin daya aikata a gareta Gwogwo Halima tace tooo  suuu Habiba karyar Arziki yakare ko  Ashema Arzikin dakike gadara dashi na Yar,mune            Mama ce tace Halima kibar Wana maganar ai komai yariga da yawuce kuskurene Ariga da anyishi saide muyi fatan Allah ya yafemana Gaba dayasu suka Amasa da Ameeen Momy ko jitake Kamar tanitse kassa saboda kuyan Abuda ta aikata sai yazu take danasani Abubuwa data aikatawa Ummeey  Ashe yariyace Mai Arziki nadiga musguna Mata batare datasaniba  wayooo Allah nacuci kaina nacuci d'ana yazu da a gidan d'ana take da gaba daya Wana  Arzikin ya Zama nasa. a Ranta tace yazuma lokaci bai kureba zanyi duk yada zayi dangani tadawo gidan  d'ana Ummeey tace Abba bana bukatar komai daga gareku kugama min komai   a rayuwata  bazan tab'a  biyaku iri d'awainiyar da kukayi daniba        Abba Wana dukiya takuce  bazan karbi ko sisiba   nabar muku  bana bukata komai daga cikin Abba Muhammad ne ya kaleta cikin mamaki yace kada kiyi haka Mamana   bazamu dau ko kwadala daga cikin dukiyarkiba         A  lokaci da Mahaifinki yake cikin halin matsi rayuwa  bar karbi ko kwadalla daga cikin Wana dukiyarba  bare yazu         Rokonsu  Ummeey tadigayi akan surike Wana dukiya ama su Abba sukakin Haydar ma rokonsu yake akan sukarba  tuda ita tabar musu Dakar Su Abba suka Amince  nama Saida Ummeey taita kuka Tana rokonsu Sunyarda zasu rike dukiyar ama bada gidaje da filaye   Wanaka suce bazasu karbaba Ummeey ta Amince da hakan ama badan Ranta yasoba  Dan ita gani take Babu  abuda zatayi dasu Sanan tace Abba Dan Allah acikin gidaje  inaso Abawa Gwogwo Halima da Gwogwo Asabe  Abba  gidan da Yaya Muhammad keciki shima  nabar masa Dago Kai yayi cikin sauri ya sauke idanusa Akanta  wani irin kallo yake Mata Mai cike da nadama yace Ummeey yazu duk irin abuda na aikata mikin  har zakin iya min kyauta Mai girma irin Wana Kallonsa tayi tare dafadin ya Muhammad kaifa d'an uwa nane  Kuma yayana wlh kafin k'arfin komai a guna  Zan iya malaka maka duk wani Abu dana malaka  batare danaji d'ar a Rainaba                 Tsura Mata idanu yayi Yana Mai jin haushin kasa tayaya akayi tunda  baigane  Ummeey itace mace data dace dashiba  Innallillahi wa,Inna ilaihir raji u nacuci kaina nasake reshe narike ganye  narabu da yariya Mai tarbiya naje nadaukowa kaina  masifa  nabiyewa Son  Zuciyata naki yarda da ZABIN da ABBANA  yamin         Kallonta yake yanajin wani mahaukacin Sonta nashigarsa batare daya shiryaba   a hankalin ya bude bakisa wada ya Masa nauyi yace nagode Ummeey hakika  kincika Yar halak wace idan aka Mata Shari take sakawa da alkairi Kiyafemin  Ummeey hakika nacutar dake a zaman damukayi dake nak'utatawa Rayuwarki  nazalinceki   nazauna dake a gidana a matsayin Matata ama nakasa sauke nauyi da Allah ya dauramin Nakasa kusatarki amatsayinki na Matata   Ummeey idan har baki yafeminba  basan Ida zansa kainaba  hakinki bazai barniba a cikin Wana duniyar tudaga yazu hakiki ya fara bibiyata Dan Allah kiyafemin Ummeey tace kadena rokona ya Muhammad nariga da nadad'e  da yafema  bazan tab'a iya rikeka a Raina ba  kakwantar da hankalinka komai yariga da ya wuce  kaifa yayanane wada duk duniyarna bani da d'an uwa daya wuceka Muhammad yace nagode Ummeey Ina mikin Adu,ar Zama lafiya a gidan Aurenki  Allah yabaku zuri,a d'anyiba kallon Haydar yayi Yana maijin radadin a ransa  yace inatayaka murna  Haydar kayi dace Mata  Mai hakuri da tarbiya  Dan Allah karikemin K'awata Amanna  hawayene kekwokarin zubowa daga idanusa yayi sauri kau dakansa gefee   Murmushi Haydar yayi tare da fadin  karka damu yayamu insha Allah