Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
bare ke!! Dafe kuncita tayi ta daura idanuta a kansa batare da taji   tsoro Saba  tace ya Muhammad  duk abuda zakamin Zan inya jurewa  Ama bada cin mutunci iyayyena!! Babu Abuda iyayyena suka ai kata a gareka  ama kullu ciki cin mutuncisu kake  meye   Abbana ya maka daya cancaci irin Wana cin mutunci Kodan saboda ya kasace tallakane kada kamata   da talaka da Mai kudin  duk Allah ne ya halincesu babu wada yafi wani a guri Allah sai wada yafi jin tsorosa Ina Alfahari da Abbana mudin Ina Raya bazan taba barin a cin mutunci Saba Koda ko Zan rasa Raina Zan jure duk wata ukuba wajan gani nakare mutunci iyayye.......Bata karasaba taji saukar Mari Ciki daga murya yace girmamawa tsakanina da Abbanki babu shin domin bazan taba girmama kaskantace mutu iri Mahaifinkiba tsakanina dashi saide Tsitar da yawu Ina takaici da ya kasace Dan uwan ga Abbana a duniya babu Abuda natsana iri na hada hanya da matsiyaci   Wlh Ina Mai Miki wanning mudin Kika sake Mai damin da magana wlh sai nalahira ya fiki jin dadi sai kin gwamace dama baki taba ganinaba Tsaki yaja  yabar guri ya wuce dakinsa   itama  Ummeey  wucewa daki tayi ciki kuna zuciya tahaye kan gaddo  kuka tasaka Tana takaici da danasani sanisa a rayuwata ........Momy ce ta kalin Abba tace  Alhaji dama akwai maganar da nakeso muyi ciki kullawa Abba yace Ina sauraraki Dama Muhammad ne yace nasanar da Kai yanaso aje a nema Masa aure Meenat. Kallonta Abba yayi cike da mamaki yace wacece Kuma Meenat Murmushi Momy Tayi tace Alhaji ai Meenat Yan,ce ga Alhaji husaini shaharare Dan kasuwana wada sunasa ya shahara a duniya itace wace Muhammad  yake buri yaga ya Aureta  gashi Kuma Yar dangice gaba da baya wadada suka gaji Arziki.. Dakatar da ita Abba yayi gami da fadin keee  Wai meyake damukine   in bada Rashi hakali kwatakwata  yaushe yarona yayi Aure da har zaizo ya sameki da batu Kari Aure To kibude kunaki ki saurareni da kyau  babu Ida zanje nema Masa Aure  Wana ai zance bazane dududu yaushe ma yayi Aure wato Yana son yanunawa duniya cewa ba a son ransa akayi mishi Aureba Mikewa Momy tayi tace  Alhaji wanane Kuma bazai in wuba Dan wlh bazan lamuci Wana fin karfiba haka kawai kamai damin da yaro Kamar wani Mara Yan,cin  Yana da wace yake son  wace tadace dashi Yar gidan manyan mutane Kazo kahada shin da wace bata dace da tsari rayuwar saba  haka yaronan ya hakura ya karbi zabinka To wlh Wana karo ya zama dolle ya Auri wace yake son... Share Comments Daga Alkalamin.✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* Far more inf...08140801885 Page 63 & 64 ________________"Alhaji bakamin  Adalci inaji Ina gani kahada Dan,na Aure da waca yariyar wace Bata wuce matsayi Yar,aiki a gunsaba Lokaci yayi da ya kamata ka Aura Masa wace yake son wace zanyi Alfahari da ita idan takasace suruka  a gareni  wace bazanji kunyan nunata a ko Ina a matsayinta na  matar Dan,na Wani mugun kallo Abba ya wurga mata ciki karkausar murya yace   nariga da nagama magana idan Kika sake tinkarata da iri Wana maganar to wlh Zan dau tsatsaura mataki a kanki    bazan Bari  izuba Miki idon kina aibata Yar Dan , uwanaba  wada duk