Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 10
alama lacca ta ke saurara wacce su ka gabatar a makaranta mai taken 'HAKKIN AURE AKAN AL'UMMA' ya na sauraran yadda Shema'u ke bayani dalla-dalla ya ce oh dube ta kamar gaske, juyin da zata yi su ka yi ido biyu tamkar a mafarki ta ganshi, ta yi zumbur taja jihab ta na kokarin rufe jikinta ya yi dariya ya ce kinsan tun sanda nake a nan ai da na 36 yi niyyar sace ki da tuni sai dai ki farka ki ganki a duniyar masoya." "Haba Yayana kawai sai ka shigo ka zauna wa mutane cikin falonsu, ba ka ga yadda bacci ya sace ni ba." "Oh! Nima nayi mamaki don bai kamata in same ki a haka ba, dan kin san yanayin gidan nan da yadda falonki ba ya rabuwa da samarin gidan nan." "Ni kaina na yi mamakin ganinka, don sai da na rufe kofa yadda na san babu mai shigo min." "Ai ta kofar baya na shigo don cikin gida ma babu wanda yasan na dawo." Ta kwashi kayanta ta yi gaba, ya bi ta da ido ya na yaba kyan tsarinta. Ta yi shirin kwanciya ta yi addu'o'i kamar yadda Manzo (S.A.W) ya koyar damu, tunani barkatai ya ringa zuwar ma ta don sun haura shekara da aure ita da Nazeer, ya kamata ace itama tasan dadin aure don ko ba komai ta na sha'awar ta ganta da baby, tayi saurin fatattakar tunanin ba zai yuwu ba, ba zan mallakawa wanda oai sona jikina ba, bai san zafin so ba, illa daya Nazeer ya yi ma ta ba ta san 6acin ransa tana matukar sonsa, ta ko'ina ya yi ma ta ba ta san sanda gwanin iya satar ya bizeta ba ita dai ta farka cikin duniyar rikicin da ta saba, yadda yau Nazir 37 ya ke neman hakkinsa shi ya karyar ma ta da zuciya, don yau ya fallashi zuciyarsa da yawa ya fada mata maganganu masu dadi da taushi wadanda ba zata taba mabce su ba, saboda yadda take jin dadin su, ai kuwa ayau Nazir ya yi nasarar mallakar matarsa yadda ya ke bukata, ya yaba d yadda iyayenta su ka yi ma ta tarbiya in da ya ringa yi ma ta addu'a daga ita har iyayenta. Son da Nazir ke nuna wa matarsa bai 6oyuwa don duk wanda ya ke ciki ya sani, duk gidan ba su mai facaka kamarta sittira kuwa sai ta wata shifa ba ta maimaita zani ba shi kuwa Alhaji Yusif ya na son surukarsa sosai, haka Hajiya domin duk in da zata fita ba ta nuna kwalliyarta sai a gida musamman in aka ce Nazir ya na gari, tun daga Yola har Kano ta ke aiken dinki duk wani sitayal na dinki a jikinta ake fara gani hakan bai ya sa ta nunawa mutanan gari kwalliyarta dan muddin zata fita cikin nikaf take idan ka shigo gidanta sai ka raina kanka saboda gayu don 'yar gayu ce ta kece raini. Saboda haka duk dangin miji idanunsu na kanta saboda ga ni su ke ta samu Nazir yadda ta ke so, matsalarsu daya ita ce har yanzu Allah bai nufe ta da haihuwa ba, dan ga shi har ta kammala Secondary a Islamiyyarsu, har ta shiga yin 38 Diploma ga shi su Hadiza 'yan bayansu ga shi har ta haihu wannan ya na damun Nazir saboda shi mutum ne mai son haihuwa, babban abin da ya ke daga masa hankali shi ne ciwon marar da ta ke yi na tashin hankali an nemu magani an nemi magani Allah bai kawo karshensa ba. Suleman ne ya ke ba shi shawara ya kaita ayi ma ta wankin ciki dan shima matarsa ta samu irin wannan matsalar, tunda ga wankin ciki Allah ya yaye mata. Nazeer ya yi niyyar fita da matarsa outsite ya fada wa mahaifinsa ya kuma amince, sun fita zuwa London