Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 10
da shi kiyama ba dan bar duk wani Mahaluki da dai taba min iyali ba. Da sauri Maheer ya ci burki tare da neman-gefen titi ya tsaya, gabadaya ya juyo-yana kallon Saleem -Abokina kana nufin daman kasan wannan? Saleem ya yi murmushin gefen baki in ban san wannan ba ashe aikin banza nake bansan ma abinda nakeyi ba kenan gwamnati asarar kudinta take wajen biyana albashi. Hmmmmm ! Barin baka labari ranar da ka kaisu asibiti a ranar banyi kasa a guiwa ba cikin dare na taras dasu a asibiti, In fact ban bar asibitin ba saida suka sanar da ni wanda ya turo 107 AKWAI KURA 2 su mtsweecc yaja tsaki dake shi shashasha ne yana ganin kashe su shi ne mafita sai dai tuni nasan makashi na kafin ya aika dasu. Maheer ya kama baki yana kallon Saleem cikin Jinjina kai tare da mamakin shi Tabbas Saleem kai na daban ne Abokina lallai kana da zurfin ciki Amma shi ne ka cigaba da mu'amala da shi, Saleem ya kalli Maheer yana lumshe ido kamar yadda tun fil adal kasan Muna tare da makashin mu amma ka kasa sanar da ni. Damm gaban Maheer ya fadi a halin yandu ya fara jin tsoron Saleem, Saleem ya yi murmushi mai cike da takaici kana mamaki ko ? Hmm tun da na sanku a rayuwa nasan waye mai kaunata da gaske nasan waye mai mun dagon kasa, Saidai kallon ku nake sau da yawa nasan kana kokarin sanar da ni inyi baya - baya da Ahmad ta cikin hikima-ba tare da ka sanar da ni yadda zan gane ba sai dai kana magana da mai hankali ne tun da ka fara mun hannunka mai sanda naje Ghana kawai ni zuciyata daya nake na san Allah ba dai bashi sa'a akai na ba kuma gashi yau kaga hakan, Saleem ya dakata da magana cikin nadari ya daga kai sama. Sai dai duk fahimta ta na kasa gano dalilin da yasa Amrah ta fara aiki a gidanmu, sai dai tun ranar da naje gidan Mahaifiyar ta nake cikin kokwanto, ban samu amsar ba sai jiya, dalilin abinda ya faru a asibiti na fara dargin akwai dalilin daya kai ta aiki gidanmu duba da yadda naga mahaifiyarta cikin wadata haka ma kakarta duk ba a cikin talauci suke ba, to koma meye ni dai nasan kaddarar Aure na shi ne silar kawota aiki gidanmu, Maheer ya yi dariya bayan ya gama sauraron Saleem hannu ya daga tare da dunkulewa a hankali.ya cira ***** babban dan yatsan sa sama alamar jinjina ga Saleem. 108 AKWAI KURA 2 Abokina dole in jinjina maka ba kowa dai iya abunda kayi ba, zama da makiyi na tsawon lokaci kaiii impossible, Saleem va kalle shi yana ta6c baki bai min ba kansa ya cuta dan ya dama dole ya karbi hukunci a bisa laifinsa zan iya hakura da komai ban da taba min Madam, Maheer yace Abokina *AKWAI KURA*. Ahmad ya zarce tunanin mu tabbas na san yana da son zuciya sai dai ban dauka abun ya kai haka ba, ko kasan jiya binciken da nayi kan waya turo aka kashe yan ta'addan biyu Amsar ya fito Shi din ne Saleem ya gyada kai ai Ansar ta na cikin maganarmu ta dazu ka koma baya nace da kai nasan zai turo hakan saboda kar su tona-masa asiri wajen turo a kashe ni. Saleem ya cigaba yandu hukunci yana wajen Alkali dan da zarar yan sanda sun gama hada bincikensu can zasu tura mu, Ita son duciya ai bacinta Maheer ya fada yana kallon Saleem Abokina muje mu dan sanya wanu abu a bakinmu dan na fara jin yar gusau kasanni kan girki bana wasa lolz. Saleem ya tabe baki kai ni asibiti wajen-Madam sai ka tafi a cici ni kam banda-lokaeinsa damuwata madam ta samu lafiya a bani a bata in