Zan rikema kan'warka da Amanna Gwogwo Asabe da Gwogwo Halima godiya suka rigayiwa Ummeey harda kuka farin cikin sana sukariga samata Albarka Mama ne tace Ummeey kiyiwa Yaya Abdallah godiya da iri d'awainiyar  dayayi dake tukina karama har zuwa girmaki hata kayan dakin shiyamiki da kudinsa            Ummeey tace tooo Mama  kallon Abba Muhammad tayi tace Abba nagode da irin d'awainiyar dakayi Dani  Allah ya biyaka da gidan aljannah Murmushi Abba yayi tare da fadin Amiiiin Mamana  karki damu ai nima mahaifinkine Abba yace Mamana tashi kutafiko kada dare yayi muku a hanya Narai narai tafarayi da idanu  tace Dan Allah Abba kabari sai gobe  inaso muyi bankwana da Mama Abba yace wane irin bankwana zakuyi wada bakuyishi daba  kee tashi kibi Mijinki Matsawa tayi kusa da Mama tare da fadawa jikinta tasa kuka  Rarashita Mama tafarayi tare da Mata nasiha akan tabin mijinta ta zauna da Abokiyar zamanta tsakani da Allah     Sana shima Abba ya daura danashi itade Ummeey sai kuka takeyi a Ranta tanajin zafin rabuwar da zatayi da iyayyenata Abba ya sanar da Haydar nada wata daya zasuzo Kano domin daukar Ummeey susadata da Mahaifinata  Haydar yace Allah ya kaimu lokaci  kowa naguri yanayiwa Ummeey  fatan Zama lafiya Mai daurewa a gidan Aure nata ama bada Momy da k'ya shi   da hassada ya cika Mata zuciya  Suna shiri tafiya saiga Hauwa tashigo rugumeta Ummeey tayi tare da fara  wani sabon kuka rabuwa da Aminiyartata Dakar suka rabu kowanesu zuciyoyinsu cike da rad'adin rabuwa da junasu Haydar ne ya bude Mata Motar tashiga shima shiga yayi ya tada motar zuciyarsa cike da farin ciki Ummeey nagani sufara tafiya kuka tasa  tanajin ciwo  rabuwa da Iyayyenta Jayota yayi jikinsa  takwanta akan kafad'arsa a yacin gaba da tukin Damisalin karfe  6 : 20 Suka inso cikin Kano  Yana Isa gida Mai gadin ya wagale Masa  gate shiga  ciki gidan yayi parking fitowa yayi daga Motar zagayawa yayi   ya bude Mata Motar hanuta yarike   tafito  daga cikin Motar   cikin gidan suka nufa kwokari zare hanuta take daga cikin nasa ama tagagara Kaitsaye fallonsa suka nufa wada yasha kayan     Alatu  lumshe idanu Ummeey tayi sakamako wani sanyayen kamshi dadi daya bugir hancinta Kallonta Haydar yayi fuskarsa dauke da Murmushi yace Bissmillah ga guri kizauna baneje  naduba Antyki        Sukuyar da Kai tayi kasa Tana wasa da yatsun hanuta tace tooo a dawo lafiya   Wucewa yayi bangare Rukkayah Yana shiga ya tarada ita zaune da Ummeey akan cinyarta    tacin kwaliya  cikin wani had'aden   less  na Alfarma  sai kamshi take zubawa Kallonta yayi fuskarsa dauke da Murmushi  yace Uwar gida sarautar  Mata  Uwar gida ran  gidan  idan bakee babu  gidan Haydar  Ya mutsa fuska tayi tace yau Kuma Tana kabulo aini ya Haydar bazaka yaudareni da Wana dadin bakinakaba tuda har kakara Aure too wlh kaficemin a Rai yazuma bansa Mai ya kawoka dakinaba Baiji dadi maganar data fada masaba ama saiya basar Hanu yasa ya dauki Ummeey dagata sama yayi yace baby Abba  yau kiyi  sabuwar Momy Kuma Mai sunaki  zamuje kigan Momyki ko Mikewa Rukkayah tayi cikin fushi tace bani yar'ta Kuma wlh Ummeey bazata taba Kiran wata baza da Momy ba karma kafara Abuda zai dameka Dan wlh bazai iyuba batakai matsayi da yan'tah zata kirata da Momy ba Murmushi yayi yace tooo naji Momy Ummeey yazude muje fallona akwai maganar dazamuyi Zatayi magana Haydar yace Dan Allah kada kimin musu Matata   kiyin hakuri Mujemu kinji My Love Turo baki tayi  taraba tagefesa tawuce shima b bayanta yabi suka nufin fallo Zama tayi akan kujera  tadaura kafa daya kan daya  shima Haydar Zama yayi a gefesu ya fara  Adu'ah   