Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 10
sanar yadda Amrah ta dinga kiran Sunan Iyayen-nata da sauri ya mike, cikin muryarsa mai dadi yace da nurse din, ku kula da ita minti kadan dan dawo. **** Yana fita daga asibitin ana kiran sallar magriba, direct hanyar gidansu ya dauka, abinda yake bukata first canda kayan jikinsa da jini ya bata kafin komai, hannunshi daya yasa ya dauki wayarshi dake saman Dash -board din motar, ga mamakin shi missed calls ne rututu daga na Mom and Dad sai na yan sanda wanda kiran su yafi kowanne yawa. 93 AKWAI KURA 2 Har da wasu numbers din ma da bai san su ba, Saleem ya danna kiran Dad bugu daya Dad ya daga kiran kamar daman shi yake jira, Son kana ina Dad ya fada cikin sanyin murya, da alamun yana cikin damuwa Saleem Cikin Gajiya yace Dad gani a hanyar gida, Owkhey Son kayi sauri, tom Dad Saleem ya fada. Kiran Dad ya kashe tare da sake danna wata Number, cikin sauri aka daga, daya daga cikin yaran shi ya fara magana Oga I hope kana cikin koshin lafiya ? Saleem ya amsa yes, Oga Gawa biyun mun kai su Asibiti suna cikin mutuware, sauran kuma suna tsare a hannun mu Sai kazo, Hakan ya yi Saleem ya fada tare da cigaba da magana ku cigaba da tsaron su Nayi muku umarni kafin in do ku sassaba musu kamanni ku tabbtar sun fadi hujjarsu ta sace mata ta kafin In zo da kaina Oga Akwai fa matsala What Saleem ya fada tare da rage gudu yaron ya cigaba da magana mun samu lbr daga Oga Ahmad cewa ita yarinya nan da ka kai Asibiti ita ce ta Kashe mutane biyun da suke mutuwari So Oga ka kula may b she is criminal..... wait Saleem ya fada cikin ihu dan uwarka matar tawa ita ce criminal ? Har abada Matata ba data taba zama criminal ba uban wa ya baka damar yi mun surutu da har daka Aibata min Matata? cikin rawar murya ya shiga bawa ogan na shi hakuri tare da neman afuwar ba dai sake ba Mtsweeee Saleem yaja tsaki tare da kashe wayar yana huci. **** Ummy da Granny tare da dukkan yan uwa na kusa suna cikin tashin hankali, musamman yadda suka ga Saleem ya bar gidan cikin rudanu,Tun barin Saleem gidan Mummy ta kasa daune ta kasa tsaye, sosai rashin mijin nata ya taba ranta koba komai da dai lallashe ta. 94 AKWAI KURA 2 Haka Granny saboda kuka idonta ya kumbura suntum abunka da tsufa tuni hawan jinin ta ya tashi, karshe sai da Ummy ta dangana da kiran family Doctor din su ya duba lya, Ita kanta Ummyn karfin hali take ba dan tana jin dadin jikin nata ba, Damuwa goma da ishirin ga rashin diyarta ga kuma mijinta a hannun hukuma. Awa hudu kacal da kama Abban Amlah maganar ta isa ga inanyan shi na wurin aiki, ba tare da bata lokaci ba Babban nasu da kanshi yaje Ga yan sanda, kasancewar sa babban mutum ne cikin lokaci kankani suka bada Belin Abban Amlah ba tare da sun tuntubi Masu karan ba, fada da hukuma ai sai hukuma. Abban Amlah bai bar wajen ba Sai da Ya karbi belin Zahra da Maheer tare da alkawarin in har Bukatar neman su ta tashi zasu zo dukka a tare. Kamar daga sama Ummy taga Abban Amlah ya dawo abunka da mata da miji sai Allah sosai taji dadin dawowarshi, cikin kuka ta sanar da shi abinda ya faru da safe, Abban Amlah bai yi kasa a guiwa ba, ya nemi Maheer a waya kan ya bashi Numbern Saleem-ba tare da-bata lokaci ba ya tura masa sai dai tun lokacin yake kiran Saleem ba'a daukaba. Karshe tedt message ya turawa Saleem kan dan Allah ya dauka still ba'a dauka ba, Ummy ta share hawayen Abban Amlah, Mu barwa Allah komai shiyasan Yadda