murna sosai Allah yasa a yin damu
Amasawa mukayi da Amiin
Haka mukayi sallama dasu Kamal ya rakani har baki mota yayimin Allah ya tsare haya shima zaizo idan lokaci biki yayi
**********************
Gudu nake sosai burina bai wuce a ce nagani a ciki Kano ba
Ina shigowa cikin gari Kano hamdallah nayi na godewa Mahalincina daya dawo Dani cikin Mahaifata lafiya
Da shigowata Gida Ammy da Dady bakaramin farin ciki sukayiba
Wucewa dakina nayi nayi wanka nayi sallah nafito fallo muka taba hira da su Ammy nake sanar da Dady Yada aiki yake tafiya Dady yayi fari ciki sosai
Mikewa nayi gami da fadin Dady Ammy Zanje gidasu Ummeey
Murmushi Dady yayi yace a dawo lafiya kasanar da ita tafadawa Mahaifinata gobe Insha Allah munana zuwa nema maka Aureta
Dadine ya kamani dur kusawa nayi a gaba Dady dauke da far,a a kan fuskata nace Dady kagama min komai a rayuwa
Allah Ubangiji ya sakama da Alkairi Allah ya biya maka bukatunka na alkairi Allah ya Kara maka nisan kwana Dadyna
Nima Allah yabani ikon kyatatamuku Koda kotankocin dau niyar da kukayi Dani Ina Alfahari da ku iyayyena
Fari cikine ya mamaye zuciyar iyayyena sukayimin Adu,oi da fata nasara a rayuwa
Nabar gida zuciyata cike da farin ciki tuki nake a hankalin ciki nutsuwa Idanuwana namararin gani fuskar Sahibata ......
By YAR AUTAR DASHEN ALLAH[12/2, 9:37 PM] Ummu Afnan: https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
_*page*_
[12/2, 9:38 PM] Ummu Afnan: Page 5 3_5 4
______________"Ina shigowa ciki unguwar idonuwana suka sauka a kan gida wada yake garkame da katon kwado
Hanuwa nane suka fara rawa jikina yajike jagwof da gumi tankar banyi wakaba
"Nan take nacire glass din dake kan fuskata koshine bai nunamin dadeba
Koda nacire glass hakane de takasace Dani gidasu Ummeey rife da kwado
Cikin sanyi jiki nafito daga ciki Motata nanufi kofar gidasu
Wasu makwoftasune zaune a kan tabarma suna cin Abinci
Jikina a sanyaye nayi musu sallama Amsawa gaba dayansu sukayi gaishesu nayi gami da tambayarsu masu gidan ?
Kallona sukayi cike da mamaki sukace Dani Ai Mallam Muhammadu ya Kai kimani sati biyu da barin gidana
Jinayi jiri na dibana saura kadan nazube kasa batare da nashiyaba
Dakyar na inya bude bakina nace Dan Allah Baba koza a sanar Dani Ida suka koma
Wlh bamusa Ida suka komaba mude ya sanar damu cewa zai koma garisu mukuma a Inya zamamu dashi bamusa ko inane garin nasuba
Ama de Dan, dakatar inshiga gida in tabaya maka iyalina wata Killa ko ita iyalin tasa zatasanar da ita Ida suka koma
Tashi yayi ya shige ciki gidansa Niko Tsatsar tashin hankalin ya bayana a tatare Dani Adu,a nake Allah yasa addace
Bai jima da shiga gidaba yafito yace yaro saide kayi hakuri Suma suce basusanar dasu suna gariba
Take naji kirjina ya Amsa, zuciyata tankar ana soka min mashi
Idanuwa suka fara zubar da Hawaye masu zafi sallama namusu na nufi Ida Motata take budewa nayi nashiga kukane Mai karfi ya kufcemin
Ga,wani a zababen radadi da zuciyata kemin jinake dama mutuwa nayi yafimin Alkairi dagani Wana Rana Mai cike da tashin hankalin