yaroki Allah daya bashi ikon yin Adalci a tsakani mataye nasa Kallon Rukkayah yayi gami da fadin Momy Ummeey  kice babba a gidan na Dan Allah inason kuzauna lafiya keda ka'warki kuhada kanku kada kubada kofar da shaidan zai samu dama dazai tarwatsa Mana farin cikin gidamu   Kekuma Ummeey Rukkayah yayarkice Dan Allah kibata girmata a matsayita nababa   kuhada kanku waje Samar da Zama lafiya gidan nan Kallon Rukkayah yayi yace Momy Ummeey kina da Abu fadin Ya mutsa fuska tayi  tare da fadin  nide ya Haydar kafi kowa sani banason raini bazan dau raini daga gun matarkaba    Dan wlh mudin tace zata rainani too wlh jikintane zai gaya Mata gyara tun wuri tashiga hankalita Murmushi Ummeey tayi tace  karki damu Antyna bazan taba mikin wani Abu da ya danganci rainiba aike yayatace tayaya Zan Rana yayata Nide fatana Allah Ubangijin ya hada kamu Allah yabamu Zama lafiya  Allah Kuma yabawa Mikimu ikon yin Adalci a tsakanimu Mikewa Rukkayah tayi tsaye tare da wuga Mata harara tace kaji dashi makira  daukar Ummeey tayi tabar dakin shide Haydar ya Mata uzuri dan yasan  zafin kishine kedamuta_*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more information 08140801885 Page  99 & 100 ______________Kallonta yayi  yace Habibty tashi mushiga cikin kooo Shuru tayi nad'an wani lokaci sana tace Habibi Dan Allah kaje kararashi Antyna Naga  Ranta yabaci Kura Mata idon yayi tare dafadin karki damu Antyki nada da sauri fushi ama   zata huce zuwa safiya       Shuru tayi a Ranta Tana fadin yazu  a haka zan zauna da Wana matar Dan nalura Tana da zafin kishin Allah kabani ikon jure duk wani  Abu dazan gani daga gareta         Mikewa yayi tsaye yace Habibty tashi mushiga cikin                Tashi tayi batare da tace komaiba  tabi bayasu suka nufin bangare nata suna shiga Fallon mamakine ya kamata gani irin kayan Alatu dake Fallon saikace fadar shugaban kasa           Hawaye fari cikine suka zubon daga idanuta a hankalin tafurta Ina Alfahari daku iyayyena sanyin idaniyata Allah ya Kara muku nisan kwana Mai anfani             Juyowa yayi ya kalleta yace Habibty Yanaga kitsaya lafiya Dee koh Sukuyar da Kai tayi batare datace ufaba Suna shiga cikin dakin Alwala sukayi suka gabatar da Sallah nafila sudade sunayiwa Allah godiya daya malaka musu juna amatsayin ma'aurata         Kiran Adam ne yahigo wayansa dagawa yayi yace ganinan fitowa Bai dad'e da fitaba ya dawo hanusa  sanye da ledee            Ajiye ledan yayi a gabata   budewa yayi gashashiyar kaza ce a ciki  hannu yasa ya yago kazar tare damik'a mata  Bismillah Habibty buda bakinki kici Wana dadad'ar  kazar      Girgiza Kai tayin tare da fad'an nakwoshin Habibi       Idonsa nakanta   Yace kiyin hakuri Habibty kici Koda Kadane  zanji dad'in idan Kika Amince kikacin           Mika Mata yayi yace bud'e bakin ko Habibty  Bude bakin tayi dakansa yake Bata kazar a baki har sai da ya tabatar tak'oshi sana ya kyaleta  Shigewa Toilet sukayi domin wake bakisu  suna fitowa daga Toilet rakubewa tayi  a gefe Kallonta yayi yaga jikinta a sanyaye Alamu tsoro sun bayana a tare da ita     Habibty Yanaga kitsaya a nan taho muje mukwanta  gani yayi Bata daniyar zuwa Karasowa yayi Ida take rike hanuta yayi suka nufin Ida gadon yake Zama sukayi a bakin gadon gabatane ya fadin Hawaye suka fara zirya akan fuskata     hanu yasa yafara share Mata Hawaye yace Mai Kuma yafaru Habibty konamikin wani abune da har yasakin zubar da Hawaye Girgiza Kai tayin cikin kuka tace bakamin komaiba Habibi     Kura Mata Sexy eyes d'insa yayi masu daukar hankalin yace too Mai yasakin kuka sanar Dani Habibty kisan