alama lacca ta ke
saurara wacce su ka gabatar a makaranta mai
taken 'HAKKIN AURE AKAN AL'UMMA' ya na
sauraran yadda Shema'u ke bayani dalla-dalla ya
ce oh dube ta kamar gaske, juyin da zata yi su ka
yi ido biyu tamkar a mafarki ta ganshi, ta yi
zumbur taja jihab ta na kokarin rufe jikinta ya yi
dariya ya ce kinsan tun sanda nake a nan ai da na
36
yi niyyar sace ki da tuni sai dai ki farka ki ganki a
duniyar masoya."
"Haba Yayana kawai sai ka shigo ka zauna
wa mutane cikin falonsu, ba ka ga yadda bacci ya
sace ni ba."
"Oh! Nima nayi mamaki don bai kamata in
same ki a haka ba, dan kin san yanayin gidan nan
da yadda falonki ba ya rabuwa da samarin gidan
nan."
"Ni kaina na yi mamakin ganinka, don sai da
na rufe kofa yadda na san babu mai shigo min."
"Ai ta kofar baya na shigo don cikin gida ma
babu wanda yasan na dawo." Ta kwashi kayanta
ta yi gaba, ya bi ta da ido ya na yaba kyan tsarinta.
Ta yi shirin kwanciya ta yi addu'o'i kamar
yadda Manzo (S.A.W) ya koyar damu, tunani
barkatai ya ringa zuwar ma ta don sun haura
shekara da aure ita da Nazeer, ya kamata ace
itama tasan dadin aure don ko ba komai ta na
sha'awar ta ganta da baby, tayi saurin fatattakar
tunanin ba zai yuwu ba, ba zan mallakawa wanda
oai sona jikina ba, bai san zafin so ba, illa daya
Nazeer ya yi ma ta ba ta san 6acin ransa tana
matukar sonsa, ta ko'ina ya yi ma ta ba ta san
sanda gwanin iya satar ya bizeta ba ita dai ta farka
cikin duniyar rikicin da ta saba, yadda yau Nazir
37
ya ke neman hakkinsa shi ya karyar ma ta da zuciya, don yau ya fallashi zuciyarsa da yawa ya
fada mata maganganu masu dadi da taushi wadanda ba zata taba mabce su ba, saboda yadda
take jin dadin su, ai kuwa ayau Nazir ya yi nasarar
mallakar matarsa yadda ya ke bukata, ya yaba d
yadda iyayenta su ka yi ma ta tarbiya in da ya
ringa yi ma ta addu'a daga ita har iyayenta.
Son da Nazir ke nuna wa matarsa bai
6oyuwa don duk wanda ya ke ciki ya sani, duk
gidan ba su mai facaka kamarta sittira kuwa sai ta
wata shifa ba ta maimaita zani ba shi kuwa Alhaji
Yusif ya na son surukarsa sosai, haka Hajiya
domin duk in da zata fita ba ta nuna kwalliyarta
sai a gida musamman in aka ce Nazir ya na gari,
tun daga Yola har Kano ta ke aiken dinki duk
wani sitayal na dinki a jikinta ake fara gani hakan
bai ya sa ta nunawa mutanan gari kwalliyarta dan
muddin zata fita cikin nikaf take idan ka shigo
gidanta sai ka raina kanka saboda gayu don 'yar
gayu ce ta kece raini.
Saboda haka duk dangin miji idanunsu na
kanta saboda ga ni su ke ta samu Nazir yadda ta
ke so, matsalarsu daya ita ce har yanzu Allah bai
nufe ta da haihuwa ba, dan ga shi har ta kammala
Secondary a Islamiyyarsu, har ta shiga yin
38
Diploma ga shi su Hadiza 'yan bayansu ga shi har
ta haihu wannan ya na damun Nazir saboda shi
mutum ne mai son haihuwa, babban abin da ya ke
daga masa hankali shi ne ciwon marar da ta ke yi
na tashin hankali an nemu magani an nemi
magani Allah bai kawo karshensa ba.