sun samu ganin wani fitaccen Likita kan al'amuran mata, ya yi musu bincike sosai shima dai shawarar wankin mahaifa ya bayar, an yi cikin nasara sun yawata don sun mji amarci yadda ya kamata, daga nan sai da su ka je kasashe hudu sannan su ka dawo. Bayan dawowarta ne ya koma Dubai in da ya ke business dinsa. Shema'u ta ci gaba da karatunta don yanzu ma ta na koyarwa cikin wata Islamic School da wani Malaminsu ya bude wanda ya nemi ta ringa koyarwa da ya ke School din Privet ce ta na daukar alnashi mai tsoka, ta na kuma taimakawa iyayanta sosai, dan har uban mijinta ba ta barshi 39 haka ba, duk da kasancewarsa mai hannu da shuni wannan shi ya daga darajar Shema'u a gidan, duk wani matashi a gidan ya na neman wani abu gurin ta zai zo, ko da irin ziyarar nan da 'yan matansu su ke kawowa dakinta ne gurin saukarsu, ba su kara babu hantara ta 6angaran matar wan mijinta kuwa Ayshat. babu wanda zai ce ya taba jin kansu da su kishin tsauri sai dai su ji labarinsa dan ba su sanshi ba. Nazir ya dawo daga Dubai cikin nasara dan duk kayan da ya saro tuni ma su sara sun sare, ya kuma samu riba fiye da yadda ya zata saboda haka shima sai ya kara kyautatawa iyalinsa. Kwanansa biyu da dawowa ne ya yi shiri cikin kyawawan kananan kaya ya yi matukar kyau dan har Shema'u na tsokanarsa. "Yayana ka ganka kuwa, sai ka ce irin matashin saurayin nan dan shekaru 22 zuwa da 25, nan kuwa cus ne." Ya yi murmushi ya ce "Ai kin san namiji ba ya tsufa, zan iya kaiwa shekaru 80 in zo in auri sa'ar jikata." Ta yi shewa ta ce "Amma kuwa da girma ya fadi." Ya mike. "Sauri na ke kinsan ina ta cin lokacina." "Af! Yayana zamu gaisuwa gidan Hajiya Dije." Ta tambaye shi 40 tun da magaribar fari, ihun dai take gami da neman agaji, gaba daya fa ta birkice tamkar wace ta sami tabin hankali, fadi take, ko me kake so ko me ka nema ban da wannan Dady na zai ba ka ko duka dukiyarsa ne.... Finciko ta ya yi a lokacin. da ya wanke mata fuska da 'mari, "ke ko nahaifinki baku da ko abin đa za ku ba ne. Me kuke da shi? Ku su wanene? Talakawa 'yan kauye, ko waye uban naki ki gaya masa ba shi da abin da zai iya bawa dan Genera Abdallah Usman, kin fahimta? Kokawa ta karkemusu, kokarin kaita kasa yake ita kuma na kokarin mikewa, dariya yake sannu a hankali yarinya wane ke? wane ja da Wahced? ashe rashin kunyar taki duk ta karya ce? Ashe ko a cikin 'ya'yan iskar ına Kankanuwa ce ke? Ya fada a lokacin da yake kokarin hada bakinta da nasa, duk wani yunkurin turjewarta ta kasa tabuka komai, har ta gajiya jikinta ya saki bakinta ya yi murus. Hannu ya sa ya keta rigarta da ma iya cewa da ita da babu duk daya suke, kuka take amina ina har sai da ya cimma burinsa. A lokacin ne ruwan sama ya tsinke kamar da bakin kwarya, magana yake cikin rada-rada ina so wayewar garin gobe kafin ki nufi ko ina ki fara zuwa gurin kazamin masoyin naki (Tahir) ki bayyana mishi wannan kyakkyawan albishir, ki kuma gaya masa first&second duk dai ni ne ke winning sauran third round idan mun take a ga mai yin nasara. Kuka take irin kukan nan mai cike da kowane irin nau'in damuwa, takaici gami da tsabar bakin cikin da ke cikinsa. Kayansa ya saka gami da daukar key din mota kyakkyawar Tahir tashi mu je in kai ki inda na dauko ki, na ma fasa awanni goma sha biyun da ke domin