Wayo allah na Ummeey ya zakimin haka ya zaki tafi kibarni a ciki Wana rayuwar
Haydar di,ki bazai iya jure rashinkiba Ummeey ki dawo gareni ko zuciyata zatasamu sasauci ya zanyi da rayuwa batare dakeba
Jinayi wani Abu ya tokareni a girjina wada har nufashina Yake barazanar daukewa take nufashina ya fara fita da karfi
Wayata nadauka nadana numbe Adam cikin wahalaliyar murya nace Adam Ina bukatar temakoka kazo kofar gidasu Ummeey yazu
Hankalin Adam bakaramin tashi yayiba Dan tuda yake Dani baitaba jina ciki irin Wana nayiba
A rude yafito daga dakisa karo sukaci shida Mom,
Mom tace Kai Adam lafiyarka kuwa koba gani gabanka saura kadan kabugenifa
Kiyi hakuri Mom, wlh hankalinane kota kota baya jikina Haydar ne ya kirani Yana bukarta temakona naji muryasa ciki wani iri yanayi Mara dadin sauraro
Mom tace Haydar din da baya gari to kode ya dawo ne
Eh dazu yake sanar Dani cewa ya dawo Mom zatafi
Toh Allah de yasa duk Ida yake yana ciki halin lafiya
Adam yace Amiiiin ficewa yayi daga gidan Kai tsaye anguwarsu Ummeey ya nufa motar Haydar ya hango da sauri yayi gun da motar take bude motar yayi yashiga ciki
Ganina yayi ciki wani iri yanayi ga Hawaye dake zirya a kan fuskata jikina ya dau zafi sosai
Gawani abu da ya tsayamin a wuyana Adam bakarami rudewa yayiba cikin tashi hankali yace Haydar Maike faruwa dakai
Ya sallam Dan Allah kasanar Dani wlh nashiga rudani
Kallonsa nayi Naga hankalinsa bakarami tashi yayiba
A hankali nabude bakina da yamin nauyi nace Adam Rayuwata tazo karshe narasa farin cikina narasa Ummeey banaji Zan inya wata rayuwa a duniyarna batare da Ummeey ba
Ummeey subar gidasu subar gari Kano gaba daya gashi bawada yasa Ida suka koma
Hata makwaftansu basusa Ida suka komaba shikena nikan fari ciki ya kwanra daga gareni
Jikin Adam yayi sanyi tausayina ne ya kamasa ciki wani iri yanayi yace kwatar da hankalinki Haydar kayayafa zuciyarka ruwa sanyi nasan Akwai ciwo rabuwa da masoyi
nayi maka Alkawari duk Ida Ummeey take saina Nemo maka ita mudin Ina nufashi a doron kasa burika sai ya cika
Kallonsa nake idanuwana nazubar da kwalla zuciyata namin wani iri zogi nakasa yarda da kalaman Adam gani nake rayuwata tariga da tazo karshe
Haka Adam ya maidani gida ya sanar dasu duk abuda kefaruwa hankali Dady da Ammy bakaramin tashi yayi gani iri hali danake ciki
Musama Dady da yake gani Kamar shine sanadin faruwa hakan Dan gani yake da baiturani Kaduna ba da hakan Bata faruba
BAYAN WATA DAYA
Dafaruwa Wana lamari narame nayi baki nadena cin Abinci hata gun Aiki nadena zuwa
Kullu Dady ciki yimin nasiha yake a kan nadauki haka a matsayi kaddara dama can Allah ya kadara cewa itadin ba matata bace
Nakayi kokari Dan gani nadau nasihar da Dady ya kememin ama zuciyata sai takasa daukar hakurin Rashi Ummeey
*******************
Yauma Kamar kullu kwance nake a kan gado idanuna nazubar da Hawaye
Ammy ce tashigo daki tagani ciki Wana yanayi kallona tayi ciki da baci Rai
