Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 10
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels KADAY BABIJANEAmina Abdullahi Sharada Mrs Abned sut Hade la Kwadi Bari Jana Amina A. Sharadd KWADAYI BARI JANA 1 AMINA ABDULLAHI SHARADA MRS AHMAD YUSIF HADEJA) 08085389470 - 0803586209 1 Kwadi Bari Jana Amina A. Sharada Hakkin mallaka(m): amina abdullahi sharada* copy righ(c): amina abdullahi sharada Shckarar bugu a: 2009 Godiya ta musamman ga allah subuhanahu wata'ala daya bani damar rubuta wannan dan littafi mai suna kwadiyi bari jana tsira da amincin allah su tabbata ga fiyayyan halitta annabi muhammadu (s.a.w) GODIYA GARE KU 'Yan Uwa Rabin Jiki Labaran Abdullahi (Mai Unguwar Sharada) Sulaman Abdullahi (Dangadi) Binta Muhammad Sheka Ummi Sulaiman Sharada Lami Abdullahi Sharada Hajara Abdullahi Sharada Hafsat Abdullahi Sharada (Marka) Hama Adam Abdullahi Sharada KAWAYENA NA KAINA Bilkisu H. Muhammad Zage Zahra'u Baba Yakasai Fuziyya D. Sulaman Bilkisu Mai Agogo Dija S. Sharubutu Nafisat Muhd Sheka 2 Kwadi Bari Jana Amina 4. Sharada GODIYA TA GARE KU Muhammad Lawan Barrsiter Jamila Ali Indabawa Al-Amin B,Shop S.Titi KANNENA NA KAINA Shitu Sa'idu Calaba C/Riбer Abdulhadi Abdullahi Sharada GODIYA TA MUSAMMAN GARE KU Yakubu Usman (Uban Gari) And His Family Bilkisu A.Y Uban Gari Hafsat Usman Obi Zainab Dan Asabe Usman Obi Asma'u Usman T.Y Lafia Aishatu Usman Isma'il Lafia Dan Asabe Isma'il Lafia Jamila Usman Osuko Obi Hajiya Zainab Usman Yakubu Obi Aminu Usman Osuko Obi Ibrahim Usman Osuko Obi Adamu Usman Osuko Obi Lafiya Zuwaira Usman Osuko Obi Ali O. Usman Obi Safiya Usman Dan Ladi Panshin Jos Usman Dan Ladi Panshin Jos Huzaifa Yakubu Usman (Uban Gari) Amir Da Amirata Isma'il Usman Obi 3 Asabc!!" Kwadi Bari Jana Amina A. Sharada A KWADIYA BARI JANA "Wayyo! Allah yalwa. Wayyo! Allah cikina wayyo bayana yalwa ki taimake ni zan mutu. Asabe!. Ta fara kiran ta akan tsananin jin ciwo, na am asabe ta amsa a hasale domin ta zaci aike ne, gani halima maye? Cikin tsananin dauriya ta ce mata ina yalwa tayi ciwo yadame ni a she dama baki da lafiya? Eh wallahi tun jiya ko barcin kirki banyi ba sai yanzu nc ciwon ya kara yawa wayyo marata dan allah kiyi min kiranta yanzu yanzu sannu bara inje in gani kila ta shiga gidan su goggo hanne da kan daddawa, kunsan dazu na daka mata lalle anamu turmin" ta ce, "to don allah taimaka min kiraka ta to bara in dauko dan kwalina domin na fara tsefe kaina ciwo ya hana to sake yin magana saboda tsananin azaba ita kuma ta shiga wancakalar da shirgi wai tana neman dan kwalin tana ji tana ta faman wayyo. "Salamu alaikum ke asabę ya akayi kika bar tumakai suna ci min garin tuwan alhalin na barki ra?kai tayya mana kai allah waran wadan nan tumakai masu shegen ta'adin tsiya wallahi a wakin gidan malam rabe ne masu cin na allah ya isa, wai ina asaben ne ana kira kina jin mutane kin shige daki gashi nan sun cinye mana garin ta fito da gudu la wallahi yalwa bansan sun shigo ba kinga sun cinye ta ce a to bashi kenan ba sai kowa ya hakura da abun da ya samu dama sauran dumaman nan ne bai isaba shi yasa zan tuka sabo a hada 4 Kwadi Bari Janа Amina A. Sharada yi toga kirana shi kuma wai sun cinye ta ce wallahi yalwa halima ce ta nemo dan inyo kiranki bata da lafiya shine na shiga lafiya kwalina kinga sun cinye wanne irin bata da kuna? Yanzun nan fana barta zaune