murmure ramar nan da nayi saboda rashinta: Maheer ya yi dariya Abokina *AKWAI-KURA* a gabanka fa kar ka manta an bayar da ita ga... "Shut up your Mouth kafin nai maka rashin mutunci, Saleem ya fada tare da kama stearing motar da sauri Maheer ya tsaya dan kar su fadi cikin bacin rai Saleem ya bude murfin motar 6ace min da gani kafin in taka kanka da Mota, Maheer ya danne dariyar sa cikin fuskar tausayi yake kallon Saleem haba abokina Amrah taka ce duk duniya mun shaida tuni munci goro shaidu adalai kawai muke jira, Haba Angon Amrah mace kyakkyawa fara mai farar Aniya, Saleem ya sassauta fuska yana hararar Maherr bai ce kala ba ya koma gaban motar ya 109 AKWAI KURA 2 rufe ya yin da Maheer ya tada mota ya dauki hanyar asibitin Ansar. ***** Direct hanyar asibiti Maheer ya dauka, Saleem ya dakatar da shi muje dan yiwa Matata shopping, da sauri Maheer ya canda akalar motar shi suka dauki hanyar EKSAL SHOPPING COMPLED, tafiyar minti-kadan-ya-kai su harabar Shopping din cikin nutsuwa Saleem ya shiga Shagon da sauri Ma'akatan shagon suka shiga kwasar gaisuwa cike da girmamawa da alamar sun san Saleem, Maheer biye da shi hannunsa rike da Shopping Basket sosai Suka debi kaya sai da suka cika boot kama daga kayan fruits Kayan-shayi Har-da WayarSalula mai kyau wacce ake ya yi wanda kudinta yakai 400k ATM ya ciro ya bawa masu shagon suka cire kudinsu. A take Saleem ya saya mata layi tsayuwar minti 15 suka yi aka yiwa layin register da sunansa layin ya bare tare da daurawa akan wayar, Cikin-lokaci kadan, ya dauki lambar layin nata ya yi sabing a wayarsa ma'aikatan shagon ne suka debo kayan suna lodawa a cikin Boot cike da girmamawa daya daga cikinsu yace yallaboi-mun gama Saleem ya-ciro kudi-mai yawa ya basu da sauri suka tsuguna suna masa godia Saleem bai ce komai ba sai waya da ya cigaba da dannawa a hankali ya shiga mota Maheer yaja suka bar Wajen. Har cikin asibitin Maheer ya shiga da shi da sauri Saleem ya bude murfin motar zuciyarsa cike da dokin son ganin abar kaunar shi, bai kalli Maheer ba yace da shi ka turomin yara da kayan cikin sauri ya daga kafa dai bar wajen. Maheer da sauri ya daga Murya yace da Saleem Zamu dawo anjima da Madam dita, Bai saurari abinda Maheer yake fada masa ba ya wuce cikin asibitin cikin daukin ganin Amaryarsa, Saleem yaci gaba da tafiya cike da izza kamar zaki, 110 K2SS AKWAI KURA 2 Mahcer ya fashe da dariya har yana dukan stearing motar da hannun say kai abokina soyayya tai maka kamun kazar kuku hhhhh ya cigaba da dariyarsa. Da kansa ya bude Boot tare da mita dan rainin wayo kace in kawo maka kayan ni ina naga wasu yara anan kayan ya diba duka hannunshi still bai kare ba wani matashin saurayi ne da gani ma'aikaci ne a cikin asibitin saboda sanye yake da kayan aiki Maheer yace dan Alllah dan taimakeni duwa room 7, da sauri ya dauki sauran kayan yarufawa Maheer baya, da sallama suka shiga dakin Amrah dake daune tana shan faten dan kalin turawa sai Granny dake Zaune gefenta Saleem na daune kan farar kujera ta roba Mahcer ya shigo ya ajiye kayan tare da godiya wa Matashin daya taimaka masa, cikin sauri ya gaisa da Granny tare da tambayar Amrah ya jiki? Amrah ta turo baki angon bestyna zanyi fushi har yanzu ban ga Bestyna ba, Maheer ya yi dariya mai da wukar yandu zan je in kawo miki ita.. **** AMRAH tace yawwa daka kyauta kuwk dan nasan bata san na dawoba da tuni tazo, Granny