har kin 51 gundure ni. ya sa hannu da niyyar dagota. Yawu ta tofo mishi, na tsane ka, na tsane ka, kashe nina huta da ganin mutumin da ya fi maciji dafi a gurina, azzalumi, macuci me 6ata rayuwar 'ya'yan jama'a. Finciko ta ya yi gami da kawomata duka da kafa, ki iya bakinki, kin, san .ni ko a cikin barikin ba na daukar raini ko wulakanct daga wurin Kadangarun barikin, dan haka ki iya bakinki. Jan ta ya shiga yi tamkar kayan wanki har zuwa cikin motar. Kuka take a cikin motar tamkar ranta zai fita gami da gyada kai, bayan da yake jin sautin kaset din Rihana a cikin wakarta ta Umbrella' yana bin wakar ya rankwafo saitin kunnuwanta ina fatan kin shaida ko ni wanene kin kuma gane ko dan wanene? Bari in miki tuni Waheed Gen. Abdullah, namijin da bai iya daukar rainin mace, don haka ba na shakku ko tsoron ki yi reporting, abin da kawai na sani ba a isa ja da ni ba a kasar nan, ina fatan kin fahimta.? Inda ya daukő ta a nan ya dire ta, hankado ta ya yi daga cikin motar, ko kafin kankanín lokaci ya Gace a wajen. Ina za ta yi? Ina za ta ne? kai meye ma amfaninr ayuwarta? Ya cuce ta, ya cuci rayuwarta ba wannan ne ya fi damunta ba irin ranar da Tahir dinta zai ganta a haka, mai zai dauke ta? wannan ya fi komai daga hankalinta ko đan gidan uban wanene sai ta ga gatansa ta ayyana hakan. Sai kuma kuka ya ci karfinta da wane idon za ta kalli iyayanta? Meye amfanin ta je gare su a haka? Kai ta ma ji babu numfashinta a duniyar shi ya fiye mata komai a wannan lokaci. Misalin uku na dare ta isa gidan Engineer Faruk Umar, me gadin gidan ne ya fara ganin ta ta jikin gilashin 52 tuna ta idonta, daga gangaro suka hawaye Wasu kamar muzantata, da mata gaya dinga daya kalaman iri kiyayya mata nuna ya tsaneta Ya ba. 'Yar-uwarsa ba farko. da sonka baya nuna daya ko mutumin karara, senta..ai yana nuna ya dawe ya baya dag, sai Sannan kudurce ta haka Don nan. tana dai nan kiyayyar ne, karya Za ba. kanta masa mallaka ta yarda taba zata ba ranta a auransa igiyar saboda biyayya, masa yi da gaba ci ta dai kanta. dake da gaba ci Zata ba. wulakanci masa yi iya zata Ba А gidansa. daga fita nasarar ci ta sai har biyayya masa yi gane ya domin matsayinsa, masa nuna zata sannan kama ta gwiwa da kai hada ta Tuni Maryam. ce kowace ta sai Tabbas zuciyarta. a kaimi dada ta Tsanarsa kuka. kuransa. gane ya sai shi, da wahalar ta shi, da azabar tunda kimarta, da mace darajar san ya sai kuwa Domin ba. sani bai bata asuba har zuciyarta, jinyar da gaba ci Ta asubahi. sallar da gabatar ta da sai ba, kwanta ta koma dan ta koma ta sannan Kur'ani, karatun da lazimi Tayi shirya ta kichen, nufi ta farka ta rabi da Shida kwanta. dinsa. fast) (break masa ruwan masa dafa ta sai kullum, a masa saba Ta da kwai da kaza masa gasa ta sannan Tombrow, da Tea shi, dafa a son fi ya shi domin Fiffe, soyayye son cika bai so, fi ya abinda kiyaye ta riga Ta ba. shinkafa son cika bai doya, kuma ko ba, tsurarta dafa a wake son fi ya da masa waina Sannan alayyahu. da hanta duk fate, da sinasir ko sonsu. yana table) (Darning kai ta masa, hada gama ta Bayan ta sakar ta (Toilet) shiga ta dakinta wuce ta jerasu, kanta ma ta zo Ta fes! wankanta tai ruwa, da kamar kwalliya, tsala tasa sket da ria Wasu gaske. guda rigar (Shaning) masu karama akwai ce, biyu saman