a daki na tafi dakan daudawa," to kin ganta nan dai tana ta faman murkusu su wai bata da lafiya. Cikin sauri ta shiga dakin domin taga halin da take ciki, halima me ya same ki haka? Yalwa wallahi baya nane yake min ciwo da marata gashi kuma kinwash wash allah na baya.namara? Haihuwa ce kenan to wallahi ba anan gidan ba sai ki tashi ki fitar min daga gida daga kai ta yi ciki tsananin jin ciwo ta ce da kyar dan allah dan allah yalwa ki rufa min asiri! Ki yi hakuri wane rufin asirin kika kike nema yanzu bayan kin gama tonawa kanki asiri? A garin-nan waye baisan kina da ciki ba kin tashi ko sai ranki yа баci? Tа ce dan allah yalwa kiyi hakuri! Walłahi ba zan iya tashi ba ki kyale ni yalwa wallahi ba zaki zubar mana jinin haihuwar shega a gidan nan ba ki kara mapa talauci, kin tashi ko sai ranki yayi mummunan 6aci? Ta yunkura da kyar. tana cije-clje lebe saboda azabar ciwo tana matso hawayen bakin ciki zuciyar nan kamar ta fashe dan takaici ta fitb asabe ta dube ta ta ce dan allah yalwa ki kyale ta wallahi tausayinta nake ji "ta daka mata tsawa gami da harara ta ce ke arkama gaban ki ko in hambareki yar banza mara kunya tayi cikin daki tana gunguni ita kuwa halima tuni tayi waje. Tana fita kofar gidan suda yake akwai fili sai ga yara nan makil suna wasan kwallan kafa nan kuma 5 Kwadi Bari Jana Amina A., Sharada yalwa ta biyo ta tana cewa fita daga gidan wallahi ba dai kihaihu a gidan nan ba wai ya ce "kiyi cįkin? Wannan masifa da take ta yayya fawa ita ta janyo hankalin yaran dake gurin suna kwallonkata har suka ga halima to dama zance ya baza gari kwaram ai nan da nan sai yaran nan sukayi mata dafifi aka suna kallanta ita kuma yalwa ganin haka sai ta barta da yaran ta koma gida. Tana tafe yaran nan suna biye da ita a baya suna rere mata waka in daya ya bayar sai sáuran su amsa suna cewa kar ya ce tayi cikin shege karya cezata haihu karya ce an koreta karya ce sai mu je feta ai wasu suka. fara daukar duwatsu sukafara jifanta can sai ga wasu mutane nan dattawa su hudu sun zo wacewa suka gansu a cikin unguwa sun yi mata dafifi suna jifanta ita kuma gashi da gain tana cikin wani hali sai ta su ka yiwa yaran nan tsawa dakyar suka sami nasarar korar yaran ita ko ta kanta take yi ciwo ya isheta tarasa yanda za ta yi ta ji sanyi ko su da sai bin bango take yi dakyar ta na kiran wayyo allah in ta dan tsage ciwon ya lafa sai ta ci gaba da tafiya da haka har ta kama hanyar bayan gari ba tare da tasan inda zata nufa ba har ta danyi nisa da gari ta fada wani titi wanda bashi da yawan moto ci kunsan ba wani yawan motoci gare shi ba. hanyar kauye Can tana cikin tafiya sai ta ji ciwo taya rana da kuma alamar haihuwarta matso dan haka sai ta bar titin ta ratsa wata gona wace take dab da hanya ta zaga bayan wasu jerin itatuwan bini da zugu ta durkushe a nan tana kiran allah da neman taimakonsa tun tana yi da baki har sai da bakin ma ya gagara tabarwa allah ikonsa, kukan 6 Kwadi Bari Jana Amina A. Sharada jaririne zai tabbatar maka cewa an sauka sai data dan huta tukunna sannan ta duba abin da ta haifa wato jaririya ce kyakkyawar gaske jawur da ita kamar tsada bayan yarta fado sai ta zamana ta sami tafiya dan haka ta kurawa 'yar ido kir a nan ne ta gano yarinyar tana kama da ubanta wato saurayin halima maí suna jamil kamar an tsaga kara ta ce jamil ya cuce ni amma bani ya cuta ba kansa ya cuta sai