Tace Haydar bazaka Dena Wana tunaniba so kakeyi kahaifarwa kanka wani ciwo Ina son kacire Wana yariyar a zuciyarka
Kiyi hakuri Ammy baza iya cire Ummeey a Raina ba saboda itace rayuwata Ammy nayi Imani da Son Ummeey Zan koma ga mahalincina
Ran Ammy ne ya baci ciki daga murya tace saboda itadi Uwarka ce har kake kallo tsabar idona kake fadamin bazaka inya rabu da itaba ko tarena aka haifeku kada kamatafa mukamu iyayyenka da muka haifeka watarana zaka wayi gari kaga bama Raiye Kuma ya zamo maka Dole kayi hakuri
Kiyi hakuri Ammy nima ba,a son Raina haka take faruwa kitayani da Adu,a Allah ya kawomin sauki ciki lamarina Ammy tace Amin ama kaima ya kamata karage Wana damuwa
Haka Rayuwata taci gaba da gudana ciki tashin hankalin komai nawa ya tsaya babu Abuda ya kemin dadi a Wana duniyar kullu zuciyata ciki kunci take
Kanwata Fatima tasamu labari halin danake ciki itama hankalinta bakaramin tashi yayiba domi tasa iri kaunar Dana kewa Ummeey bana wasa bane
Musamama da tazo taga halin da nake ciki a ranar Fatima tayi kuka Kamar Ranta zai fita
Adam kullu ciki nema Ida Ummeey suka koma yake ama ba adaceba Wana Abu bakarami daga mishi hankali yayiba Kai tsaye gidasu Haydar din ya wuce Koda ya shugo bai samu kowa da follo ba wucewa yayi dakin Haydar din
Yana shiga ya fara jiwo Nishi karasawa yayi gusa ciki sauri tari yake a wahale jini nafitowa tabakisa zaro ido Adam yayi yace..
By YAR AUTAR DASHEN ALLAH....✍🏻https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
For more inf...08140801885
Page 55 & 56
_______________"Haydar!!! Haydar!!!Innalillahi wa,innailaihir Raju,u Son kake kakashe kanka akan mace wada Ina da yakini yazu haka ta manta dakai Tana can tana rayuwarta ciki kwanciyar hankali
Kai Kuma duk kabi katakura kanka akanta kadaurawa kanka damuwa wada hakan bazai haifar maka da komai ba sai tari nadama
Haydar Son kake kanuna Mana cewa tuda karasa Ummeey karasa duk wani Abu mai mahimaci a ciki rayuwarka
Idan kafadi hakan bakayiwa Ammy da Dady Adalciba domi sune kadai wadanda idan karasa su kayi babban Rashi sune wadada bazaka taba samu madadinsuba
Ita Kuma Ummeey Ida kakwa,tar da hankalinka zaka samu wace tafita
Lumshe idon nayi jinayi dakin najuyami saka makon zogin da zuciyata kemin
Nufashina nafita a wahale idanuwana suna nema kafewa
A tsorace Adam ya fara jijigani Yana fadin pls Haydar kada kamin haka kabude idanuka ka kalleni rayuwarka Tana da matukar mahimanci a garemu bazamu taba jure rashinkaba katashi Haydar
Mikewa Adam yayi ciki sauri ya fita daga daki Kai tsaye fallo ya nufa ciki tashi hankali ya fara Kira Ammy!!!Ammy!!!Ammy
Ammy dake ciki daki zaune Tana tinani halin da Dan,nata keciki tafara jiyo sauti Kiran da Adam kemata
Mikewa tayi ciki sauri domi bakarami tsorata tayiba fitowa tayi daga daki tanufi Ida Adam din ketsaye
Adam lafiya naganka ciki tashi hankali?
kallon Ammy Adam yayi ciki tashi hankali yace Ammy Haydar !!Haydar!! Sai Kuma ya kasa karasawa saboda tsantsar tashin hankalin da yake ciki
A tsorace Ammy tace Mai yasamu Haydar din?