duniyarna bani da kamarsa   Zan dau mataki Mai tsauri a kanki  mudin kikace zakici gaba da ai Bata Yariyarna a gabana  fita yayi daga fallo rasa a bace yayi waje!!! Momy bakaramin tsorata tayiba dagani yanayisa lokaci guda taga ya sauya mata ga Tsatsar baci Rai da yabayana a kan fuskarsa zama tayi a kan kujera domi nemawa Dan,nata mafita Wayata tadauka takira Muhammad din dagawa yayi yace hello Momy  barka da warhaka  Barka Dee My Son .Momy yanaji Kamar kina ciki damuwa sanar Dani Momyna waya tabaminke . Ciki damuwa Momy tace Son Ina bukatar ganika yazu duk Ida kake kazo gida yazu kasameni  akwai matsalla  Abbaka Yana nema kasheni da Raina!!! Momy Wai meyake faruwa ne kisanar Dani Mai Abba ya Miki ? Ciki damuwa Momy tace Abbaka yaki amincewa  akan maganar Aureka da Meenat nayi inya yina ama yakin ya amince Hakalina ya tashi My Son  narasa mafita shikena yanzu haka zaka Kare rayuwarka da Wana matsiya ciyar yariyar!! Muhammad yace kwatar da hankalinki Momy kada kisaka damuwa a ranki nasa ta inda Zan bullowa lamari Zanje nasamu Baffa muhammadu  da maganar nasa shine kadai wada zaisa Abba yaje ya  nemamin Aure Meenat Kisan yada Abba yake jin dashi shikadene wada zaisa Abba ya amince Momy tace ban Amince kaje kasamu Muhammadu da Wana maganarba  kana tunani zai amince ne bayan yasa Yar,sa zakayiwa  kishiya  Muhammad yace Momy  kena ai dollesama ya Amince kodan gani yarda Yar,sa take zaune a ciki daulla   kiga idan yaki amincewa zaiyi tunani zan koramasa Yar,sa gida taje taci gaba da cin miyan kuka Dariya Momy tayi tace kumafa hakane kakawo shawara Mai bullewa  to yazu kayi maza kaje kasameshi  toh Momy idan naje Zan biyo nasanar dake yarda mukayi Momy tace to sai najika kashe wayan tayi Tana dariyar mugunta a Ranta tace Alhaji kena  idan kasa wata ai bakasa wataba!! ................ Muhammad Yana gama waya da  Momy  shiryawa yayi ya fito daniyar zuwa shago Abba Ummeey Kai tsaye kasuwar katako yanufa ya tarda Abba zaune a ciki shagonsa karasawa yayi kusa da shin yace barka da hutawa Abba ya kasuwa Kallonsa Abba yayi dauke da far,a a fuskarsa yace lafiya lau Alhamdulillah ya Ummeey dafatan Tana lafiya de ko ? Muhammad yace lafiya qlau tacema a gaisheka Dan nasanar da ita Zan biyo tanan din Wani sanyi Abba yaji har ciki Raisa saka mako jin Yar,tasa tasa Tana cikin koshi lafiya yace Masha Allah haka a keso "Abba dama nazone akan muyi wata maganane akwa yariyar da muka jima Muna tare da ita har mukayi Alkawari Aure To sai Kuma Abba yazomin da zance aure Ummeey na amince da Aure Ummeey domin in saku ciki farin ciki gashi Kuma muna zaman lafiya nida Kanwata kullu ciki kyautatamin take Shine nake nema Alfarma a gareku da kutemaka kunemamin Aure Meenat Abba idan ban Auretaba zata daukeni a matsayi mayau dari Mara cika Alkawar Kallansa Abba yayi yace... Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* Far more inf...08140801885 Page 63 & 64 ________________"Alhaji bakamin  Adalci inaji Ina gani kahada Dan,na Aure da waca yariyar wace Bata wuce matsayi Yar,aiki a gunsaba Lokaci yayi da ya kamata ka Aura Masa wace yake son wace zanyi Alfahari da ita idan takasace suruka  a gareni  wace bazanji kunyan nunata a ko Ina a matsayinta na  matar Dan,na Wani mugun kallo Abba ya wurga mata ciki karkausar murya yace   nariga da nagama magana idan Kika sake tinkarata da iri Wana maganar to wlh Zan dau tsatsaura mataki a kanki    bazan Bari  izuba Miki idon kina aibata Yar Dan , uwanaba  wada duk duniyarna bani da kamarsa   Zan dau mataki Mai tsauri a kanki  mudin kikace zakici gaba da ai Bata Yariyarna a gabana  fita yayi daga fallo rasa a bace yayi waje!!! Momy bakaramin tsorata tayiba dagani yanayisa lokaci guda taga ya sauya mata ga Tsatsar baci Rai da yabayana a kan fuskarsa zama tayi a kan kujera domi nemawa Dan,nata mafita Wayata tadauka takira Muhammad din dagawa yayi yace hello Momy  barka da warhaka  Barka Dee My Son .Momy yanaji Kamar kina ciki damuwa sanar Dani Momyna waya tabaminke . Ciki damuwa Momy tace Son Ina bukatar ganika yazu duk Ida kake kazo gida yazu kasameni  akwai matsalla  Abbaka Yana nema kasheni da Raina!!! Momy Wai meyake faruwa ne kisanar Dani Mai Abba ya Miki ? Ciki damuwa Momy tace Abbaka yaki amincewa  akan maganar Aureka da Meenat nayi inya yina ama yakin ya amince Hakalina ya tashi My Son  narasa mafita shikena yanzu haka zaka Kare rayuwarka da Wana matsiya ciyar yariyar!! Muhammad yace kwatar da hankalinki Momy kada kisaka damuwa a ranki nasa ta inda Zan bullowa lamari Zanje nasamu Baffa muhammadu  da maganar nasa shine kadai wada zaisa Abba yaje ya  nemamin Aure Meenat Kisan yada Abba yake jin dashi shikadene wada zaisa Abba ya amince Momy tace ban Amince kaje kasamu Muhammadu da Wana maganarba  kana tunani zai amince ne bayan yasa Yar,sa zakayiwa  kishiya  Muhammad yace Momy  kena ai dollesama ya Amince kodan gani yarda Yar,sa take zaune a ciki daulla   kiga idan yaki amincewa zaiyi tunani zan koramasa Yar,sa gida taje taci gaba da cin miyan kuka Dariya Momy tayi tace kumafa hakane kakawo shawara Mai bullewa  to yazu kayi maza kaje kasameshi  toh Momy idan naje Zan biyo nasanar dake yarda mukayi Momy tace to sai najika kashe wayan tayi Tana dariyar mugunta a Ranta tace Alhaji kena  idan kasa wata ai bakasa wataba!! ................ Muhammad Yana gama waya da  Momy  shiryawa yayi ya fito daniyar zuwa shago Abba Ummeey Kai tsaye kasuwar katako yanufa ya tarda Abba zaune a ciki shagonsa karasawa yayi kusa da shin yace barka da hutawa Abba ya kasuwa Kallonsa Abba yayi dauke da far,a a fuskarsa yace lafiya lau Alhamdulillah ya Ummeey dafatan Tana lafiya de ko ? Muhammad yace lafiya qlau tacema a gaisheka Dan nasanar da ita Zan biyo tanan din Wani sanyi Abba yaji har ciki Raisa saka mako jin Yar,tasa tasa Tana cikin koshi lafiya yace Masha Allah haka a keso "Abba dama nazone akan muyi wata maganane akwa yariyar da muka jima Muna tare da ita har mukayi Alkawari Aure To sai Kuma Abba yazomin da zance aure Ummeey na amince da Aure Ummeey domin in saku ciki farin ciki gashi Kuma muna zaman lafiya nida Kanwata kullu ciki kyautatamin take Shine nake nema Alfarma a gareku da kutemaka kunemamin Aure Meenat Abba idan ban Auretaba zata daukeni a matsayi mayau dari Mara cika Alkawar Kallansa Abba yayi yace... Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more inf...08140801885 Page 65 & 66 _______________________"Idan wanane ai babu matsalla karka damu anjima zanje nasamu Abba naka  zamuje musamu iyayyen yariyar Tayaya zamu hanaka karin Aure bayan Allah ya riga da halata maka ka Auren mata Dai, Dai,har guda hudu!! Fatana de kaji tsoro Allah kakasance adalin a ciki gidanka kada kafifita wata a kan wata  domin yin hakan babban kuskurene  Muhammad yace insha Allah zayi inya bakin kokarina waje gani nayi Adalci a tsakani matana Abba yace to madallah Allah ya temaka Allah ya baka ikon rikesu tsakani da Allah Muhammad yace Amiiiin 'Ciro kudin yayi daga ciki Aljihusa masu yawa ya  ajiye a gaban Abba Abba yace  ah.ah. Muhammad dauke kudinka nagode Allah yasaka maka da alkairi ama bazan karba kudin kaba  Kallon  Abba yayi ciki da mamaki yace Abba Mai yasa bazaka karbaba nasa kana da bukatarsu  ko cefane ai kayi dasu Murmushi Abba  yayi yace bana bukatarsu a Wana lokaci saboda yazu kasuwa Tana tafiya sosai   duk wata matsalla Tana warwarewa cikin ikon Allah  Jikisa ne yayi Sanyi a ransa yace to kode Ummeey tasanar da Mahaifitane abuda yake faruwa tsakanina da itane Kai bana tunani zata sanar dashi Dan Allah Abba kakarba Wana kudin ai ita bukata Tana tasowane batare da tayi sallama ba Abba yace karka damu Muhammad idan bukatar kudin tataso Inna da halin da Zan inya warwareta Ciki sanyi jiki yasa  hanu ya dauki kudin yayiwa Abba sallama Bayan yaba waje Abba gidasu ya wuce yake sanar da Momy nasa yarda sukayi da Abba  Dariya Momy tayi tace  ai dolle man ya Amince saboda  shin tallaka bashi da ra'yin kansa  duk yada kasara fashi haka yake tafiya mudin zaka jefesa da farare bugu Abuja to shiikena kagama tafiya da imanisa Murmushi yayi yace  Momy bada baffa Muhammadu baya daga ciki iri wadan Mutane  duk sanda zan dauki kudin nabashi wlh bazai taba karbaba narasa meye dalilin Yau nakara fahintarsa sosai Abuda nalura dashi  Shidin tallakane ama Mai wadatar zuciya Wada bai damu da abu hanu mutane ba Dakatar , da shin Momy tayi ciki bacin Rai tace karna sake jin iri Wana maganar daga bakika  dama tayaya za ayin ya karbi Abu agunka bayan yana karbar wada suka fisu daga gun Abbanka  duk yabi ya asirceshi Yana juyashi son ransa Hata gidan da yake ciki  Abbaka ne ya gina Masa kasuwanci da yake yin nama dukiyar  Mahaifinkane duk wata da'wainiyarsu shi yake dauka   tun Ummeey Tana karama Abbaka yake fama da'wainiya da ita har izzuwa yazu  kaduba iri dukiyar da ya kashe akan Aurenta sai kace Yar, gidan Governor komai shiya saya mata Muhammadu ya zamemin  karfe kafa ya shayar Dani bakin ciki Mara misaltuwa  kullu ciki hada'ni fada' da Abbaka yake A duniya babu wada natsana sama dashi da Yar'sa ama sai gashi d'ana na cikina shike yabon makiyina takareshe maganar ciki kuka Jiki Muhammad yayi Sanyi jiyayi babu dadi gani Hawaye nazuba a fuskar Momy nasa Hanu yasa ya fara sharemata Hawaye  kiyi hakuri  Momy banyi hakan Dana Bata Miki raiba   ama Momy kisasauta Masa tsanar da kikayi Masa kodan kaunar da yanuna a gareni tun Ina yaro Momy kitina iri soyayyah da yanunamin tare da iri kullawar da yayi Dani Momy natsani Baffa muhammadu ne saboda Yar'sa  Ummeey haka ya