allah yayi min sakayya babu wanda zai ga yarinyar nan ya ce "basa kama amma ya cе "wai wani ba cikin sa ba ne ba komai akwai allah, tana gama fadar haka sai ta yi ta faman kuka kamar ranta zai fita duniyar tayi mata baki duk taji ta tsani kanta, sai da ta gaji da kukan sannan ta sa hannu ta dauki yar har ta juya zata tafi sai ta tuna da maganar yalwa yayin da take mata amsa kuwa a kunne in kin haihu karki soma yarda kizo min da dan ko 'yar gidan nan ki tabbatar kin makure kin kashe sannaņ ki taho ki bar shi a can domin ba zan ga ma irip abin da kika haifa ba "tana gama wannan funa ni sai.ta mayar da jaririyar ta a jiye tana ajiye ta sai jaririyar ta sake rushewa da wani sabon kukan domin da ta dauke ta shiru tayi kukan jaririyar ne yasa taji kamar karta tafi ta barta domin kunsan sha'anin da mahaifi sai jikin yayi sanyi ta kasa tafiya Kaunar yarinyar nan ta shige mata rai, da dai taga kukan ba zaiyi magani ba kuma in har ta sake za'a iya zuwa a kamata sai ta dauki mayafinta ta nada yarinyar da shita kwantar da ita tafi to mata da fuskar ta yadda zata dinga shakar iska sannan ta mike tsaye idanunta na mai fidda hawaye ta ce. Ya ubangiji ni baiwar kace dana sabe ka da aikin 7 Kwadi Bari Jana Amina 4 Sharada da kayi hani da kada bayin wadanda suka yi imani su aikata wannan sa6o wato, (zina) sai gashi san abin duniya da san zuciya da tirsasawar mahaifiyata sun janyo min aikita sannan Garna da taimakon shaidan la'anan nan allah gashi har na haifi 'ya ta wannan hanya, ya allah ina rokonka kada ka saka abin da muka aikata akan wannan jariirya ka kuma tsareta daga duk wani sharrin shaidanu sanan ya allah in har wannan yarinya ta zamo rayayya ka jefata a hannuna gari, allah kana ganin zuciyata ba'a san zuciyata zan tafi in bar yarinyar nan ba domin ina kaunar 'yata sai dan in sami nutsuwa da kanciyar hankali domin muddin ina tare da wannan yarinya bansan halin da zan shiga ba sakamakon izayar da yalwa zata yi mini. Tana gama wannan addu'ar saita dubi yarinyar ta sake fashewa da wani sabon kukan mai ban tausayi zuciyarta cike da kuna da bakin ciki mara misaltuwa yarinya sai kuka take yi gashi ta gaji da kwanciya ko cibiyar ba a yanke ba bare wanka duk ta bushe kayokayo tausayi ya kara kama uwar nan dai ta fara tunanin tafiya domin in ta dakata tausayin yarinyar wankin hula zai kaita dare dan haka sai ta juya kawai ta bar jaririyar a gurin tana tafe tana faman wai wayyo ta domin kuwa ji take kamar ta koma ta dauko ta sai faman daga yan kafa fuwa dahanaye take tana ta calla kuka sautin kukan yarinyar har cikin zuciyarta sai kwai ta fashe da kukan itama. Ba tafi rabin awa da barin gurin ba sai ga wata mota kirar jeep baka ta yi ta zo hucewa harta gota sai ta 8 'Kwadi Bari Jana Amina A. Sharada dawo da baya ahankali ta tsaya dai dai sai tin inda wannan jaririyar take tsayuwar ta kuda wuya sai murfin motar ban garen zaman na kusa da dare ba ya bude a hankali bude wársá ka dawoya wata kafa ce fara sol ta fara bäyyana sannan daga baya sauran jikin ya fito cikin nutsuwa wata hajiya će kyakkyawa fara soł bako gidan baki ajinanta in 'kin dubi gashin girar ta dana kanta wanda ta daure shi da wata blue din atamfa super holland kafar nan ko kamar ta jarirai domfh kuwa babu yadda zata nuna she dana taka kasa da itą kallo daya zakayiwa takalmin da mayafinsa darsa"tona masa asiri jakar ko tana mata kunnuwan