dai yi damu ni kam yandu na sare bani daton yarinyar nan tana raye ta fada tare da sake fashewa da kuka mai karfi. **** Zahra ta ci kuka sosai a office din yan sanda, Tun da take a rayuwar ta bata taba duwa station ba bare a kai ga kulleta a cikin cell, Sai dai wannan baisa zahra ko-kadan ta yi fushi da bestyn na taba illama karin kukan nata kan rashin sanin inda 95 AKWAI KURA 2 bestyn ta ta kene domin ta allaka batan besty kan laifin ta inda Mahcer dan da basu je Sun dauke ta har gida ba da yandu babu maganar batan Amrah. Maheer Gareshi Abinda Saleem ya yi sam bai bashi mamaki ba sabida ya san abokin nashi tuni akan gaskia da tsayawa akan ta, Tun fil adal wannan tsayuwar daka da Saleem yake akan aikin shi, sune suka sanya masa kauna ga manyan su har ma da yawan Mutanen gari. Koda yan sanda suka sake shi da yawan mutane suna zagin Saleem kan Rike Maheer din da yasa aka yi da matar da dai aura, Cikin su ko har da masu zigi kan Maheer din ya daina abota da Saleem saboda todarcin da Saleem yai masa,-sai dai- Kallo basu ishi- Maheer ba gareshi babu haushin Saleem a ranshi ko kadan dan hakan shine dai dai ya yi imanin in shine hakan ya faru tabbas dole dai yi abinda Saleem ya yi. A mota hanyar mai da Zahra gida Zahran kuka take sosai kan rashin Amrah hakan ya kara taba duciyar Maheer cikin rarrashi ya kai Dahra gida bai tsaya wata wata ba ya mata sallama da niyyar za suyi waya cikin sauri yaja mota duciyarsa cike da daukan Alkawarin yau babsai gobe ba za'ayi wasan ya kare. Direct Office din yan sanda ya wuce cikin tsananin bacin rai Wanda yan sanda da kansu sunji tsoron yanayin da yazo, da sauri yan sandan suka rufa masa baya wajen wanda suke rufe cikin bacin rai Maheer ya ce da su a kai su dakin horo na ga kuna wasa, da gaggawa Suka tusa keyarsu zuwa dakin duhu. Maheer cikin rashin imani ya fara Dukan Security nasu da aka kama kamar Allah ne ya aiko su tare da musu horo mai tsanani, Ganin Maheer na son kashe su tuni su ka ce dasu fadi gaskiya, bai saurara ba ya cigaba da musu horo sai da yaga sun jiga ta kafin ya fara sauraron abinda suke fada, inda tuni 96 AKWAI KURA 2 wanda yake da alhaki kan laifin ya fara yiwa Maheer bayani ya yin ****** da daya daga cikin yan sandan yake nadewa a recoding. Motar Saleem tana shigowa get, daga daki Dad ya hangoshi ta saman benc bai jira Saleem ya shigo ba da hanzari Dad ya sauko Mom da itama taji karar motar da sauri ta fito daga daki sanye da hijabi da alamar sallah ta idar. Saleem ya bude mota ya fito karaf idonshi ya sauka akan iyayen na shi dake rigen isowa gareshi, Da sauri ya karasa gabadayan su ya hada ya rungumesu tare da sake murmushin jin dadi, Dad ya nuna jikinshi Son lafiya ? I hope ba wata babbar matsala? Mom ta-zaro-ido Son Jini-fa! Jinin waye a jikin ka ta fada tana shirin kuka, Saleem ya yi gajeriyar dariya cry cry Mommy kwantar da hankalinki diyar ki Ta fito cikin yardar Allah an sameta, mum ta daka tsalle kamar yarinya-tana murna tare da furta kalmar Alhamdulillah. Dad shi ma dariya ya taya Mum yana godewa Allah, Saleem ya kallesu cikin kauna Tnz Mom tnz dad d special care, No Son In bamu baka kulawa ba wa zamu bawa, Saleem ya daga kafada tare dayin-murmushi babu-ni din dai-ni daya babu wani gabadayan su suka fashe da dariya. Mum tace Son wato an warke an fara-tsokana ko ?Saleem yad aga gira yes Mah jinin jikina ta samu ai sai Rigima, mum ta kalleshi Son ina diyar tawa ina kewart, Saleem ya