Suleman ne ya ke ba shi shawara ya kaita ayi
ma ta wankin ciki dan shima matarsa ta samu irin
wannan matsalar, tunda ga wankin ciki Allah ya
yaye mata.
Nazeer ya yi niyyar fita da matarsa outsite ya
fada wa mahaifinsa ya kuma amince, sun fita
zuwa London sun samu ganin wani fitaccen Likita
kan al'amuran mata, ya yi musu bincike sosai
shima dai shawarar wankin mahaifa ya bayar, an
yi cikin nasara sun yawata don sun mji amarci
yadda ya kamata, daga nan sai da su ka je kasashe
hudu sannan su ka dawo.
Bayan dawowarta ne ya koma Dubai in da ya
ke business dinsa.
Shema'u ta ci gaba da karatunta don yanzu
ma ta na koyarwa cikin wata Islamic School da
wani Malaminsu ya bude wanda ya nemi ta ringa
koyarwa da ya ke School din Privet ce ta na
daukar alnashi mai tsoka, ta na kuma taimakawa
iyayanta sosai, dan har uban mijinta ba ta barshi
39
haka ba, duk da kasancewarsa mai hannu da shuni
wannan shi ya daga darajar Shema'u a gidan, duk
wani matashi a gidan ya na neman wani abu gurin
ta zai zo, ko da irin ziyarar nan da 'yan matansu su
ke kawowa dakinta ne gurin saukarsu, ba su kara
babu hantara ta 6angaran matar wan mijinta kuwa
Ayshat. babu wanda zai ce ya taba jin kansu da su
kishin tsauri sai dai su ji labarinsa dan ba su
sanshi ba.
Nazir ya dawo daga Dubai cikin nasara dan
duk kayan da ya saro tuni ma su sara sun sare, ya
kuma samu riba fiye da yadda ya zata saboda haka
shima sai ya kara kyautatawa iyalinsa.
Kwanansa biyu da dawowa ne ya yi shiri
cikin kyawawan kananan kaya ya yi matukar
kyau dan har Shema'u na tsokanarsa.
"Yayana ka ganka kuwa, sai ka ce irin
matashin saurayin nan dan shekaru 22 zuwa da
25, nan kuwa cus ne."
Ya yi murmushi ya ce "Ai kin san namiji ba
ya tsufa, zan iya kaiwa shekaru 80 in zo in auri
sa'ar jikata." Ta yi shewa ta ce "Amma kuwa da
girma ya fadi." Ya mike.
"Sauri na ke kinsan ina ta cin lokacina."
"Af! Yayana zamu gaisuwa gidan Hajiya
Dije." Ta tambaye shi 40
tun da magaribar fari, ihun dai take gami da neman agaji,
gaba daya fa ta birkice tamkar wace ta sami tabin hankali,
fadi take, ko me kake so ko me ka nema ban da wannan
Dady na zai ba ka ko duka dukiyarsa ne.... Finciko ta ya yi
a lokacin. da ya wanke mata fuska da 'mari, "ke ko
nahaifinki baku da ko abin đa za ku ba ne. Me kuke da
shi? Ku su wanene? Talakawa 'yan kauye, ko waye uban
naki ki gaya masa ba shi da abin da zai iya bawa dan
Genera Abdallah Usman, kin fahimta?