nan'da hannayen nan da wuyan nan' sun sha gold. Cikin isa ta jingina da motar hannunta harde abisa kirjinta dä hand set dinta a hannu can sai kofar mazaunin dare bata bude wani alhaji ne fari yasako kafa shima ya fito cikin shiga ta alfarma da kamala ga alama mijin wanan hajiyar ne farin danyan boyel ne a jikinsa sai takalmin shi ma hard cober fari ya murza wata hula mai suna dar kunnan marayam ya zago inda hajiya take tsaye ya tsåya shima ya ce "to sai kije kiduba ni ina nan ta ce haba alhaji ya zan shiga cikin wanna surkukin dajin ni kadai? ya ce "bake kika ce kin ji kukan jariri a cikin ba nace mu wuce kin ce wani sai mun tsaya? kasa kunne kaji in bakukan jariri bane "ya ce "ai fa lallai gashi nan yana tsanyarwa sai ki dauko alhaji kai fa na mijine kana iya shiga ko maye maza ka iya karawa dashi "ya ce haka ne amma ai ba irin wannan ake nuna jarumtarta ta ba domin wucewa kawai za mu yi kika ce wai tsaya kin ji 9 Amina A. Sharada Kwadi Bari Jana kukan jariri to gashi mun tsaia sai kije ki dauko din, ke wallahi ba kida hankali ai rashin haihuwa fa ba haukaba ce ba inda zan je aljanu ne su kamar ki kafai. ta ce “alhaji ai ba irin kukan aljanu bane yace "aikin san na aljanu mazaje ki, in kuma kika zauna in yi tafiyata in barki "ta ce ka bar ni a wannan dajin? ya ce "ya za ki ji kukan jariri a wanan guri kice a tsaya dan sai da rai "tace to shi kenan in kaji shiru ka biyo ni ya ce "allah ya kiyaye tayi dariya haba alhajina ai na san ba zaka iya bari in halaka ba ya ce e sai in biki mu tafi tare tayi dariya. Ta nufi dai dai inda take jin karar kukan na fitowa gabanta na daddara domin kasada ce kawai irin nata can sai ta isa gurin cikin tsananin mamaki ta ga jariri sabuwar haihuwa a nade da mayafi kiyashi na ta binsa yana ta calla ihu duk fuskar tayi jawur saboda cizon kiyashi muryara kuwa har ta fara dashewa akan sauri ta sa hannu ta dauki jaririn sai taga ashe ma mace nan da nan ta fara kade mata kiyashin. Shi kuma can alhaji na tsaye a jikin motar ya kura idonsa akan hajiya da ta bi yana hange cikin zuciyarsa yana cewa wannan-wannan akwai ta da fitina wallahi, to amma allah ya kiyaye ya kare amin, yana cikin wannan tunanine sai yaji hajiyarsa na kwala masa kira tana magana amma baya jiyo abin da take cewa, ita cewa take alhaji kazo ka gani jaririya ce sabuwar haihuwa aka yar a nan shi kuma da yake gurin akwai rata sai ya ji kamar tana cewa alhaji zo maza mucijiya ce tatsare ni a nan maza kazo ka ceceni ai nan da nan ya 10 Kwadi Bari Jana Amina A. Sharada kidıme ya rude yama rasa me zai yi sai ya fara kwalla mata kira hajiya hajiya kizo mu tafi na gaya miki gudo mana nace kizo da sauri, fito daga nan wai ko bakya jine? ita kuma cewa take kazo ka gani mana-albaji da dai taga bai fahimciabin. da take nufi ba sai ta taho da jaririyar a hannunta 'domin ta sanar masa aiko. yana ganin ta taho da wani abu a hannu sai ya fada mota a guje ya dinga yi mata inkiya da hannunsa wai ta' yar da wannan abin da ta dauko sai faman muni yake yda hannu ya ma kasa magana har ta karaso yana ganinta dakyar yake kakaro kalmar "jefa rmana Ri shłge mu tafi ta ce wa zan jefar? dan mutane ne fa jaririya ce aka haifa aka yar ina gama agurin aka haife ta cikin in ina ya to ta za a yi? ta kwashe da' dariya "Lallai alhaji ka tsorata me ye abin yi? ya 'daure fuska ina jan kunnanki karki daukar mana jaririyar nan