ta sannan ciki, a aka wadda shara-shara, mai leshi adon yiwa kasa. har dogon din siket zaune shi gan ta kenan, fito Ta sunkuyar Ya (Seater). akan 38 Ta zuba masa ido. Duk da ta karanto damuwa a fuskarsa, amma sai ta share. Shi kuma yana zaune ya kasa yi mata magana. Tace "Wai lafiya ka zo, ka sani a gaba? Kansa yana kasa, yace "Ummi Maryam ce.... Sai kuma yayi shiru. Tace "Me tayi Maryam din? "Ummi Wallahi har yanzu na rasa gane kanta." Ummi tace "Kanıar yaya? Ni ban gane ba." Yace "Maryam ba ta saurarata, kuma idan dare yayi, bata hira da ni... Tuni Ummi ta gane abinda yake nufi. Amma sai ta share, ta ci gaba da sauraransa. Tace "To yanzu me kake so in yi a kai? Yace "Dama ina son ki je kiyi mata fada ne, ko ta bari." Ummi tace "Ni ba ruwana, ka je can karata. Ni sai dai nace mata Allah ya saka mata, da alheri. Ka kuma tashi tun wuri ka fice min daga nan." Ya dago kai da sauri, idonsa ya kada, ya yai jawur! "Ummi don Allah ki taimaka.... Ta katse masa maganar, tace "Na ce ka tashi ka tafi, ka bani wuri, tun kafin ranka ya baci." Ya tashi ya fita, ba kwarin gwiwa. Cikin gaggawa ya shiga motarsa (End of discussion) ya kama hanyar Kaduna. Karfe bakwas da rabi ya isa, bai zame ko'ina bа, sai gidan Salisu. A lokacin ana alwalar sallar isha'i, shi ma ya tsaya masallaci yai alwala, aka yi jam'i da shi. Bayan an idar, ya fito ya shiga gidan Salisu kai tsaye ya wuce falonsa. Ya tadda shi yana cin abinci. Sakina tana zaune kusa da shi. Salisu yace "Barka da zuwa Sardaunan matasa, ka gama fushin da ni? Bai ce masa komai ba, ya nemi wuri ya zauna. Sakina tace "Ango ka sha kamshi, ina amarya? Yace "Amarya tana nan, tana gaisheku." Bayan Sakina ta tashi ta bar wurin. Salisu yace "Sauko mu ci abinci." Sardauna yace "Ni ba abinci yą kawoni ba, taimako na zo kai min. Kuma savra ka tsaya yi min iskancin naka da ka sata. Domin ba wasa na zo yi ba. Maganar Maryam ce. Na rasa yadda zan yi na shawo kanta." Salisu na tafka kuskure a baya. Yanzu ga shi 36 idonna ya bude, domin na kamu da ciwon sonta har ban ban iyakarsa ba. Salisu ban taba tunanin zan so Maryam ba, ga shi yanzu ina mata son da ban san adadinsa ba. Soyayyar Maryam ta zama wani bangare ne na rayuwata. Salisu soyayyar Maryam ita ce abu mafi girma data taba faruwa a gareni. Salisu bana jin rayüwata zata in ganta, idan ban samu hadin kanta ba." Duk bayanin da yake Salisu yana jinsa. Ga shi yana son yai masa shegantaka. To amma tausayinsa ya kama shi. Abincin ma da yake ci, sai ya fasa, ya tattara ya ture gefe guda, sannan yace "To yanzu wane irin mataki ka dauka? Yacе "Ва wani mataki dana dauka." Yace "Yanzu nan baka nuna mata ka gane lafinka ba? Ma'ana ka bata hakuri da lallami." Sardauna уасе "Ва irin abinda ban yi ba, ga shi tana min ladabi da biyayya, ga ta da tsabta, kwalliya, iya girki kala-kala, ba wanda bata yi min. Amma da zarar na nemi hakkina, sai ta nuna bata amince ba." Salisu yace "Yanzu abinda za'a yi, ka tashi mu je gidan." Sun kama hanya sun tafi. Lokacin tara da rabi na dare. Tuni Maryam ta kulle kofarta tana ta sharar barcinta. Sun shigo falon, ba kowa, alamun anyi barci. Sardauna ya matsa kusa da kofarta, ya kwankwasa a hankali. Ya kuma bugawa, shiru. Ya dinga bugawa da karfi. Tuk bugun farko ta farka, amma sai tayi