runtse ido Tare da kallon iyayen nashi Mum Tana asibiti Subhanallah suka fada gaba daya Muje ciki ya fada tare da fara yin gaba da sauri suka rufa masa baya cike da alamar tambaya. Falon Saleem suka wuce Saleem ya kalli mum ya langwabar da kai Mom kidan nemawa Matata abu-mai ruwa ruwa ba rinyi wanka in wuce da shi asibiti, Mum tabata rai Son ba lokacin wasa bane meya faru? Saleem ya fara balle maballin rigar shi 97 AKWAI KURA 2 mum wannan sai an samu nutsuwa yandu dai tana " Ansar Hospital " akwai ciwuka a jikinta ciki har da harbi a kafa, Innalillahi wa inna ilaihirrajiun duka suka fada Saleem tuni ya barsu suna sallamewa ya shiga bandaki wanka. **** Da sallama ta haura saman Ummyce ta leko tare da sake fuska Ah ah hajiya kece a daran nan, Mum ta yi murmushi nice hajiya ai ba muga ta zama ba, damuwar tamu ce duka. Ummy ta kalleta cikin jindadi tace ngd sosai hajiya kuma na yaba da kulawar ku ga Amrah Allah y akara zumunci, Mum ta yi dariya Amrah abar so ce ga kowa ba gani kadai ba sai dai wanda yake da hassada,-mum ta nuna kanta tun da na fara ganin Amrah zuciyata ke kaunarta ba gani kadai abun ya tsaya ba, yayana duka suna kaunar Amrah musamman Meera, yanzu haka tun da ta samu labarin batan Amrah take cikin tashin hankali jibi in shaa Allah tana tafe zuwa KADUNA. Ayya Ummy ta fada tare da jin Sanyi a ran ta gami da farin ciki maras misaltuwa, Hajiya-mun-gode da kauna, Allah -yakara dumunci, na barki tsaye muje ki samu gurin dama wallahi kakar Amrah ce babu lafiya jikin ya motsa saboda damuwa, mom tace to ai sai ta warke Domin Allah ya amshi addu'armu anga Amrah, Ummy ta dafe kirji tace da gaske hajiya ko dai mafarki nake ? Kamar yadda na saba Mum ta yi dariya yanzu hakan na zo ne muje gareta Son yana falon kasa yana jiranmu, Ummy ta daka tsalle Alhamdulillahi rabbil alamin. Da gudu ta bar mum a tsaye tai dakin Iya, cikin kukan dadi take fadin Iya tashi Anga Amrah Tashi muje Iya kiga Amrar ki, Iya dake kwance tun safe ta kasa tashi saboda ciwo, da sauri ta mike tana ware idanu Zainabu kika cemin an ga jikata ? Ummy ta fashe da kuka bata san lokacin da ta rungume mijin 98 AKWAI KURA 2 F 그 taba, cikin kuka take magana Abban Amlah muje anga Amtah, da sauri ya furta Alhamdulillah mun godewa Allah bai tsaya wata wata ba ya dauki key din mota muje Ummyn yan uku, Iya da tuni ta ware kamar ba itace ke jinya rai a hannun Allah ba. Muje Usmanu muje inga Jikata, Ummy da sauri ta ra rumi danin gado ta yafa aj ikinta muje Abban Amlah, Abban Amlah cikin sauri ya koma daki bai jima ba ya dawo da hijabi da sauri Ummy ta karba ta sanya da sauri Bata jira shi ba ta yi falo ya yin da Iya ta rufa mata baya cikin jindadi, Abban Amlah ya kwalawa mai aiki kira da gudu tazo ta durkusa yauwa sadiya ki kula da yaran nan za muje mu dawo to ta fada cikin-ladabi. Mum tun saukowar Iya ta ganeta cikin mamaki take kare mata kallo tare da kara tabbatarwa ita ce ?. Wani dadi ne ya lullubeta cikin sauri ta karasa gareta-Iya ! Sannu da gida- İya ashe rai kanga rai ? Mum ta fada sai dai Iya hankalinta naga jikarta ita ma kallo daya ta yiwa mum ta gane itace matar data kusa kashe ta da mota. Mum cikin ladabi ta fara gaishe da Iya sai dai Iya bata amsa ba-harara ta- dannawa-Mum ke ajiye gaisuwar ki niba Ta ita ⚫nake-ba damuwa ta kawai inga lafiyar Zainabu na, bata tsaya wata wata ba ta. rufawa Saleem-baya ya yin da gabadayan su suka fito dan zuwa ganin Amrah. Mom ta shiga motar