ta ce haba alhaji:ya zaka hana ni? gaskiya ba zan iya hakura da wannan yar ba gara mu hakura mu tafi da ita ya ce "shi ne nan izan tafi sai ki zauna ke da jaririyar a nan tana jin abin da ya ce. sai ta zuro kanta kasa ta се "haba alhaji kai kanka kasan dan mutum ce kuma wannan yarinya tana cikin halin neman taimako domin inta kara a wuni a haka zata gala baita ka yi hakuri mu taimaka mata ko ba komai zamu samu lada a gurin allah maganar da take masa cikin laryar da ki take masa nan take ya saki gwauran numfashi idan sa yayi zuru-zuru ya ce "yanzu kin tabbata mutum ce? ta ce na tabbata mutum ce ya ce "to allah ya kyautaya bude mata motar ta shiga ba tare da ya bukaci ganin jaririyar ba. 11 Kwadi Bari Jana Amipa A. Sharada Sai da suke yi nisa babu wanda ya sake cewa uffan sai can ya cc "to yanzu ya za mu yi da wannan 'yar? ta ce mu rike kawai allah ya bamu ya ce "wai mata me yasa a kullum tunaninku ragagge ne? ya zaki ce kawai mu dauki shegaya mu kai gidan mu? ta ce ya aka yi kasan shegiya ce? ya ce to ke a ganinki wa zai haifi da dan halak ya jefar? kuma ga alama ma a nan dan aka haifeta ta ce to yanzu ya kake so miyi? ya ce kawai mu wuce da ita gidan rainonyara mukai musu muyi musu bayani ta ce "a gaskiya ni ba zan iya rabuwa da ita ba "ya ce cewarta ma ta hakura bare ke "shiru tayi ba ta се komai ba har ya gana sarutunsa ba tayi magana ba sai ya ce "ai sai ki yi ta dauka kinsan dai taci yar mage bata mageta ce to in allah ya yarda wannan magenta alherice ya ce "to shi kenan naji amma nan gaba duk abin da ya faru babu ruwana "ta amsa ba ma wani abu da zai faru wanda ya wuce alheri, ya ce "amma sai mun farakaita can police station sannan mu sanar da abin da ya faru ko? ta ce hakane sannan sai mu kai ta asibiti domin tabbatar da lafiyarta ya ce "shi kenan." Suna isa police station suka snar da tsuntuwar yarinyar sannan suka nemi a basu ita su rike har ta girma a hannunsu a ka yi 'yarjejeniya dasu akan zasu rike ta bisa gaskiya da amana kamar su suka haifeta suka kama rantse sannan aka amince aka basu ita bayan an basu takar da sun cike sun sa hannu sun karbi daya an barwa police daya domin ya zama shaida ko dan gaba wato an rabuta rana da kwanan wata da kuma sunan yarinyar da za'a sanya mata wato maryam hajiya ce ta 12 Kwadi Bari Jara Amina A. Sharada zabi wannan sunan, suka ba su police daya domin jagorantar su kai yarinyar asibiti a duba lafiyarta. Bayan sun je asibiti an gama mata kamai sai suka sallami wannan police suka ba shi kudi masu yawa, dan da shi aka yi ta jigilar a asibitin. sannan suka biya kasuwa ya sayawa yarinyar kayan sawa ya dai hada mata komai kamar kayan barka, har da su gidan sauro da bargo da tawul da katifar jarirai. sannan suka sayi mayukan jarirai da dai sauran su, suka koma gida. ta dafa ruwan zafi ta sallawa yarinyar wanka. sannan ta shafa mata mai, ta yi sumul ta sanya ma ta kaya da turare. ai sai ka ce ita ta haihu. Alhaji ya dubi jaririyar ya ce, "amma wannan yarinya da kyau take. wallahi kyakkyawa ce sosai."Na ce, 'haka ma kuna magana da d.p.o. na ji wani dan sanda yana fada." "a gaskiya shawarar da zan ba ki kar mu soma nunawa yarinyar nan ba mu muka haife ta ba in ta girma." Ni zan kvwabe ka a kan wannan?" ta ce da shi. ya yi dariya ya ce, "ai wato wallahi yadda na ke ganin yarinyar nan a yanzu, sai na gan ta kamar 'yata ta cikina." Nan fa suka fara buga waya gidajen 'yan'uwa da abokan arziki cewa sun yi 'ya, aka dinga zuwa musu barka ana mamakin irin wannan kyau na wannan yarinya, ana kuma tausaya mata bisa halin da za ta kasance in har ta girma, kuma ta fahimci ba su alhaji ne iyayenta ba, domin dole ta sani saboda ba yadda za a yi a raba gado da ita, duk da cewa alhaji bai taba haihuwa ba, sai dai 'yan'uwansa da matarsa. 