ta tabe baki Nifa duk gidansu sun fita a raina, da Zahra'u bata do ta dauke ki har gida ba da yandu baza muji wannan mummunan labarin ba. Saleem ya kalli tsohuwar tuni ya ji kamar an watsa masa ruwan sanyi a zuciyarshi, sosai tsohuwar ta fara burgeshi musamman da ya ji tana maganar yanzu yan gidansu Anas sun fara fita daga ranta. Amrah Ta harari Granny kai Granny ko babu ita Kaddara tace dole ya faru da ni dan haka ki bar kushe min bestyna, Cikin Gatse da son kunšawa Saleem bakin ciki Amrah ta cigaba kuma ki bar kushe yan gidansu mijina. 111 AKWAI KURA 2 Duummm gaban Saleem ya fadi wani daci ya ji a cikin duciyarshi ji ya ke kamar ya fashe da kuka saboda kishi kamar daga sama Granny ta jefo mata tambayar da tasa Saleem ya dawo da nutsuwar shi Ohh ! da man Zainabu kinsan kaddara Amrah ta tabe baki Iya ta cigaba da magana da kinsan kaddara da baki tsani Usmanu ba Kan kaddaran mutuwar Ahmadu ba Kuma ince wanda kike gadarar dasu wani rawa suka taka ya yin da aka ce ba kya nan? Kai granny Amrah ta fada tana share hawaye saboda kunya da ta bata s gabansu Maheer. Kasa kasa Maheer yake kama baki saboda dariya Amrah ta fashe da kuka Haba granny Baki ganewa ke kam wannan fa shi ne zai auri bestyna amman kin tsaya kina kusheta a gaban shi kan abunda bata da laifi hasalima laifi na ne dana fita daga shagon ba tare da sun sani ba, granny ta tabe baki da yake ubana ne shi ai dole inji tsoronsa. Granny ta dan russuna naji uwata ai sai ki toshe min bakin magana ko in ban bari ba ki tsinemin inbi uwa duniya, Saleem yas hafa gemu yana dariya Tass tsohuwar ta wanke zuciyarshi bai ce kala ba ya nemi wajen dama ya yi balance, Maheer -cikin kunshe dariya ya musu-sallama tare da fadin dai dawo anjima. **** Babban dakin taro ne da misalin karfe 10 na safe, Manyan ma'aikata ne tare da manya masu fada aji ckin kasar, Kowa ka gani na musamman ne a wajen, Saleem da Maheer kowa da Iyayensa Haka Abban Amlah da Ummy duk suna tare a cikin hall din saboda gayyata ce ta Musamman Dad ya samu daga hukumar kasancewar tana nemansu shi da iyalin shi, kamar yadda Abban Maheer ma ya samu ana neman shi shi da nashi Iyalan, Granny ma ba'a bar ta a baya ba dodar ta yi akan kujera tana shan lemo ya yin da Amrah ke daune kusa da ita 112 AKWAI KURA 2 Da alamar daga gadon asibitin aka daukota dan fuskarta kunburi na nan bai sabe ba. Zaune suke kowa da abunsha a gaban shi, a daya bangaren manyan ma'akata ne a hukumar nan ta yaki da fasskauri wato DSS, suka hada meeting, wanda akalla meeting din ya tara mutane sama da 60. Bayan zaman banda na minti 8 mai gabatar da taron ya fara bayani bayan gaisuwa kusan kowannen mu anan ya san dalilin haduwa rmu kalilan ne basu sani ba, Alhmdullh tun da gamu anan duka damu fara daga farko dan kowa ya fahimta, mai gabatarwa ya cigaba yallabai Bismillah ya nuna Abban Amlah ya mike daga mazauninsa bayan ya yi gaisuwa irin ta addnii tare da mika gaisuwa wajen manyansa. A hankali cikin nutsuwa ya fara sanar dasu zargin da ake yiwa Abokan uku, Saleem, Ahmad da Maheer ta sanadin wani alhaji da aka yi ram da shi da kayan maye, ya cigaba har kawo inda aka tura ma'aikata wanda karshe gawarsu aka samu, yaja numfashi tare da cigaba-da bayani har kawo yadda ya baiwa yar shi Amrah aikin. Saleem gabadaya ya-sandare a inda yake zaune ya yi sanyi lakwas ya kasa kwakkwaran motsi saboda al ajabi ido ya sanyawa Amrah yana kallon