samo asaline sakamako  yada Abbana yake hada matsayina dana Ummeey inajin ciwo haka a Raina Sai Kuma suka Kara hura wutar tsanar saka makon hadani Aure da ita!! Nima Momy inajin haushi Baffa muhammadu saboda tadalilisane nashiga Wana tashi hankalin  wlh Momy natsani Ummeey saboda itane kike shiga damuwa bana Kaunar nabude ido naganta a ciki gidana Ina Aure Meenat zan rabu da ita Duk da nasan Abba bazai son hakanba ama ya zamo Dole narabu da Wana yariyar kodan nasamawa kaina fari ciki Murmushi Momy Tayi tace har kasa najin  sanyi a ciki  Raina   zanso Naga fuskar Muhammadu da Ameenah Wane irin hali zasu  shiga gani an sako Musa Yar,su tazamo karamar bazawara Dariya yayi yace Momy Yaya kuwa zasuyi ai dama duk wada ya sayi rariya yasan dolle tazubar da ruwa  sufa sukakai Yar,su Ida  matsayita baikaiba dariya sukayi gaba dayansu sukaci gaba da hirasu ciki farin ciki!! ................Abba dawuri ya rufe shagonsa gidan yaya nasa yanufa dama ya sanar dashi zuwasa Yana insa yataran da Momy zaune kan kujera tadaura kafa daya kan daya Abba nagefeta yana karata jaridda Sallama yayi ya karasa idan suke Amsawa Abba yayi dauke da far,a a fuskarsa yace Muhammadu kakaraso kenan Bismillah ga guri zauna  zama Abba yayi ya gaishe da yayanasa shima Amsawa yayi ciki far,a kallo Momy Abba yayi yace Hajiya anwuni lpy  wani mugun kallo tawatsa Masa tsaki taja tamike tabar guri.. Abba ne yamike yace keeeee.......Abba Ummeey yayi sauri dakatar dashi Dan Allah Yaya kada kabiyemata Wana ba girma kabane kadena damu kanka a kan Abubuwa da Hajiya kemin Kallosa Abba yayi Rai a bace  yace Muhammadu bazan Bari matata Tana wulakantaka a gabanaba  baya duk wani matsayi da take tukaho dashi Kaine sanadi dukiyar da take gadara da ita na....... Dan Allah Yaya kada kafasa Wana sirin narokeka Ciki bacin Rai Abba yace kyaleni Muhammadu gara tasan kokai wayene wata ikila nima zuciyata zata samu sasauci a kan cin mutunci da take maka akwai ranar da zata zubar da Hawaye saboda kunya abuda ta ai kata a gareka wlh Zan iya rabuwa da kowa a kanka  Koda kuwa da'n Dana haifane!!! Shide Abba hakuri yaci gaba da bawa yayanasa  sanan yake sanar dashi yada sukayi da Muhammad din Dan Allah Yaya kada kaharan tawa yaron nan Abuda Allah ya halata Masa  kaduba iri biyayyyah da yamana  ya karbi zabimu hanu biyu Kuma ya shaidamin suna zaune  lafiya shida yar'uwasa Kodan Wana biyayyyah da yamana ai muma ya kamata mubiya Masa nashi bukatar  Dan Allah Yaya kayi duba akan lamari Abba kallo ka'ninasa yayi cike da kauna yace na,Amince ama kasani na,Amince da Wana Aurene domin Kai babu Abuda zaka nema a gurina wada bazan makashiba kafi karfi komai a guna Godiya Abba yayiwa yayanasa da iri kaunar da yake nuna Masa   mikewa yayi yace Zan wuce gida yaushe zamuje musamu Mahaifin yariyar Abba yace ko gobe ma ai saimuje ko Sallama sukayi Abba ya wuce gida Koda ya insa gida bayan yayi sallar magariba Kira Muhammad din yayi ya sanar dashi yarda sukayi da Abba nasa Muhammad dadi Kamar bazai  mutuba godiya yayiwa Abba sosai         WASHE GARI   ..................Dayama suka nufi gida Alhaji Hussaini  dama Kuma Meenat tasanar dashi zuwasu Susamu tarba Mai