da suka zo day ita fa Saleem Abban Amlah yaja tashi motar wanda yake dauke da su Iya da sauri maigadi ya wangale musu get din da gudu motoci biyun sika fice daga gidan Abban Amlah... **** A tare Motocin nasu suka shigo asibitin Ansar Hospita Saleem a gaba Sai motar Abban Amlah a baya, Saleem ya nemi wajen parking cikin sauri yafito daga motar, bayan motar 99 AKWAI KURA 2 ya bude cikin Nutsuwa Mommy ta sanya kafarta ta fito, Abban Amlah shima wajen ajiye mota ya nema bayan ta Saleem ya yi parking cikin sauri shima ya fito daga motar. Ummy dake gaban Motar ta fito da sauri bata yi wata wata ba ta rufawa Saleem baya, shima Abban Amlah bayan su yabi ya yin da Saleem yake gaba, Granny biye a bayansu burinta kawai taga Amrah, Saleem ya dan saurara da tafiyar ta hanyar tsayuwa dalilin jin Horn na motar Maheer aiko idon sa Ya sauka akan motar Maheer din dake wajen get, Gabadayan su suka tsaya ganin Saleem ya tsaya Granny ta bata rai bayan ta gane saboda kallon Mota ya tsaya cikin masifa take magana Kai mai jan kunne kaimu dakin sai ka dawo ka cigaba da kallon motar ni bani son kauyanci yo mota wacce kazo cikin tama ta fi waccan din da kake kallo kyau Amma da ke ka cigaba gulma gashi ka barmu tsaye kallon Mota. Saleem ya yi murmushi bai ce komai ba Mommy ta yi dariya saboda maganar iya ko kadan Iya bata laifi gareta Tsohuwar tana burgeta cikin harshen turanci ta cewa Saleem muje mana dan ta gane Maheer ya tsaya jira. Saleem Ya juya yana murmushin masifar kakarsu lolz, tare da daga hannu yana alamu wa Maheer kan ya yi parking ya biyo su, a dai dai lokacin Motar Maheer ya gama shigowa asibitin da sauri yanemi wajen parking bai tsaya bata lokaci ba ya rufawa su Saleem baya. Direct dakin da Amrah ke kwance Saleem ya nufa, a hanya sai sannu nurse da likotocin suke masa wasu ya amsa wasu daga hannu, dakin ya nufa aiko Iya tana gane nan ne in da da sauri ta daga kafa ta ru gasu bude dakin ya yin da Sauran matan suka rufawa Iya baya. **** 100 AKWAI KURA 2 Sosai Iya ta razana ganin yadda Amrah take kwance kamar babu rai a jikinta sai na'ura dake amfani a jikinta wani ke amfani saboda dakin, Iya ta fashe da kuka tana fadin Yar marainiyar Allah waya miki wannan Abun ?me kika tsarewa mutane haka har suke baradanar kashe mun ke? Na shiga uku ni hapsatu, Allah ya saka miki Zainabu na Allah ya tona asirin duk azzaluman da suka miki haka wallahi ba zamu yafe ba ko waye sai mun dau mataki, ita Ummy tun da ta yi arba da Amrah cikin mawuyacin hali take kuka Musamman da duwa yandu fuskar ta ya kara kunbura ga bakin ya hau sosai saboda ciwukan dake jikin bakin, kafarta daure da bandage saboda harbin day yake kafarta, Gabadaya kuka-suke yi babu mai bawa wani hakuri hatta Mommy- kukan take saboda ganin Amrah cikin wannnan halin, Shi kan sa Saleem duk yadda yake daurewa saida ya share hawaye saboda ganin yadda kamannin Amrah ya canza-lokaci-daya uwa uba doctor ta sanar da shi an mata dukan mutuwa, Saleem yaja numfashi ya fesar kasan duciyarshi tana dafi sosai tabbas ba dai kyale kowaye keda alhakin taba masa mata ba, tuni fuskarsa ta eanda. Sosai tsananin bakin cikin halin da-Amrah take yake taba zuciyarshi cikin bakin ciki ya cigaba da share hawaye, a haka Maheer ya shigo dakin, subhanallah ya fada yana Sassauta murya Haka abun ya kasance-? Am sorry-abokina ya- fada tare da dafa kafadar Saleem, -cikin Lallashi ya fara magana Hajiya kuyi hakuri dan Allah ku bar kukan nan tun