ta tare da kara mamakinta. Abban Amlah ya dakata da jawabi-sauran bayanin damu ji duka Gabadayan mu, ya-nemi-wajen-zama Daya daga cikin sune ya mike bayan ya yi gaisuwa a hankali-yaje jikin katon radio bai tsaya bata lokaci ba ya connecting na'urar da radio, kamar almara maganar ta fara fita gabadaya suka maida hankali don saurara. Duk wani bada kalar data faru da yar matashiyar budurwar kama daga kan Sace ta da aka yi da daman da ta yi a gidan Ahmad duk wani sautin magana saida suka ji har zuwa artabun 113 AKWAI KURA 2 da suka yi da duw ceto ran ta da Matashin Millonieт *SALEEM HAMZA JARUMI* Ya yi Komai daya faru kamar a films suke sauraro hatta in da take magana a cikin asibiti Sai da abun daukar maganar ya dauka. Maganar ta dauke su wajen awanni da dama sai dai saboda mamaki da al ajabi san basuji sun gaji da daman ba, Har sai da yakare, Iya ta fashe da kuka tare da Fadi gaban Abban Amlah tana neman gafara itama Ummy hakan ta yi Abban Amlah cikin jin dadi ya daga Iya yana rarrashntai tare da kannewa Ummy ido alamar tai shiru. **** Raff Rafff Rafff Gabadayansu Suka hada hannu wajen tafawa Amrah, Babban cikin na sune ya mike cikin harshen turanci ya fara jawabi Lallai Aiki ya yi kyau an yishi fiye da daton mu in fact mun samu shaida mai karfi kan wanda bamu san da daman su cikin Harkar ba, Alhmdullh Na jinjinawa Wannan yarinya daga karshe Ina mai'mata albishir na bada gudunmowa gareta 10 Million Naira, Tare da albishir mun bata gurbin aiki cikin wannan hukuma tamu ta DSS. Tare da babban matsayi dan ta cancanci fiye da haka ba daga nan ta tsaya ba damu kai case din gurin mai girma Gwamna dan ya yaba mata kan aikin domin ta yi abunda ya gagari maza. Ina sanya rai in shaa Allah kamar yadda ta fada ya damo dole ayi rubutu mu ajiye tarihin cikin kundin tarihin NAJERIYA. Ya daga hannu taho 'yata tawo abar Alfaharin kasata. Raff Raff Rafff Hall-din ya dauka saboda-tafi da gabadaya suke masa, Amrah ta mike tana murmushi, Saleem da sauri ya tashi hannu ya sanya ya karbi Microphone din Cikin tsananin jindadi ya fara godewa Allah daya kubutar da shi kan sharrin da bai sani ba ya cigaba da magana Alhmdullh. 114 AKWAI KURA 2 Yau a gaban kowa ba tare da bata lokaci ba Dan fidda abında yake raına saboda jındadin wannan rana badan iya barin wajen nan ban fada ba, Amrah baga nan ta tsaya ba cikin hankali ya sanar dasu sihirin da aka masa ta warware, Sosai kowa ya yi mamaki harta Mom da Dad sunyi mamakin faruwar al amarin Saleem ya sassauta murya na baiwa Amrah kyautar kujerar makka ita da kakar ta da Ummy har ma da mijin Ummyn, haba nan aka cigaba da murna Dad ya karba shima kyauta sosai Amrah ta yi ta samu hatta Dad din Maheer da shi kanshi Maheer sai da suka bata kyauta. Dare daya Allah kanyi bature tofa haka ya kasance da Amrah da duriarta kafin taron ya tashi Amrah tadamo attajira daya bayan daya suke mikewa suna jawabi tare da jinjinawa Amrah Ya yin da kowa sai da ya bada tashi kyautar, shi kansa Abban Amlah ya samu sosai a wajen tare da karin girma. Ummy kuka take sosai na jin dadi tare da tausayin, mijnta kan zargin da tai masa, cikin kuka ta mika godiyarta ga daukacin ma'aikatan tare da godiya mai tarin yawa na kyautar da diyarta ta samu daga karshe haka taron ya watse kowa na murna tare da alfahari da yar matashiyar budurwar dan wani babban mutum cikinsu cewa ya yi inhar ba'a yiwa Amrah miji ba yana