Kokawa ta karkemusu, kokarin kaita kasa yake ita
kuma na kokarin mikewa, dariya yake sannu a hankali
yarinya wane ke? wane ja da Wahced? ashe rashin kunyar
taki duk ta karya ce? Ashe ko a cikin 'ya'yan iskar ına
Kankanuwa ce ke? Ya fada a lokacin da yake kokarin hada
bakinta da nasa, duk wani yunkurin turjewarta ta kasa
tabuka komai, har ta gajiya jikinta ya saki bakinta ya yi
murus. Hannu ya sa ya keta rigarta da ma iya cewa da ita da
babu duk daya suke, kuka take amina ina har sai da ya
cimma burinsa. A lokacin ne ruwan sama ya tsinke kamar
da bakin kwarya, magana yake cikin rada-rada ina so
wayewar garin gobe kafin ki nufi ko ina ki fara zuwa gurin
kazamin masoyin naki (Tahir) ki bayyana mishi wannan
kyakkyawan albishir, ki kuma gaya masa first&second duk
dai ni ne ke winning sauran third round idan mun take a ga
mai yin nasara. Kuka take irin kukan nan mai cike da
kowane irin nau'in damuwa, takaici gami da tsabar bakin
cikin da ke cikinsa.
Kayansa ya saka gami da daukar key din mota
kyakkyawar Tahir tashi mu je in kai ki inda na dauko ki, na
ma fasa awanni goma sha biyun da ke domin har kin
51
gundure ni. ya sa hannu da niyyar dagota. Yawu ta tofo
mishi, na tsane ka, na tsane ka, kashe nina huta da ganin
mutumin da ya fi maciji dafi a gurina, azzalumi, macuci me
6ata rayuwar 'ya'yan jama'a. Finciko ta ya yi gami da
kawomata duka da kafa, ki iya bakinki, kin, san .ni ko a
cikin barikin ba na daukar raini ko wulakanct daga wurin
Kadangarun barikin, dan haka ki iya bakinki.
Jan ta ya shiga yi tamkar kayan wanki har zuwa
cikin motar. Kuka take a cikin motar tamkar ranta zai fita
gami da gyada kai, bayan da yake jin sautin kaset din
Rihana a cikin wakarta ta Umbrella' yana bin wakar ya
rankwafo saitin kunnuwanta ina fatan kin shaida ko ni
wanene kin kuma gane ko dan wanene? Bari in miki tuni
Waheed Gen. Abdullah, namijin da bai iya daukar rainin
mace, don haka ba na shakku ko tsoron ki yi reporting, abin
da kawai na sani ba a isa ja da ni ba a kasar nan, ina fatan
kin fahimta.?
Inda ya daukő ta a nan ya dire ta, hankado ta ya yi
daga cikin motar, ko kafin kankanín lokaci ya Gace a
wajen. Ina za ta yi? Ina za ta ne? kai meye ma amfaninr
ayuwarta? Ya cuce ta, ya cuci rayuwarta ba wannan ne ya fi
damunta ba irin ranar da Tahir dinta zai ganta a haka, mai
zai dauke ta? wannan ya fi komai daga hankalinta ko đan
gidan uban wanene sai ta ga gatansa ta ayyana hakan. Sai
kuma kuka ya ci karfinta da wane idon za ta kalli
iyayanta? Meye amfanin ta je gare su a haka? Kai ta ma ji
babu numfashinta a duniyar shi ya fiye mata komai a
wannan lokaci.
Misalin uku na dare ta isa gidan Engineer Faruk
Umar, me gadin gidan ne ya fara ganin ta ta jikin gilashin
52
tuna ta idonta, daga gangaro suka hawaye Wasu
kamar muzantata, da mata gaya dinga daya kalaman iri
kiyayya mata nuna ya tsaneta Ya ba. 'Yar-uwarsa ba
farko. da sonka baya nuna daya ko mutumin karara,
senta..ai yana nuna ya dawe ya baya dag, sai Sannan
kudurce ta haka Don nan. tana dai nan kiyayyar ne, karya
Za ba. kanta masa mallaka ta yarda taba zata ba ranta a
auransa igiyar saboda biyayya, masa yi da gaba ci ta dai
kanta. dake
da gaba ci Zata ba. wulakanci masa yi iya zata Ba
А gidansa. daga fita nasarar ci ta sai har biyayya masa yi
gane ya domin matsayinsa, masa nuna zata sannan
kama ta gwiwa da kai hada ta Tuni Maryam. ce kowace
ta sai Tabbas zuciyarta. a kaimi dada ta Tsanarsa kuka.