13 ba ta?" Kwadi Bari Jana Amina A. Sharada "Hajiya yanzu wanc irin abinci ya dace mu ringa Ta ce, 'wallahi ban sani ba, amma dai ni a ganina mu koma gurin likitan da ya duba ta sai ya fada mana kala abin da za mu dinga ba ta ko?" "Haka ne ai ba sai kin je ba zauna ki lura da ita nina jc." bayan sati daya aka sanya wa yarinya suna maryam, kamar yadda aka rada mata a police station. hajiya sai da ta yi taron suna a ka yi abinci kala-kala aka ci, aka sha dangi da abokan arziki da makota aka sanya wa yarinya albarka kowa ya watse. wasu kuma na la'antar lamarin a 6oye wai kawai daga tsintar 'ya sun dauka, wasu 'yan bakin cikin ma cewa suka yi allah ya sa ta zame musu masifa. sun mance allah yana tare da masu tausayi da alheri. to alakulli halin dai haka duniya take daidan wani karkataccen wani. Haka dai yarinya ta ci gaba da rayuwa a cikin gata da kulawa na musamman, ba a ko so ko da kuda ya taba 'yar nan dan tsabar so, ga shi da ta yi kuka har rigerige ake tsakanin hajiya da alhaji, domin a duba a ga me ye ya same ta. saboda maryam yanzu alhaji baya zama a kasuwa nan da nan yake dawowa gida, in ko zai fita harabar gidan sa shan iska tana hannunsa. har yarinya ta iya zama, ga ta 6ubbukekiya kyauta kuma a kullum karuwa yake kamar 'yar turawa, kuma kamannin uban sai kara bayyana suke a gunta da yake shi ma a fagen kyau ba baya ne ba, domin kyan ne ma yake sashi rudar 'yan mata. 14 Kwadi Bari Jana Amina A. Sharada 2 CIKAKKEN LABARIN M allam usman wani dattijo ne bawan allah, Iwanda ba shi da cin yau bare na gobe yana zaune ne a unguwar (medilc) nan cikin kano a Raramar hukumar kumbotso. yana da mata guda daya mai suna yalwa da 'ya'yan su hudu biyu maza, biyu mata. a kullum sai ya fita ya nemo abin da za a ci wato ba shi da wani cikakken aiki, kasancewar sa ba wani ilimi ya yi ba, sai arabiya, ita ma bai yi zurfi a ciki ba. Babbar 'yar ta sa ta fari ita ce halima, sai mai bi mata asabe. halima da shekara goma sha bakwai asabe na da sha biyar. sai auwalu, mai sha uku da lawan mai shekara tara. asabe sunan ta na gaskiya asma'u da yake sunan mahaifiyar mallam usman ne da ita, sai ake kiranta da sunan ranarta wato asabe. Daga kan lawan yalwa ta daina haihuwa domin kuwa haihuwar ta tsaya mata da wuri shi ya sa take kiran lawan da dan autan yalwa, ko ta ce dan lawandi. Ita dai yalwa allah ya yi ta masifaffiyar macece, ko shi mallam usman din hakuri yake yi da ita, domin in ta- fara masa yayyafin masifa akan abu kadan sai dai ya bar mata gidan dama baya zama. ya kan ce in ta ga na fita ai ta yi shiru, bare in ya dawo bai samo komai ba ai wannan lokacin ba shi ba kwanciyar hankali. hatta 'ya'yanta ba ta kyale su ba sai ka ce ba ita ta haife su ba, da zarar sun yi mata wani yanzu za ta hausu da zagi da tsinuwa da daidaitawa da la'antawa. makotan ta babu wanda ta bari, mazan su da matan su. sai ka ce karya, 15 Amina A. Sharäda Kwadi Bari Jana kuma babu wanda ya isa ya mori dan ta, ko da sayo mini gishiri.

Chapter 1 of 10