yiwa danshi kamu. Nan take Saleem ya bata rai ko kunya bai jiba yace matarsa ce auren kawai suke jira a daura ya yin da Ummy take kallonsa cikin burgewa ita ko granny cewa ta yi ita fa jikarta yandu mai kudi ce dan haka sai ta daba ta darje babu mai mata dole lolz..... ***** Ku saurara Muryar ta karade Hall din, cikinminti kadan kowa ya nemi waje ya dauna, Abban Amlah ya karbi abin 115 AKWAI KURA 2 maganar da farko Muna bawa Saleem Hamza Jarumi tare da Maheer Saraki hakuri kan Zargin da aka musu Alhmdullh Godiya ga Allah da ya nuna mana gaskia.. Whilc, Hukumar yaki da Fasa kauri na DSS, ta yaba musu tare da kyautar bangirma a garesu duka Musamman Saleem Hamza Jarumi wanda ya kasance mai gaskyia haziki akan aikinsa Mungode, Raff Raff Raff aka cigaba da tafi. Daga karshe mun mika case din kotu inda alkali keda hurumin bincikar masu laifin har akai ga yanke mus7 hukunci mu dama namu bincike ne Alhmdulllh amsa ta yi kyau. Kuma Miss Zainab Amrah Ahmad zaki bamu hadin kai zuwa kotu dan kare kan ki bisa ga Kisan yan ta'adddan nan gyda 2 Alkali dai yanke hukunci dafatan daki yi mana afuwa kasancewar sai kin je kotun saboda hukunci bana mu bane in anje kotun hujjarki na kare kanki kan kisan zai kubutar dake da izinin Allah, da fatan duk wani mai ruwa da tsaki cikin al amuranta zai mana afuwa hakan ba tsarin mu bane tsarin aikinne mu namu bincike hukunci naga Ałkali, daga karshe muna sanar dake cewan mu nan hukumar DSS, mu damu tsaya miki kan karar har ayi nasara mungode. Tafi aka cigaba dayi tare ya yin da Granny take kukan murna hakan Ummy kuka take sosai na ganin wannan ranar, ji take a ranta ina ma Ahmad yana raye yaga bajinta da rawar ganin da diyarshi ta taka. Amrah ta share hawayen farin ciki, cikin Murna maras misaltuwa take share ruwan hawayen ido ta runtse duciyarta cike da Kaunar mahaifin nata tare da tsananin kewanshi, Tabbas da yana raye da daifi kowa farin ciki yau, Saleem daga nesa ya hangota tana share hawaye a hankali ya ratsa mutanen ya iso gareta cikin nutsuwa ya sanya babban yatsa ya fara share mata hawayen, Amrah ta daga kai cikin tsoro ido cikin 116 AKWAI KURA 2 ido suka kalli juna a karo na farko Amrah ta yi murmushi cikin muryar ta mai dadi ta furta Thanks yo So much Oga J with d spcl care. Saleem ya kada kai cikin tsananin kaunarta Kin fi hakan gareni matar Jarumi, Amrah ta kada baki tana turowa Saleem ya yi dariya a hankali ya kara matsowa kusa da ita sosai Cikin karamin murya kamar yaro cikin dabara ya rike hannunta. Ina tsananin kaunarki Amrahty ina sonki fiye da kaina ji nake in babu ke babu rayuwata please Matar Saleem ki amincemin mu damo abu daya ina son in wanke laifina a gareki ta hanyar nuna miki madaran kauna in mu kayi aure, promise yhu na yi miki Alkawarin in kika amince da ni ba dakiyi dana sani ba ni Saleem Hamza Jarumi na miki alkawarin ke daya ce daga kanki babu kari Sannan dan cigaba da sonki har mutuwata. **** Ido ta kuma runtsewa tana jin wani bakon al amari yana diyartrn zuciyarta ya yin da gangar jikinta ta fara rawa kamar an hada mata shocking saboda jin Saleem na mata chakulkuli a tafin hannunta. Cikin Sauri ta bude ido sakamakon jin muryar granny daya doki kunnenta, To rasa kunya 6eran-danga Sa kar mata hannuai daman naga take taken ka batun-yau ba kake kokarin taba mun jika, an fada maka nan turai ne ?Sakar mata hannu ko-in maka ihun kwarto hyege mai