kuransa. gane ya sai shi, da wahalar ta shi, da azabar
tunda kimarta, da mace darajar san ya sai kuwa Domin
ba. sani bai
bata asuba har zuciyarta, jinyar da gaba ci Ta
asubahi. sallar da gabatar ta da sai ba, kwanta ta koma
dan ta koma ta sannan Kur'ani, karatun da lazimi Tayi
shirya ta kichen, nufi ta farka ta rabi da Shida kwanta.
dinsa. fast) (break masa
ruwan masa dafa ta sai kullum, a masa saba Ta
da kwai da kaza masa gasa ta sannan Tombrow, da Tea
shi, dafa a son fi ya shi domin Fiffe, soyayye son cika bai
so, fi ya abinda kiyaye ta riga Ta ba. shinkafa son cika bai
doya, kuma ko ba, tsurarta dafa a wake son fi ya da masa
waina Sannan alayyahu. da hanta duk fate, da sinasir ko
sonsu. yana table) (Darning kai ta masa, hada gama ta Bayan ta
sakar ta (Toilet) shiga ta dakinta wuce ta jerasu, kanta ma
ta zo Ta fes! wankanta tai ruwa, da kamar kwalliya, tsala
tasa sket da ria Wasu gaske. guda rigar (Shaning) masu
karama akwai ce, biyu saman ta sannan ciki, a aka wadda
shara-shara, mai leshi adon yiwa kasa. har dogon din siket
zaune shi gan ta kenan, fito Ta sunkuyar Ya (Seater). akan
38
Ta zuba masa ido. Duk da ta karanto damuwa a
fuskarsa, amma sai ta share. Shi kuma yana zaune ya kasa yi mata magana. Tace "Wai lafiya ka zo, ka sani a
gaba? Kansa yana kasa, yace "Ummi Maryam ce.... Sai
kuma yayi shiru. Tace "Me tayi Maryam din? "Ummi
Wallahi har yanzu na rasa gane kanta." Ummi tace
"Kanıar yaya? Ni ban gane ba." Yace "Maryam ba ta
saurarata, kuma idan dare yayi, bata hira da ni... Tuni
Ummi ta gane abinda yake nufi. Amma sai ta share, ta ci
gaba da sauraransa. Tace "To yanzu me kake so in yi a
kai?
Yace "Dama ina son ki je kiyi mata fada ne, ko ta
bari." Ummi tace "Ni ba ruwana, ka je can karata. Ni sai
dai nace mata Allah ya saka mata, da alheri. Ka kuma
tashi tun wuri ka fice min daga nan." Ya dago kai da sauri,
idonsa ya kada, ya yai jawur! "Ummi don Allah ki
taimaka.... Ta katse masa maganar, tace "Na ce ka tashi
ka tafi, ka bani wuri, tun kafin ranka ya baci."
Ya tashi ya fita, ba kwarin gwiwa. Cikin gaggawa ya
shiga motarsa (End of discussion) ya kama hanyar
Kaduna. Karfe bakwas da rabi ya isa, bai zame ko'ina bа,
sai gidan Salisu. A lokacin ana alwalar sallar isha'i, shi ma
ya tsaya masallaci yai alwala, aka yi jam'i da shi. Bayan
an idar, ya fito ya shiga gidan Salisu kai tsaye ya wuce
falonsa. Ya tadda shi yana cin abinci. Sakina tana zaune
kusa da shi. Salisu yace "Barka da zuwa Sardaunan
matasa, ka gama fushin da ni?
Bai ce masa komai ba, ya nemi wuri ya zauna.