kyau daga gurin Dad din Meenat Abba ne yadubi Alhaji Hussaini yace Alhaji muzo nemawa da,mu Aure Yar,ka Wana yayanane sunashi Alhaji Abdallah shine mahaifin Muhammad wada yakeso Yar,ka Alhaji Hussaini yayi murmushi yace ai  Alhaji Abdallah sunaka ya shahara  a ciki Wana kasar babu wada bazai son ya hada zuri,a da kaiba shiyasama na amince zabawa Da,ka Aure Yar,ta              Kallonsa Abba yayi yace nagode sosai da karamawa da akayi Mana ama Ina son idan zaka bawa Da,na Aure yarka kada kaduba shahara da sunana yayi  a duniya kaduba cancanta shin Dan,na ya cacaci ka Aura Masa Yar,ka Koko  bai cancataba Alhaji Hussaini yace Alhaji nariga da nabawa Muhammad  Yar,ta Meenat Kuma Ina son ayi biki nada sati biyu Ina son ayin biki wada ba atabayin irinshi a ciki Wana gari na Gombe domi ita kadai Allah ya bani shiyasa nakeso bikita ya zamo Abu kwatace a cikin gari  Gombe Shide Abba kasa magana yayi  Takaicine ya kamasa tare dajin haushi Muhammad din ya rasa Ida zai nemin Aure sai irin Wana gidan wada kallo daya zakayiwa  Mahaifin yariyar kagane Kwata,Kwata Basu gaji tarbiyaba Abba Ummeey ne yace sun Amince da Ranar da yatsayar Basu bar gidan ba Saida Abba yabayar da sadaki  Dad din Meenat yace Yar,sa Mai tsadace Dan haka  Milliyo daya ne sadakita  haka Abba yabaya Yana Mai jinjina Rashi dataku Irina Alhaji Hussaini Bayan sun dawo gida Abba ya Kira Muhammad yake sanar dashi an bashi Aure Meenat sun tsayar da Rana nada sati biyu  wani dadi yaji Yana ratsa ciki zuciyasa Kallosa Abba yayi yaga sai murmushi yake yace  sana Ina son nasanar dakai wlh wlh mudin  kayi Wana Aure kace zaka wulakanta Mamata to wlh matakin da Zan dauka a kanka bazai maka kyauba  Tashi kabani guri Ina bukatar hutu mikewa yayi zuciyarsa cike da farin ciki ya nufi daki Momy.. Yana shiga ya Tara da ita zaune a bakin gado yace Momy Albishiriki Momy tace goro fari kyalma maku  My Son  yace Momy Abani Aure Meenat yazu Abba kesanar Dani wai har an tsai da rana nada sati biyu  Gud'a ...Momy tasa tare da fadin.. Share Comments Daga Alkalamin✍🏻 Ummeey Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻‍♂ABBANA👳🏼‍♂*_ _*NA*_ _*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_ _*(UMMUH AFNAN)*_ _*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_ https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share _*FACEBOOK LINK*_ https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link _*WHATSAPP LINK*_ https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA _*DASHEN🌲 ALLAH*_ _*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_ _*ALLAH SHINE GATAN MU*_ _{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_ *Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️* For more inf...08140801885 Page 67 & 68 ________________Burina ya cika  wajan gani ka Auri yariyar Yar, manya mutane wace zata fitar Dani kunya a cikin k'awayena   a cikin satina zanje Dubai  a can Zan hado kayan lefe nakece raini  Dariya Muhammad yayi wada ya Kara futo Masa da kyauwu fuskarsa  yace Kai Momy Naga Alama kinaji da Wana sirikar taki Momy tace ai  dolle nasota tuda tafito daga gidan Arziki gashi Kuma mahaifita shararen Mai arzikine  a ciki