farin bilitin. Habawa Amrah bata san lokacin da ta fara dariya ba har tana rike ciki Shima kanshi Saleem dariya ya fara tare da kara rike hannun Amrah please beb tok to mie do yhu lobe mie?" Hannu granny tasa ta buge hannun Saleem cikin sauri Amrah ta kwace hannun nata tana kallon Saleem Mom ta karaso wajen ita ma tana dariya saboda duk abunda granny ta 117 AKWAI KURA 2 yi a gaban idonta tana hangosu, cikin Dariya take fadin Iya yaran damani ai sai a hankali kin ganshi Son shine maras kunyar ita kan diya ta babu ruwanta. Saleem ya bata rai tare da kallon Amrah da Mom cikin kunkuni yake magana gaskita ni ba'ayi min gentle ba mutum yana tsakiyar neman soyayyar matarshi an wani masa shigar sauri, Ya kalli Amrah beb tashi muje waje mu karasa Maganarmu, Iya ta kama baki ko Uwa ka gatanan bata isa ta fitar da Zainabu daga nan ba sai da idini na Kuji yaro jikata tana fama da ciwo yo banda taron na musamman ne aida tana gadon likita. Kull na sake jin kana maganar aure cikin aure ban yarda ba Zainabu na da ranar aurenta aka, ta cigaba kuma yanzu fa sai mun darje dan anga Zainabu na ta yi arziki shi ne da kwadayi har an fara mata maganar wani soyayya magulmaci me yasa kafin ta yi kudin bakayi maganar kaunar ba mtswwwweee taja tsaki ai mai auren Zainabu na sai 'ya "yan Dangote ko Dantata. Habawa sosai Ummy take dariya ita da Mommy ita kanta Amrah dariyar take tana jin kunya, Abban Amlah da ya karaso wajen yana kallonsu suna dariya shima duk da bai san meya kawo dariyar ba dariya ya yi muje ko saboda yakamata daughter ta koma asibiti kunga jikin nata akwai saura Eeh yakamata kan Ummy ta fada kuma nasan yanzu masu duwa dubiya suna kan darya bata nan. ツ A. tare suka jera ya yin da Saleem ya dage lallai sh idai mai da Amrah a motarshi ganin dai bata musu lokaci Ummy tace -Amrah ta bishi ai ko nan Iya tace itama tare dasu tafi ba dan Saleem ya so ba ya dauke su a motarshi sai asibiti. ***** Shigar su dakin keda wuya Zahra ta shigo da gudu ya yin da Anas ke bin bayanta da Mamah, aiko Zahrah tana ganin 118 AKWAI KURA 2 Amrah ta fada akan gadon ta fashe da kuka ya yin da Amrah take taya Zahra kukan, Granny tace dasu to kukan ya isa haka kar kuma aje a tada miki wani ciwon in ce nan likita tace ban da yawan kuka. Amrah takalli granny tana hararar ta ba tacc komai ba ta fara share hawaye ita ma Zahra hawayen ta fara sharewa tare da tausayin bestyn ta, Mamah tana tare da Granny suna gaisawa daga bisani ta matso gefen Amrah cikin tausayi take tambayar jikin Amrah, Amrah ta amsa cike da kunya domin tun da magana ta fara karfi tsakaninta da Anas take jin kunyar Mamah. Anas da tun shigowar shi dakin-yake tsaye cike da tausayin Amrah cikin Fuskar tausayi ya matsa kusa da gadon-nata Cike da kaunarta Yake mata yaya jiki Amrah ta amsa tana satar kallon Saleem da tun shigowar Anas dakin ya hada girar sama data kasa saboda bacin rai. Ganin Anas ya matso Zahrah ta mike daga wajen tare da fadin Yaya ka dauna nasan kayi kewar Bestyna, Anas ya gyada kai nagode miki tare da neman bakin-gadon zai dauna....... dan uwarka-in ka dauna saina tattaka-ka a dakin nan muryar Saleem ya karade dakin cikin huci kowa sai da ya radana shi kansa Anas sai da ya ji tsoro. Saleem ya nuna shi da yatsa dubiya kazo yi ko-?