Sakina tace "Ango ka sha kamshi, ina amarya? Yace
"Amarya tana nan, tana gaisheku." Bayan Sakina ta tashi
ta bar wurin. Salisu yace "Sauko mu ci abinci." Sardauna
yace "Ni ba abinci yą kawoni ba, taimako na zo kai min.
Kuma savra ka tsaya yi min iskancin naka da ka sata.
Domin ba wasa na zo yi ba. Maganar Maryam ce. Na rasa
yadda zan yi na shawo kanta."
Salisu na tafka kuskure a baya. Yanzu ga shi
36
idonna ya bude, domin na kamu da ciwon sonta har ban
ban iyakarsa ba. Salisu ban taba tunanin zan so Maryam
ba, ga shi yanzu ina mata son da ban san adadinsa ba.
Soyayyar Maryam ta zama wani bangare ne na rayuwata.
Salisu soyayyar Maryam ita ce abu mafi girma data taba
faruwa a gareni. Salisu bana jin rayüwata zata in ganta,
idan ban samu hadin kanta ba."
Duk bayanin da yake Salisu yana jinsa. Ga shi
yana son yai masa shegantaka. To amma tausayinsa ya
kama shi. Abincin ma da yake ci, sai ya fasa, ya tattara ya
ture gefe guda, sannan yace "To yanzu wane irin mataki
ka dauka? Yacе "Ва wani mataki dana dauka." Yace
"Yanzu nan baka nuna mata ka gane lafinka ba? Ma'ana
ka bata hakuri da lallami."
Sardauna уасе "Ва irin abinda ban yi ba, ga shi
tana min ladabi da biyayya, ga ta da tsabta, kwalliya, iya
girki kala-kala, ba wanda bata yi min. Amma da zarar na
nemi hakkina, sai ta nuna bata amince ba." Salisu yace
"Yanzu abinda za'a yi, ka tashi mu je gidan."
Sun kama hanya sun tafi. Lokacin tara da rabi na
dare. Tuni Maryam ta kulle kofarta tana ta sharar
barcinta. Sun shigo falon, ba kowa, alamun anyi barci.
Sardauna ya matsa kusa da kofarta, ya kwankwasa a
hankali. Ya kuma bugawa, shiru. Ya dinga bugawa da
karfi. Tuk bugun farko ta farka, amma sai tayi shiru abin
ta, tana jin lokacin da Salisu yake kiran sunanta. Amma
bata tanka ba. Sun dade suna bugawa. Ba ita ta daina jin
bugun ba, sai goma da 'yan mintina.
Zuwa can barci ya fara dibarta, ta ji ana kiranta
"Maryam, Maryam! Ta gane muryar kowa ye. Nan ma ta
share, ta kalli agogon dakin ta ga sha biyu da rabi. Ta
kuma maida kai tayi kwanciyarta. Bata san san da ya gaji,
y bari ba. Karfe uku barci ya kaurace a idonta,
sakamakon tunawa da bakin cikin da Sardauna ya tura
mata a da.
37
Wasu hawaye suka gangaro daga idonta, ta tuna
irin kalaman daya dinga gaya mata da muzantata, kamar
ba Yar-uwarsa ba. Ya tsaneta ya nuna mata kiyayya
karara, mutumin ke daya nuna baya sonka da farko.
Sannan sal dag. 1aya ya dawe ya nuna yana senka, ai
karya ne, kiyayyar nan dai tana nan. Don haka ta kudurce
a ranta ba zata taba yarda ta mallaka masa kanta ba. Za
dai ta ci gaba da yi masa biyayya, saboda igiyar auransa
dake kanta.
Ba zata iya yi masa wulakanci ba. Zata ci gaba da
yi masa biyayya har sai ta ci nasarar fita daga gidansa. A
sannan zata nuna masa matsayinsa, domin ya gane
kowace ce Maryam. Tuni ta hada kai da gwiwa ta kama
kuka. Tsanarsa ta dada kaimi a zuciyarta. Tabbas sai ta
azabar da shi, ta wahalar da shi, sai ya gane kuransa.