shiru abin ta, tana jin lokacin da Salisu yake kiran sunanta. Amma bata tanka ba. Sun dade suna bugawa. Ba ita ta daina jin bugun ba, sai goma da 'yan mintina. Zuwa can barci ya fara dibarta, ta ji ana kiranta "Maryam, Maryam! Ta gane muryar kowa ye. Nan ma ta share, ta kalli agogon dakin ta ga sha biyu da rabi. Ta kuma maida kai tayi kwanciyarta. Bata san san da ya gaji, y bari ba. Karfe uku barci ya kaurace a idonta, sakamakon tunawa da bakin cikin da Sardauna ya tura mata a da. 37 Wasu hawaye suka gangaro daga idonta, ta tuna irin kalaman daya dinga gaya mata da muzantata, kamar ba Yar-uwarsa ba. Ya tsaneta ya nuna mata kiyayya karara, mutumin ke daya nuna baya sonka da farko. Sannan sal dag. 1aya ya dawe ya nuna yana senka, ai karya ne, kiyayyar nan dai tana nan. Don haka ta kudurce a ranta ba zata taba yarda ta mallaka masa kanta ba. Za dai ta ci gaba da yi masa biyayya, saboda igiyar auransa dake kanta. Ba zata iya yi masa wulakanci ba. Zata ci gaba da yi masa biyayya har sai ta ci nasarar fita daga gidansa. A sannan zata nuna masa matsayinsa, domin ya gane kowace ce Maryam. Tuni ta hada kai da gwiwa ta kama kuka. Tsanarsa ta dada kaimi a zuciyarta. Tabbas sai ta azabar da shi, ta wahalar da shi, sai ya gane kuransa. Domin kuwa sai ya san darajar mace da kimarta, tunda bai sani ba. Ta ci gaba da jinyar zuciyarta, har asuba bata homa ta kwanta ba, sai da ta gabatar da sallar asubahi. Tayi lazimi da karatun Kur'ani, sannan ta koma ta dan kwanta. Shida da rabi ta farka ta nufi kichen, ta shirya masa (break fast) dinsa. Ta saba masa a kullum, sai ta dafa masa ruwan Tea da Tombrow, sannan ta gasa masa kaza da kwai da Fiffe, domin shi ya fi son a dafa shi, bai cika son soyayye ba. Ta riga ta kiyaye abinda ya fi so, bai cika son shinkafa tsurarta ba, ko kuma doya, ya fi son wake a dafa masa da hanta da alayyahu. Sannan waina ko sinasir da fate, duk yana sonsu. Bayan ta gama hada masa, ta kai (Darning table) ta jerasu, ta wuce dakinta ta shiga (Toilet) ta sakar ma kanta ruwa, tai wankanta fes! Ta zo ta tsala kwalliya, kamar da gaske. Wasu ria da sket tasa masu (Shaning) rigar guda biyu ce, akwai karama a ciki, sannan ta saman wadda aka yiwa adon leshi mai shara-shara, siket din dogon har kasa. Ta fito kenan, ta gan shi zaune akan (Seater). Ya sunkuyar 38 bakin kofar da ke hango mutum tun daga nesa ya kuma gane ta sai dai ya ji tsoron hakan. Tun daga Engineer Faruk Umar, Haj. Maryam da kuma 'yarsu sameera sun rude sun rikice sai kokarin yayyafa mata ruwa suke sakamakon suman da ta yi. Engineer faruk din ne ma ke da karfin gwiwa kimanin sa'a daya da rabi kafin numfashinta ya daidaita sai dai ko da ta dawo hayyacinta bacci me nauyi ya dauke ta. Duk iyа kokarin samun layin gidan Ambassador sa'ad da suka yi ya faskara, haka suka hakura har zuwa wayewar gari, a can ko gidan Ambassador 6acin rai da tashin hankali da ake ciki ba sai an fada ba, tun a daren jiyan ne kafafan yada labarai suka shiga cigiyar batan babbar 'yar Ambassador sa'ad tare da tukwici me tsoka ga duk wanda ya gano ta ko kuma ya yi hanyar da ya yi a ka ganta. Daren ranar abin da ake ta faman fadawa ke nan. Rukunkume mahaifiyarta ta yi tana ta, faman kuka shi ko Ambassador sa'ad ya rasa ma irin farin cikin da zai. nuna, tsuguna