Dagudu Ammy tayi dakin Haydar Adam ya bita a baya
Tana shiga tagashi kwance idanuwasa akafe ga jini da yabata Masa fara rigar dake jikinsa
Karasawa tayi kansa kuka Mai karfi tasaka jijigashi tafarayi Tana kuka Mai ciki da ban tausayi innalillahi wa,Ina ilaihir raji,u katashi Haydar kada katafi kabarni bani da https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
For more inf...08140801885
Page 57 & 58
_________________"Kullu kwana duniya Soyayyarta Kara nukuwa yake a ciki zuciyarta
Musama idan natina da iri shakuwar da mukayi Kaddara tazo lokaci guda tatarwatsamu
Tashin hakali da kunci da baki ciki sune suka samu matsuguni a ciki zuciyata har zuwa ranar da Adam ya zomi da lbr haduwarsa da Ummeey
A ranar nayi fari ciki wada bantaba Tsitar kaina a cikiba nagodewa mahalincina wada ya Kara hadani da masoyiyata a karo nabiyu
A tunanina nariga da nayi bakwana da bakin cikina ama kash!!!!!!!
Abuda basaniba shine Abba Ummeey yariga da ya zaba mata mijin wada shidin Dane ga Yaya Abbata
A lokaci da Abbata yake sanar Damu cewa yayiwa Yar,sa miji jin zance nayi tankar saukar a raduwa nagigice da jin kalamansa
Ama duk irin gigicewar da nayi bankai ya Ummeey ba tafini shiga tashin hankali har hakan yayi sanadiyar faduwarta kasa a sume
Tana farfadowa idanuta masu daukar hankali ta saukesu a kaina wada hakan yayi sanadiyar Kara jefani ciki kogin kaunarta
Tashi tayi taje gaban Abbata Tana kuka Tana rokonsa akan idan bai Aura mata niba zata hakura da Aure har abada
Ama haka Abbata yaki bai duba iri halin da zuciyoyimu suke cikiba
Kuka take wada haka ya kemin ciwo a ciki zuciyata kuka Ummeey bakaramin tsayamin yayi a Rai ba
Zuciyata Batada karfin da zata inya jure hakuri Rashi Ummeey baza taba samu wace zata mayemin gurbinta ba!!!!
Hawayene suka gangaro daga idanu Haydar a jiyar zuciya ya sauke Mai karfi gami da daura idanuwasa a kan Rukkayah wada suka rine sukayi Jan yace Rukkayah kiji yada Soyayyata tasamo asalin tsakanina da Ummeey!!!!
Shin ,kinaga Ummeey tacancaci nacireta daga ciki Raina bayan iri halanci da, kauna da tanunamin Ummeey tazo nemana Kano har sau biyu kiduba irin nisan dake tsakani Kano da Gombe
Ummeey tatinkari Mahaifita gaba da gaba tasanar dashi cewa nine zabinta duk da tasan mahaifinata Yana da zafi ama a haka tatikareshi batare da tsoroba
Ta yaya Zan mata da wace tamin Wana halacin tayaya Zan mata da wace tanunamin son na tsakani da Allah!!!!
Rukkayah zuciyata babu gurbi da zasa wata a ciki Koda na Aureki bazaki samu fari ciki daga gareniba Ummeey ita kadaice a Raina
Babu wace zata inya mayemin gurbinta domin itadin ta dabace a halinci Haydar ne domin Ummeey!!!!!!
Sai,ni ya Haydar natabata nice wace zata maye maka gurbi Ummeey ya Haydar kada kazamo daga ciki masu cire Rai daga rahamar Ubangiji
Zan kasace mace Tagari a gareka zan,baka kullawa tamusama Zan mantar dakai duk wata damuwarka zakayi Alfahari Dani a matsayina na matarka
Zan kasace Mai hakuri da juriya a duk yanayi da zangaka ciki
Ciki kuka tace Ya Haydar wlh Ina sonka Ina matukar kaunarka wlh nafi Ummeey sonka nafara sonka tun Ina yariya tun bansa meye son ba kulu idan naganka nakaji sanyi a ciki Raina Dan Allah kada kace bazaka Aureni ba!!!