Domin kuwa sai ya san darajar mace da kimarta, tunda
bai sani ba.
Ta ci gaba da jinyar zuciyarta, har asuba bata
homa ta kwanta ba, sai da ta gabatar da sallar asubahi.
Tayi lazimi da karatun Kur'ani, sannan ta koma ta dan
kwanta. Shida da rabi ta farka ta nufi kichen, ta shirya
masa (break fast) dinsa.
Ta saba masa a kullum, sai ta dafa masa ruwan
Tea da Tombrow, sannan ta gasa masa kaza da kwai da
Fiffe, domin shi ya fi son a dafa shi, bai cika son soyayye
ba. Ta riga ta kiyaye abinda ya fi so, bai cika son shinkafa
tsurarta ba, ko kuma doya, ya fi son wake a dafa masa da
hanta da alayyahu. Sannan waina ko sinasir da fate, duk
yana sonsu.
Bayan ta gama hada masa, ta kai (Darning table) ta
jerasu, ta wuce dakinta ta shiga (Toilet) ta sakar ma kanta
ruwa, tai wankanta fes! Ta zo ta tsala kwalliya, kamar da
gaske. Wasu ria da sket tasa masu (Shaning) rigar guda
biyu ce, akwai karama a ciki, sannan ta saman wadda aka
yiwa adon leshi mai shara-shara, siket din dogon har kasa.
Ta fito kenan, ta gan shi zaune akan (Seater). Ya sunkuyar
38
bakin kofar da ke hango mutum tun daga nesa ya kuma
gane ta sai dai ya ji tsoron hakan.
Tun daga Engineer Faruk Umar, Haj. Maryam da
kuma 'yarsu sameera sun rude sun rikice sai kokarin
yayyafa mata ruwa suke sakamakon suman da ta yi.
Engineer faruk din ne ma ke da karfin gwiwa kimanin sa'a
daya da rabi kafin numfashinta ya daidaita sai dai ko da ta
dawo hayyacinta bacci me nauyi ya dauke ta. Duk iyа
kokarin samun layin gidan Ambassador sa'ad da suka yi ya
faskara, haka suka hakura har zuwa wayewar gari, a can ko
gidan Ambassador 6acin rai da tashin hankali da ake ciki
ba sai an fada ba, tun a daren jiyan ne kafafan yada labarai
suka shiga cigiyar batan babbar 'yar Ambassador sa'ad tare
da tukwici me tsoka ga duk wanda ya gano ta ko kuma ya
yi hanyar da ya yi a ka ganta. Daren ranar abin da ake ta
faman fadawa ke nan.
Rukunkume mahaifiyarta ta yi tana ta, faman kuka
shi ko Ambassador sa'ad ya rasa ma irin farin cikin da zai.
nuna, tsuguna wa ya yi a gaban diyar tashi hannu ya sa ya
dagokanta ummina ina kika je ne? waye ya sace min ke
ummina? saboda ya hakikancewa zuciyarshi şace. masa
motarta a 'yar tashi aka yi tun a daren jiyan ne aka gano
' kan titin Maganda, wato a nan dai wajen da ta bar motar.
Engineer faruk da mai dakinsa tambayar da suke mata ke
nan tun daren jiya amma ta gaza ba su amsa sai faman kuka
da take.