Wana garina  wada duniya tasan  da zamasa  murmushi yayi yace Momy naji dadi sosai danaga far,a Akan fuskarki bani da buri daya wuce nagaki ciki fari ciki Ina Alfahari dake Momy a ko da yaushe  Allah ya Kara Miki nisan kwana kiyi rayuwa Mai tsayi  Momy tace Amiiiiiiiiiiin My Son nima Ina Alfahari da Kai saboda iri biyayyyah da kakemin baka kaucewa Umarnina duk abuda nace shi kake ai katawa Koda kuwa raika  baya so!! ............... Ummeey zaune take a gefe gadonta idonta nazubar da Hawaye  gawani a zababen ciwo ciki dake damuta duk tabi tarame tayi baki idan kaganta bazaka ganetaba saboda komai nata ya canja Babu Abuda yake mata dadi a Wana duniyar   wayanta tadauka tadana number Hauwa Hauwa dake zaune suna hira da Ummata taji wayata na ringing dubawa  tayi taga suna Ummeey mikewa tayi ciki sauri tashige daki Karra wayan tayi a kuneta tace hello Sister y kk Cikin kuka Ummeey tace Sister bana ciki kwoshi  lafiya  zuciyata bazata inya jure wahalar zaman gida ya Muhammad ba naso a ce zan cika Alkawarin da nadaukawa Abbana  ama bazan inyaba bazan taba inya hakuri zama da yuwaba  karasa maganar tayi cikin kuka Hakalin Hauwa bakaramin tashi yayiba take zuciyata tafa mata zafin hawayene suka Bata mata kan fuskarta tace kide kuka haka Sister  Allah Yana tare dake kada kisare kici gaba da hakuri Sister insha Allah zakici ribar hakuriki  Allah bazai taba bari kiwulakantaba  Dan Allah kishare hawayeki kukaki bakaramin dagamin hakali yakeyiba  ganinan zuwa gidan naki yazu kashe wayan Hauwa tayi tafito Tanufi Ida Umma take Kallonta Umma tayi tace kekuma Mai aka Miki kike kuka Ciki kuka Hauwa tace Umma gidan Ummeey zani Umma Ummeey naciki matsalla  wlh Umma Wana mijin da Abbata ya zaba mata bashi da mutunci  a gabamu nida Gwogwo Halima ya dinga dukata Yana  cin mutunci Iyayyenta Yazu Kuma yadena Bata Abinci Umma soyake yuwa takasheta wlh bashi da Imani so yake ya  kashemin Aminiyata!! Umma zaje nasayar da wayata nasai mata abuda zataci Wana wane iri Rashi tausayine kayiwa mutu horo da yuwa  bayan Kuma Saida  abinci da,Adam ke rayuwa Itama Umma tausayin Ummeey ne ya cika mata zuciya ciki sanyi jiki tace ama de wlh Wana yaro yacin Amanar Yan,uwataka Yar,Uwarka jinika ama kadinga a zabtar da ita  saboda Rashi tsoro Allah           Hugo karbi tawa wayar kije kisaiyar sai kisaya mata Koda taliyace da saura kudin kimata cefane da shin Allah yafidata daga cikin Wana kangin Kabar waya Hauwa tayi tace to Umma sai nadawo Hauwa nabari gida kasuwar badaru tanufa idan ake sayar da wayoyi           Sai da waya tayi tawuce ciki kasuwa tayiwa Ummeey cefane duk abuda zata buka sana tawuce gidanata Tana shiga bata sameta a falloba Kai tsaye dakinta tanufa  tatar da ita kwance a kan gaddo karasawa tayi kusa da ita         Tace Sister kitashi gani na inso da k'ar ta inya mikewa  saboda a zababen ciwo ciki dake damuta  daura idanuta tayi a kan Hauwa Hauwa bakaramin firgici tashigaba gani yada Takoma duk tabi talalace  hawayene suka gangaro kan fuskata tausayi k'awatata ne ya kamata   tsareta tayi da idon tace sister bazan inya bariki ciki Wana halin ba zanje nasanar da Mama halin da kike ciki mudin

Chapter 7 of 14