wa ya yi a gaban diyar tashi hannu ya sa ya dagokanta ummina ina kika je ne? waye ya sace min ke ummina? saboda ya hakikancewa zuciyarshi şace. masa motarta a 'yar tashi aka yi tun a daren jiyan ne aka gano ' kan titin Maganda, wato a nan dai wajen da ta bar motar. Engineer faruk da mai dakinsa tambayar da suke mata ke nan tun daren jiya amma ta gaza ba su amsa sai faman kuka da take. Shesshekar kuka take lokacin da ta ji an dada matsa mata da neman karin bayani, gaba daya ta rikice har ta rasa menene mafīta, ko kusa ko alama ba za ta iya bayyana abin da ya wakana ba, ba wai don gargadin shi gare ta ba a'a illa 53 don kawai kiyayewar mutuncinta da kuma uwa uba masoyinta Tahir. Ta sani sarai mutum ne me dan banzan kishi, kishin nashi har ma ya wuce iyaka, zai iya yin zuciya ya yi fushi ya janye daga gare ta lokacin da ya fahimci me ke akwai, dan banzan kishin da yake da shi shi. zai hana ya fahimce ta, har ma ya yi mata mummunar fassara wanda a Karshe ka iya sa wa ta rasa Tahir dinta. Amma ba watdon gargadin da ya yi mata kuma ba wai dan takamar mahaifinshi ya taba rike mukamin mataimakin shugaban kasa ba, kuma a halin yanzu Ministan Tsaro, wannan dalili bai isa ya sa ta tšorata ba, ko shi waye ba kowa ba ne a gurinta domin mahaifinta su ke rike da jijjjigen jam'iyyar dake rike da ragamar kasar ciki ko har da shi kansa mahaifin nasa da yake amfana a karkashin inuwar mahaifin nata, don haka fangimar banza da wofi yake mata. Tahir dinta ya fiye mata komai duk da sanin bayyana gaskiyar abin da ke akwai ka iya sa dadinta ya share mata hawaye ya ma goge mata tarin kuncin da mutumin ya dasa mata, to amma kuma ta gwammace zama da wannan kuncin muddun rayuwarta da dai ta rasa Tahir dinta, don haka sai ta bar su akan inda su suka dauka din. To fa Ambassador. hankalinshi ya yi mummunan tashi ba wani abu ba ne face zagon kasa irin na siyasa tunaninsa ke nan, ga Engineer faruk kuwa tunaninshi ya fi karkata ga irin mutanen na da ke sace 'ya'yan manyan mutane su yi garkuwa da su har sai an biya su wani kudi da suka kayyade. Haj. Maryam ku"a tunaninta ya fi karkata ga mutanen nan masu yanka kaunan mutane su yi tsafi da su. Ga Aunty Naima kuwa ca ta da wani hasashe face godewa sarki Allah da ya kubuto niyarsu. 54 "Sai kun dawo, kun yi mata gaisuwa." Ya fice ya cikin sauri. Sun dawo daga gaisuwa Aysha ta ce "Don Allah kanwata mu biya gidan Karima in duba jikin danta." Ta amince su ka tafi, bayan sun fito ne daga gidan dama gidan ya na kallon gidan su Jamila saboda haka motar Nazir ta gani a tsaye ta nuna wa Aysha har su ka karasa su Nazir ba su gansu ba, dan su na duniyar masoyan zamani, gaba daya sun narke a jikin juna ita kanta Shema'u sai da tayi da na sanin gaiyatar Aysha zuwa waje, Aysha ta fidda hannu ta shimfidawa Jamila mári ji ka ke kau! kau! Sai da ta yi mata uku kwarara, sannan ta ce "Irin ku ne ku ke cutar mata don kukan ba da kanku sadaka bayan Allah (S.W.T) ya yi mana daraja madauwamiya amma kin mukalkale jikin mijin wata duk irin wahalhalun da iyayanki su ka sha wajan tarbiyarki kin zubar, wallahi kinci amanar iyayenki, sai Allah ya saka musu kar ki yi tunanin za ki shigo cikin ziri'armu ki bata mana tarbiya." Ta ja hannun Shema'u wacce ta kame kamar wacce aka dasa, ta ce "Zo mu