Shesshekar kuka take lokacin da ta ji an dada matsa
mata da neman karin bayani, gaba daya ta rikice har ta rasa
menene mafīta, ko kusa ko alama ba za ta iya bayyana abin
da ya wakana ba, ba wai don gargadin shi gare ta ba a'a illa
53
don kawai kiyayewar mutuncinta da kuma uwa uba
masoyinta Tahir. Ta sani sarai mutum ne me dan banzan
kishi, kishin nashi har ma ya wuce iyaka, zai iya yin zuciya
ya yi fushi ya janye daga gare ta lokacin da ya fahimci me
ke akwai, dan banzan kishin da yake da shi shi. zai hana ya
fahimce ta, har ma ya yi mata mummunar fassara wanda a
Karshe ka iya sa wa ta rasa Tahir dinta. Amma ba watdon
gargadin da ya yi mata kuma ba wai dan takamar
mahaifinshi ya taba rike mukamin mataimakin shugaban
kasa ba, kuma a halin yanzu Ministan Tsaro, wannan dalili
bai isa ya sa ta tšorata ba, ko shi waye ba kowa ba ne a
gurinta domin mahaifinta su ke rike da jijjjigen jam'iyyar
dake rike da ragamar kasar ciki ko har da shi kansa
mahaifin nasa da yake amfana a karkashin inuwar mahaifin
nata, don haka fangimar banza da wofi yake mata. Tahir
dinta ya fiye mata komai duk da sanin bayyana gaskiyar
abin da ke akwai ka iya sa dadinta ya share mata hawaye ya
ma goge mata tarin kuncin da mutumin ya dasa mata, to
amma kuma ta gwammace zama da wannan kuncin
muddun rayuwarta da dai ta rasa Tahir dinta, don haka sai
ta bar su akan inda su suka dauka din.
To fa Ambassador. hankalinshi ya yi mummunan
tashi ba wani abu ba ne face zagon kasa irin na siyasa
tunaninsa ke nan, ga Engineer faruk kuwa tunaninshi ya fi
karkata ga irin mutanen na da ke sace 'ya'yan manyan
mutane su yi garkuwa da su har sai an biya su wani kudi da
suka kayyade. Haj. Maryam ku"a tunaninta ya fi karkata
ga mutanen nan masu yanka kaunan mutane su yi tsafi da
su. Ga Aunty Naima kuwa ca ta da wani hasashe face
godewa sarki Allah da ya kubuto niyarsu.
54
"Sai kun dawo, kun yi mata gaisuwa." Ya
fice ya cikin sauri.
Sun dawo daga gaisuwa Aysha ta ce "Don
Allah kanwata mu biya gidan Karima in duba
jikin danta." Ta amince su ka tafi, bayan sun fito
ne daga gidan dama gidan ya na kallon gidan su
Jamila saboda haka motar Nazir ta gani a tsaye ta
nuna wa Aysha har su ka karasa su Nazir ba su
gansu ba, dan su na duniyar masoyan zamani,
gaba daya sun narke a jikin juna ita kanta
Shema'u sai da tayi da na sanin gaiyatar Aysha
zuwa waje,
Aysha ta fidda hannu ta shimfidawa Jamila
mári ji ka ke kau! kau! Sai da ta yi mata uku
kwarara, sannan ta ce "Irin ku ne ku ke cutar mata
don kukan ba da kanku sadaka bayan Allah
(S.W.T) ya yi mana daraja madauwamiya amma
kin mukalkale jikin mijin wata duk irin
wahalhalun da iyayanki su ka sha wajan tarbiyarki
kin zubar, wallahi kinci amanar iyayenki, sai
Allah ya saka musu kar ki yi tunanin za ki shigo
cikin ziri'armu ki bata mana tarbiya." Ta ja
hannun Shema'u wacce ta kame kamar wacce aka
dasa, ta ce "Zo mu tafi kai kuma zamu hadu a
gida." Su ka juya su ka fita. 41
Tun da su ka isa gida Aysha ke lallamin
Shema'u akan ta share ta danni zuciyarta duk
kusan mazan yanzu haka suke, sai wanda Allah ya
tsare fatanmu dai Allah ya tsare mana su. Sai dai
ina so in baki shawara kiyi masa hukunci daidai
da laifinsa, don yasan kin ji haushi kuma kina
kishi sannan kuma ina so ki ringa yiwa
matasanmu na yanzu addu'a don wallahi su suke
bada kansu gurin maza har yaushe ża ki zauna ki
sakarwa namiji jiki wannan ai babban kuskure ne,
wai kuma in ba kya haka ba ki waye ba don Allah
ina son ji daga bakin matasa mai su ka dauki
wayewa ne? Ina jiran amsoshinku don in auna
fahimtar kowa in kuma sami gamsuwa a cikin
zuciyata. Haka dai Aysha tayi ta rarrashin
Shema'u sai da taga ta sauko daga mugun fushin
da taga ta yi matar wa ta gari kenan.