Kallonta Haydar yayi cike da tausayita Dan yasa iri radadin datakeji a cikin zuciyata ciki wani irin yanayi Mara fasa ruwa yace share hawayenki kan,wata nayi Miki Alkawari Zaki zamo mata a gareni Kuma uwar Yan,yan,na !!!!!
Dago Kai Rukayyah tayi dauke da far,a akan fuskarta tace ya Haydar dagaske ka amice zaka Aureni?
Murmushi karfin halin Haydar yayi yace na Amice Rukayyah zamuyi Aure Zan rikeki Amana idan Allah yabamu Yan, mace Zan saka mata suna Ummeey zata maye gurbi Ummeey a ciki Raina
Take Rukkayah taji wani Abu yatokareta tsanar Ummeey ya dausu a zuciyarta
Sauri tayi tabasa Dan kada Haydar din ya gane
Adam ne ya kaleta yace to bamu guri tuda kebaki da kunya a gabana kike fadin iri wadana magaganu
Murmushi tayi tarufe fuskarta da tafin hanuwata tace Au ya Adam dama kana gun aini bama lura da kaiba
Harara ya wurga mata wada yayi sanadiyar barita gun tashige gidasu Haydar din da gudu Tana dariya zuciyarta cike da farin ciki
Tana shiga Adam ya kallin Haydar yace nasa ka amice da Aure Rukkayah ne saboda Dan gartakar dake tsakanimu da Kai
Haydar kada kacuci kanka kada kayi abuda Ranka bai Sonba
Murmushi karfi hali Yayi yace Adam ina so Rukkayah Ina mata irin son da nakewa Fatima Adam Zan Auri Rukkayah ne saboda tacancata na Aureta Rukkayah tataka mihimiyar rawan waje gani takwai da damuwar da take tatare Dani
Kada kayi tunani cewa Zan Aureta ne saboda Kai ah.ah. Zan Auretane domin Allah Kuma zanyi kokari nakoyawa zuciyata sonta
Zan riketa tsakani da Allah kaide katani da Adu,ah Allah ya zabar Mana Abuda yafi alkairi!!
Adam yace Amiin ya Allah Adu,ah Kuma ai kullu ciki yimaka nake
BAYAN SATI BIYU
Biki ya rage saura kwana bakwai Amarya Rukkayah bakaramin gyara take shaba domi Mom ta dauko Mai gyara tamusama tun daga Nijar domin tagyra mata diyar Tata
Rukkayah fari ciki ne ya mamaye zuciyarta musamama yada taga takara kyau sai sheki takeyi!!
Shi ko Haydar tankar a ai komasa da mutuwa jiyake Wana Aure da zaiyi tankar ya cin Amanar soyayyarsa da Ummeey ga Kuma sonta dake adabar zuciyarsa ya Kara ramewa yayi baki
Rukkayah bakaramin takaici ganishi hakan tayiba gani duk yabi ya daurawa kansa damuwa !!!!!!
LOKACI NA TAFIYA
Biki ya yarage saura kwana biyu Rukkayah zaune a gaban ango nata Tana rokonsa a kan da ya Amince suyi Dinner da walima
Kallonta Haydar yake yanajin wani radadi a ciki Rainsa yace kan,wata bana bukatar bidi,a a Aurena Zande Amince kuyi walima
Zatayi magana ya daga mata hanu bana son yawa surutu kaina namin ciwo
Kallonsa tayi ciki da takaici tace ayyah Allah ya sawaka tafita daga dakin zuciyarta babu dadi
A bangare Adam tankar shine ango domin duk wani hidima da yakamata Haydar din yayi shine keyin hata gayato abokanayesu nakusa da nanesa
Gidaje guda biyu ya cika da jama,ah nagi nakusa dana nesa suzo
Yau takama juma,ah a yaune su Rukkayah suka gudanar da wallimasu cikin kwanciyar hankali wada yasamu halata mutane daban daban
YAU TAKA,MA ASABAR
A yaune duban Jama,ah suka shaida dauri Auren (Haydar Museen Umar) & ( Rukkayah Salisu Shu,Abu)
Dauri Auren da yasamu hallatar manyan mutane daga sasan jahohi daban daban
Haydar da Adam anko sukayi na farar shada hata hulla da takalma kalla daya suka saka
Bakaramin kyau sukayiba Adam sai murmushi yake yana gaisawa da Yan, uwa da Abokan Arziki kamar shine ango
Shiko Haydar jin yake Kamar ya daura hanu akai yata ihu shikadai yasa iri halin da yake ciki
Kawai daurewa yake Dan baya son mutane su fuskanci hallin da yake ciki..