kuwa  irin rad'ad'in danakeji a Raina idan Naga Hawaye nazubowa daga Wana kyakyawar fuskarna taki       Sukuyar da kanta tayin kasa tace nima basan dalilin kukanba jinayi kawai inayi         Tooo kuka yayi hakuri karyasake zuwa Dan nasan soyake ya hanani more wana dare na angwancina Mai cike da dinbin tarihi           Dare Dana daden Ina tanadin zuwansa             Daga Mata gira yayi tare dafadin koba hakaba Habibty shuru tayi batare datayi maganaba Dan tsoronsa yagama ciki Mata zuciya  zare hanuta tayi daga cikinasa ta hayen kan gadon kwanciya tayi a gefen gadon gabanta nafaduwa Shima hayewa gadon yayi ya kwanta daf da ita tare da manata a jikinsa  wani irin Abu yajin ya tsikareshi tudaga tsakar kansa harzuwa tafin k'afarsa  jin yayi  yashiga cikin wani irin yanayi hugging d'ita yafarayin cikin wani irin yanayi na shaukin Son    Cikin kwarewa ya fara sarafata saikace wani mayu wacin zaki     Kokari rabata da kayan dake jikinta yafarayin  sauri tayi tarike hanusa  cikin kuka tace  Habibi Dan Allah kada kamin komai wlh Ina tsoro Cikin wahalaliyar murya yace  Sorry Habibty bazan iya jurewaba nadade Ina mararin ganin Wana Rana      Kiyin hakuri Habibty kishayar dani ni,imar dake tatare dake  nayi mikin Alkawari  bazan mikin da zafiba   Rabata yayi dakayan dake jikinta yacin gaba da sarafata Adu'ar saduwa yayi a hankalin yasamu ya shigeta wani irin Kara Ummeey tasa sakamakon  wani a zabeben zafin dataji tak'asanta Shiko Haydar baimasan tanayiba kuka take Tana rok'osa daya kyaleta Haydar wani irin Santi dadin yake wada tuda yake baitaba jinshi cikin irin Wana yanayiba    Bai kyaletaba Saida ya tabatar yasamu nutsuwa sana ya kyaleta Ummeey bakaramin galabaita tayiba saboda bak'aramin gurzar Tasha a gunsaba  gawani  zabeben zafin datakeji Yana ratsata rugumeta yayi a kirjinsa yace Habibty wlh sai yazu nakara tabatarwa keta dabance a cikin mata Kijiyar dani dad'in iri wada bataba jiba Kishayar dani  zuma kaunarki iri wace bantab'a shaba      Habibty ban,taba Tsitar kaina cikin farin ciki irin nawana Ranarba matsayiki dabane a Raina nayi mikin tanadin Soyayyah zalla  ba sirki  Zan shayar dake ruwa kauna Mai hade da zuman Son Mai zak'i        A hankalin tabude bakinta tare da fadin Habibi Zan juri duk wani zafi da radadin mudin Zan sakaka cikin farin ciki Habibi burina Naga farin ciki nagudana akan fuskarka       Ashirye nake a koda  yaushe wajan gani nabaka hakinka. tare da saka cikin fari ciki Mai daurewa            Habibi Dan Allah karikeni Amanna kafi kowa sani cewa zuciyata dakai tasaba kada wata Rana kajuyawa zuciyar data zautu da muradin son kasancewa tare dai baya    Nikuma nayi maka Alkawari Zan kasance Mai biyaya a gareka zakayi Alfahari dani a matsayina na matarka. A cikin Wana Dare Ummeey da Haydar sun daukawa junasu Alkawari Mai tarin yawa sukasace cikin fari ciki tare da shaukin son           WASHE GARI Washe gari da safe Haydar yanufin bangare Rukayyah  ya tarda ita kwace a kan gadon Ummeey nazaune a gadon sai wasa take Tana ganishi tafara dariya Tana k'okarin zuwa gusa daukarta yayi Yana murmushi yafara Mata wasa Ummeey sai kyalkyallewa da dariya takeyi   Kallon Rukkayah yayi cikin mamaki yace Momy Ummeey lafiya Naganki akwance  a irin Wana lokaci      Tashi tayi zaune cikin gatsalin tace lafiyarce takawo haka kallon raini takemasa         Girgiza Kai yayi tare dafadin Ina breakfast dimu Naga shuru baki kaimanaba shine nazo nadauka Mana Takaicine ya Kama Rukkayah a  Ranta tace ama Wana mutumin ya Raina min wayo    Gani yayi Bata daniyar magana yace Rukkayah magana nake

Chapter 12 of 14