Nazeer bai shigo gida ba sai wajan sha biyu
da kwata a tunaninsa ta yi bacci, tuni amma abin
mamaki sai ya iske ta ta na ta aikin repet cort din
dalibanta, ya shige ta ba tare da ya yi ma ta
magana ba, sai da ta kammala ta biyo shi ya na
zaune ya yi tagumi akan gado ta shigo ta zauna
daf da shi, ta ce "Nazir ina son magana da kai."
Ya ce "Shitt!." Ya yi mata da baki cikin borin
kunya ya balbale ta da fada wai gidan ubanwa taje
42
samu kar ka batawa Alhaji ziri'arsa, ka tuna Alhaji
bai yi muku irin wannan tarbiyar ba saboda gudun
lalacewa ya ki tura ku waje yin karatu har yanzu
da girmanku sai ya hada kanku kun tafi Masallaci,
Alhaji ba ya bacci mai nauyi sai ya ringa zaryar
leka dakin samari da 'yan matan, Yayana a
wannan fa duk don ya sauke nauyin hakkinku ne,
Kananan Kannenka ba su yi wannan muguwar
dabi'ar ba sai kai shekarunka nawa da aure biyar
fa har yanzu da Allah ya bamu haihuwa da wuri
na tabbata muna da biyu ko uku, amma Yayana ya
zaka yi min haka? Kukanta a yanzu ya sauya salo
da na dazu, saboda haka yanzu hankalinsa yakai
kololuwar tashi, don ya rasa me zai ce ma ta,
rarrashinta ya shiga yi tare da cewar ta yafe shi
wannan ya zama na karshe ba zai kara ba, cikin
kuka ta ce Allah za ka nemi gafara a gurinsa, ni
dai ina yi kokawa ziri'ar da zamu haida don
zancen Annabi gaskiya ne, "kamatudin, tudak."
abin da ka yi shi za'ayi maka Yayana ka cutar da
zuri'armu, tashi ta yi ta bar masa dakinsa shi kuwa
ya tsunduma cikin tunanin maganarsa.
Kwata-kwata Shema'u ta fita harkar Nazir,
saboda ta nua nasa ciwon abin da ya yi ma ta,
yaso su shirya amma ina ta ki ba shi fuska, ta na
kwance a falo ya shigo ya ce "Shema, a yau na
44
samu wayar abokanan cinikina na Dubai, sun
sauka Nigeria, sun ce min a yau din za su iso
Yola, saboda haka ki dan tanadi abin da za su ci.'
Ta zabga masa harara ta ce "An fada ma ka na iya
yiwa karti girki ne, wallahi tun kan dare ya yi ma
ka kaje ka nemi Jamila ta yi ma ka, amman dai
Shema'u wallahi ba zan yi ba, ka ji ma na rantse
gwara ka nemi abin ba su, shima ya rantse yа се
kin san Allah in ba ki yi musu ba wallahi sai ranki
ya baci sosai, kuma ta murguda masa ba ki ta
shigewarta daki.
Ta na gurin su Hajiya taga ana ta shigoi da
rogo, Hajiya ta ce in da mai so ta diba, Shema'u
taje ta diba ta dama rogo ta yi masa mandako
sannan wani ta dafa shi fari ta yi masa kwalliya
sosai kai kace wani abin arziki ne da gyara kan
tebur