-To ka gama dubiyarka ka zo fita ba dan laminci kallon iskanci ba kan mata ta, Ido Anas ya zazzaro cike da takama sai dai kwarjinin Saleem ya cika masa ido ba dai iya masa rashin kunya ba, kallon kallo aka yi da Mamah da Granny ya yin da kowa ya kasa magana. Ita ko Amrah jikinta har rawa yake saboda tsoro dar yadda ta ga ran Saleem ya baci komai dai iya aikatawa, Kirrrr wayarsa ta yi kara ganin Mom ne yasa ya daga bai. ce komai 119 AKWAI KURA 2 ba ya kara wayar a kunnensa, Son Mom ta fada Meerah tana Airport pid kaje ka daukota, Saleem bai ce komai ba ya kashe wayar cikin bacin rai fuuu ya bar dakin tare da shiga mota ya dauki hanyar Airport. ***** Granny ta cire idonta kan Mamah bayan Saleem ya fita, a hankali ta tako ta dauna a gefen Amrah, cikin nadari take kallon ta ya damo dole ta sanar da ita dan kar ta zamo tsohuwar banza. Zainabu Ya dace ki takawa Saleemu birki saboda ke yanzu matar wani ce an bada ke maganar da nake miki har an karbi sadakin Anas-ma an tsaida rana whattt. Amrah ta fada tana mikewa zaune Granny ta dafa kafadarta abunda kunnenki-ya ji kin ga yakamata ki tsaida Saleemu koda na barku tare ne saboda bai dace irin taimakon da ya miki a imasa butulci ba. Sai dai tun da maganar tado da haka ya dace ki tsaida shi dan ba'a neman aure a cikin aure, Amrah bata san lokacin data fashe da kuka ba wani bakin ciki da bacin rai sune suka ziyarci zuciyarta kuka take da gaske kamar wacce aka kashe mata Uwa ko Uba. Wata tsantsar tsanar Anas ta ji ya dirar mata a zuciya ta yaya da'a karbi sadaki ba'a ji ta bakin taba ai hakkin tane a sanar da ita kafin a kai ganan wato ita tana fama da fitinar gidan Ahmad suko nan budirin aurar da ita suke yi, Wato in bata kubuta daga hannunshi ba gawarta dasu aurar ? Granny ta fara lallashin ta bar kuka Zainabu ai aure yakin matane mu ma lokacin da aka sanar damu an badamu mun yi kukan da yafi naki yi hakuri Zainabu na. Amrah ta cigaba da kuka saboda kukan shi ne sauki a gareta ita kanta ta kasa sanin dalilin kukan nata, ya yin da Besty ta matso tana rarrashin ta zuciyarta cike da zargi kar fa 120 AKWAI KURA 2 ace Bestyn ta fada kaunar Saleem tabbas kukan Amrah da walakin wai goro a miya. **** Rarrashin Amrah Zahra ta cigaba da yi tare da jawo ta kan cinyarta tana shafa gashin kanta cikin rarrashi, a hankali Amrah ta fara rage yawan kukan nata, Anas tuni ya samu kwanciyar hankali tare da jin sanyi sosai a zuciyarsa da Iya ta fadi wannan maganar. Haka ita ma Mamah taji dadin abünda Iya ta yi Hakan yasa Mamah ta ware suna hira da Iya ya yin da Iyan take bawa Mamah da Anas labarin abunda ya faru. Sosai Mamah da Anas suka yi mamakin Abunda Amrah ta yi, ya yin da Anas yake kallon Amrah cike da kaunarta müsamman daya samu lbrm abunda ta aikata kan gaskiya сe babu kuskure hasalima sai daukaka data samu kamar yadda Iya take sanar dasu yanzu. Anas ji ya ke a ransa kamar a rage kwanakin aurensu ya dawo baya saboda yadda yakejin son Amrah a zuciyarsa, sun shagala suna duba hira, Ita ko-Zahra dai dai lokacin takeJefawa Bestyn ta Tambaya Bestyna Fadamin sirrin ziciyarki shin ba kya son Yaya Anas ne? In har hasashe na bai yi karyaba kukan nan na kiyayya ne Still na fara hango kaunar Saleem Jarumi a cikin kwayar idanun ki, Da sauri Amrah ta mike daune daga kwanciyar da tai akan cinyar Zahra da kallю-- tabi yan dakin sai dai hankalinsu naga Iya dake musu Hira. A hankali Amrah ta sauke ajiyar Zuciya cikin-kasa kasa da murya take magana Hmm ban san dalilin kuka naba Haka kawai na kasa

Chapter 8 of 10