Dami salin karfe 4:30
Aka Kai Amarya Rukkayah katafare gidanta dake G.R.A katon gidane ya tsaru sosai Dan Haydar bakaramin kudi ya kashewa gidan ba part part ne guda biyu a ciki gida sai Kuma bangare Haydar shima daba
Yan Kai Amarya sun watse subar Rukkayah ita kadai
Haydar bai shigo gida ba sai waje karfe 10:20 Kai tsaye dakita ya nufa gabasa nafaduwa.
zaune take a katafare gadonta karasawa yayi ya zauna gefenta hanu yasa yabude mayafin da
Tarufe fuskarta dashi kanta na kasa.
Bude baki yayi a hankalin yace kitashi muyi Alwala muyi nafila mugodewa Allah daya hadamu ciki ni,imar Aure ...
Mikewa tayi tanufi Toilet Alwala tayi tafito shima tashi yayi ya nufi Toilet din Alwala yayi ya fito suka tada sallah nafila suna idarwa Adu,o,I sukayi sosai
Kallonta yayi yace Rukkayah Ina son kiyin hakuri da duk yanayi da Zaki gani ciki kitayani da Adu,ah Allah ya bani ikon kyautata Miki..
Share
Comments
Daga Alkalamin.✍🏻
Ummeey muhammad
lawan
Yar Autar dashen Allah.....https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
for more inf...08140801885
Page 59 & 60
_______________"Kallosa tayi ciki sanyi jiki tace ya Haydar Ina son karikeni Amana kada watarana namaka laifi kace zaka sakeni Ina nema Alfarma a gareka mijina!!!
Haydar yace Ina sauraroki kifadi duk abuda kike bukata mudin baifi karfi naba to zamiki
Ya Haydar ina son kayimin alkawari bazaka taba min kishiyaba saboda natsani kishiya
bana kaunar zama da ita hakan shine zai wazar Mana da zama lafiya a ciki Wana gida
Nikuma zanyi inya baki kwokarina waja gani nabaka kullawa tamu sama sana Zan dauke maka duk wasu bukatuka
Kallonta Haydar yayi yace Rukkayah bazan inya dauka Miki Wana Alkawariba saboda Rayuwata ba a hanuna takeba
Rayuwata Tana hanu Ubangijina duk abuda Allah ya tsaramin shine daide a gareni!!!!
Zatayi magana ya dakatar da ita tare da fadin kitashi muje mu kwanta Kinga dare yayi sosai kada mumakara sallah Asuba!!!!
Mikewa tayi tanufi kan gado kwanciya tayi a gefe gaddo zuciyarta cike da tsoro
Kallonta yayi yace kayana Basu Miki nauyiba
Tashi yayi ya nufi waje da akwatina laifeta suke budewa yayi ya ciro rigar baci Mai kyau sai daukar ido takeyi
Karasowa yayi Ida take mika mata yayi yace tashi kisaka zakifi jin dadin yin barci karba tayi tashige Toilet
cire kayan dake jikinta tayi tasaka rigar karewa kanta kallo tayi a madubi dake mane a jiki gini taga yarda rigar tafito mata da kyauwu surar jikita
Fitowa tayi daga Toilet kare kirjinta tayi da hannayeta tahaye kan gadon
Dago Kai yayi take idanusa suka sauka akan surah jikita Mai daukar hankali lumshe idanu yayi jiyayi tsikar jikinsa ta zuba take ya jishi ciki wani iri yanayi Mara fasaruwa
Tashi yayi ya karasa kan gaddo kwantawa yayi a gefenta bugu da zuciyarsa keyine ya karu
Gawata Sha,awa da tataso Masa lokaci guda take yaji marasa takule
idanuwasa suka rine sukayi jan
Zuciyarsa nakawata Masa kyauwu surata Rukayyah
Idanusa surufe nan take yafara ai kamata zafafan sakoni
Lumshe idon Rukkayah tayi jita tayi ciki wani iri yanayi wada Bata taba Tsitar karta cikiba
Cikin zafi zafi Haydar ya cin gaba da Saraffata rabata yayi da kayan dake jikinta bakaramin tsorata tayiba kuka tasa Tana tureshi ama Ina baimasan tanayiba
Adu,ah saduwa yayi ya fara Neman hanya shigarta..