tafi kai kuma zamu hadu a gida." Su ka juya su ka fita. 41 Tun da su ka isa gida Aysha ke lallamin Shema'u akan ta share ta danni zuciyarta duk kusan mazan yanzu haka suke, sai wanda Allah ya tsare fatanmu dai Allah ya tsare mana su. Sai dai ina so in baki shawara kiyi masa hukunci daidai da laifinsa, don yasan kin ji haushi kuma kina kishi sannan kuma ina so ki ringa yiwa matasanmu na yanzu addu'a don wallahi su suke bada kansu gurin maza har yaushe ża ki zauna ki sakarwa namiji jiki wannan ai babban kuskure ne, wai kuma in ba kya haka ba ki waye ba don Allah ina son ji daga bakin matasa mai su ka dauki wayewa ne? Ina jiran amsoshinku don in auna fahimtar kowa in kuma sami gamsuwa a cikin zuciyata. Haka dai Aysha tayi ta rarrashin Shema'u sai da taga ta sauko daga mugun fushin da taga ta yi matar wa ta gari kenan. Nazeer bai shigo gida ba sai wajan sha biyu da kwata a tunaninsa ta yi bacci, tuni amma abin mamaki sai ya iske ta ta na ta aikin repet cort din dalibanta, ya shige ta ba tare da ya yi ma ta magana ba, sai da ta kammala ta biyo shi ya na zaune ya yi tagumi akan gado ta shigo ta zauna daf da shi, ta ce "Nazir ina son magana da kai." Ya ce "Shitt!." Ya yi mata da baki cikin borin kunya ya balbale ta da fada wai gidan ubanwa taje 42 samu kar ka batawa Alhaji ziri'arsa, ka tuna Alhaji bai yi muku irin wannan tarbiyar ba saboda gudun lalacewa ya ki tura ku waje yin karatu har yanzu da girmanku sai ya hada kanku kun tafi Masallaci, Alhaji ba ya bacci mai nauyi sai ya ringa zaryar leka dakin samari da 'yan matan, Yayana a wannan fa duk don ya sauke nauyin hakkinku ne, Kananan Kannenka ba su yi wannan muguwar dabi'ar ba sai kai shekarunka nawa da aure biyar fa har yanzu da Allah ya bamu haihuwa da wuri na tabbata muna da biyu ko uku, amma Yayana ya zaka yi min haka? Kukanta a yanzu ya sauya salo da na dazu, saboda haka yanzu hankalinsa yakai kololuwar tashi, don ya rasa me zai ce ma ta, rarrashinta ya shiga yi tare da cewar ta yafe shi wannan ya zama na karshe ba zai kara ba, cikin kuka ta ce Allah za ka nemi gafara a gurinsa, ni dai ina yi kokawa ziri'ar da zamu haida don zancen Annabi gaskiya ne, "kamatudin, tudak." abin da ka yi shi za'ayi maka Yayana ka cutar da zuri'armu, tashi ta yi ta bar masa dakinsa shi kuwa ya tsunduma cikin tunanin maganarsa. Kwata-kwata Shema'u ta fita harkar Nazir, saboda ta nua nasa ciwon abin da ya yi ma ta, yaso su shirya amma ina ta ki ba shi fuska, ta na kwance a falo ya shigo ya ce "Shema, a yau na 44 samu wayar abokanan cinikina na Dubai, sun sauka Nigeria, sun ce min a yau din za su iso Yola, saboda haka ki dan tanadi abin da za su ci.' Ta zabga masa harara ta ce "An fada ma ka na iya yiwa karti girki ne, wallahi tun kan dare ya yi ma ka kaje ka nemi Jamila ta yi ma ka, amman dai Shema'u wallahi ba zan yi ba, ka ji ma na rantse gwara ka nemi abin ba su, shima ya rantse yа се kin san Allah in ba ki yi musu ba wallahi sai ranki ya baci sosai, kuma ta murguda masa ba ki ta shigewarta daki. Ta na gurin su Hajiya taga ana ta shigoi da rogo, Hajiya ta ce in da mai so ta diba, Shema'u taje ta diba ta dama rogo ta yi masa mandako sannan wani ta dafa shi fari ta yi masa kwalliya sosai kai kace wani abin arziki ne da gyara kan tebur

Chapter 3 of 10