Wani kara..tasaka saka makon wani azababe zafin dake ratsata kuka take Tana fadin wayo Allah
ya Haydar zaka kasheni natuba Dan Allah ka kyaleni wayo Allah...na
Duka tafara kaimasa Tana tureshi Haydar kan baimasa tanayiba domi yayi nisa ciki wata duniyar
Sabatu yake Yana fadin Ummeey na Allah yayi Miki albarka. Kishayar Dani farin ciki wada zakinsa ya zarce zuma..
Ummeey zan rikeki Amana zan shayar dake fari ciki Mara yankewa surutai yake wada shikasa baisa Mai yake fadiba
Takaicine ya Kama Rukkayah Yana kwance a kanta ama yake abato sunna wata Yan, mace gani take Kamar yayi hakane domin cin fuska fashewa tayi da kuka Tana danasani bashi kanta da tayi
Haydar bai kyale taba Saida ya gamsu sana ya kyaleta rugumeta yayi a kirjinsa Yana sauke a jiyar zuciya
Janye jikita tayi a jikisa wani iri zafine taji Yana ratsata kuka tasa Kara jawota yayi jikisa ya fara rarashita Yana samata albarka
***************************
Gombe
Tun bayan da Momy ta Debe kayan Abinci gidan Muhammad ya aika aka kawo Masa buhu garin kwaki sai sugar
Haka Ummeey take rayuwa a gidan Muhammad kullun ciki kunci da tashi hankali gakuma zazabin da take fama dashi gashi tuda take zazabin Bata taba Shan maganiba duk tabi tarame tayi baki ko barci Bata inyayi
Ga yuwa dake adabarta dama ita tuncan Basaba cin gari kwaki tayiba.
Zaune take a fallo tazuba tagumi shigowa yayi babu ko sallama har zai wuce saikuma ya dawo karasowa yayi Ida take wani irin kallon ya wurga mata..
Ummeey ko batama San yanayiba domin tayi nisa ciki tunani
Tsawa ya daka mata zabura tayi tamike jikintana rawa buda baki yayi yace..
Share
Comments
Daga Alkalamin...✍🏻
Ummeey Muhammad Lawan
Yan autar dashen Allah*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
For more inf...08140801885
Page 61 & 62
_______________________"Ubanwa ya baki izzini zama anan ?
kin wani hakice a kan kujera kin daura kafa daya kan daya sai kace daga gidan tsohon kika taho dasu
Ok namantafa Ashe subasu da Arziki da zasu zuba Miki Wana kayan
Haka suka kawo ki batare da suha daki da kwo cokalin ba amade wlh anjin kuya
Koda yake namatafa ai su basusan Mai ake nufi da kunyaba!!
Magaganusa nayi mata kuna a Rai Hawaye ne suka gangaro kan fuskarta hanu tasa tafara sharewa.
Daga kafafuta tayi daniyar barin guri da bazata inya jure gani Ana cin mutunci iyayyetaba!!
Rashine ya baci gani Tana shiri bari guri fisgota yayi ciki bacin Rai ya shararamata wasu lafiyayu maruka
Keeeee har kin insa Ina magana kina kokarin barin gurin batare da nabaki izini tafiyaba to ko ubanki bai insa Ina magana ya barmin guriba
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 14