da mun auna arziki an sameta. Granny ta danna masa harara ba da'ayi shirun ba ja'iri maras Tausayi In banda rashin tausayi wa zai ga Zainabuna a cikin wannan halin bai yi kuka ba? Aiko ba ture da bai san tausayi ba sai da ya dubar da hawaye bare ni fa take jikan Ahmaduna, to ba da muyi shirun ba dole muyi kuka in ba ka da imani kai 101 AKWAI KURA 2 mana shiru ni bani son Kichifi, ta fada tare da kara karfin kukanta. Abban Amlah dake tsayc tun shigowar shi dakin baiyi magana ba illa kallon Amrah da yake yi cikin tausayawa, sai awan nan karon ya sa baki Iya yaron nan yana da gaskia dan Allah kuyi hakuri kuyi shiru ba'a hanaku kukan ba sai dai kuyi a hankali saboda bacci take kuma a cikin baccin ake samun sauki kukan naku zai iya tashin ta daga baccin dan Allah İya kuyi hakuri. **** Uhuuu! Uhuuu ! Amrah ta fara tari tare da juyi kamar data fado daga kan gadon, da sauri Saleem ya danna abin kiran likita, bai yi kasa a guiwa ba ya rigasu duwa gareta ya yin da Sauran ma suka yi rubdugu suna mata sannu, doctor Ta yi sallama ta shigo da hanzari ta karasa jikin gadon cikin kwarewa take duba Amrah. Alhamdulillah ta fada tana kallon Amrah jikin an fara samun cigaba Yaya kike jin kan naki Amrah tabude ido a hankali sai dai idon bai bude duka ba saboda kumburi, a hankali tace da sauki masha Allah-doctor-ta fada-tare da--kallon Saleem, Controller hamkalin ka ya kwanta matar taka mun ga cigaba sosai kan dazu daka kawota, Gabadaya suka kalli Saleem har da Amrah dake kwance jin ance matarshi, Saleem ya murmusa yana sunkuyar da kai saboda Ummy dake dakin Ngd Doctor. Yawwa daku iya bata abunci sai dai abu mai ruwa ruwa in tana bukata saboda drip da ta sha akwai abinci a cikinsa bana daton da ta ji yunwa, Doctor ta kalli Amrah barin je duba marasa lafiya anjima dan juyo sai dai banda magana da yawa saboda ciwon karki fama Amrah ta Gyada kai doctor ta dauki kayan aikinta tai musu sallama ta fita. 102 AKWAI KURA 2 Fitar doctor keda wuya Amrah ta kuma bude ido a karo na biyu sai dai wannab lokacin bata rufe ba a hankali take bin kowa na dakin da kallo, A hankali ta sauke ido kan Granny cikin karfin hali ta yi murmushi tare da daga hannu a hankali ta mikawa granny da sauri ta karaso jikin gadon ta rike hannun Amrah cikin dariyar jindadin samun jkarta. Amra ta kalli Ummy ta yi murmushi a hankali ta mai da kanta kan mommy cikin dan mamakin ganin mommyn ta yi dariya maras sauti Mommy taji dadi sosai da Amrah ta nuna mata kulawa hakan Saleem ya ji dadi sosai da Amrah ta nuna Mom nada kima a wajenta. Gabadaya sai sannu suke wa Amrah ya yin da take amsawa da kai Abban Amlah dake waje amsa waya a hankali ya bude kofar tare da sallama ya shigo dakin, Amrah Ta yi murmushi Cikin murya mai karfi tace Abban Amlah Ur work is done, Kallon kallo suke gabadayansu yan dakin na rashin-sanin manufar abinda Amrah take nufi Abban Amlah ya hadiye miyau mai daci kutttt eikin kasala yake kallon Amrah tare da satar kallon iya ta gefen-ido aiko da sauri-ya sunkuyar da-kai saboda gabadaya dakinHatta Saleem ido ya tsura musu yana kallon Abban Amlah zuciyarsa cike da zargi. Amrah ta yi murmushi a kaikaice take kallon kowa amma a dahiri daku dauka bacci take saboda kunburin idonta sai ta ware sosai ake kallon kwayar idonta, Dariyar gefen baki ta yi bayan ta kare musu kallo tabbas ta san kallon tuhuma suke masa Washhh Amrah ta fada dan san kauda shirun dakin. AI ko da sauri kowa ya kalleta tare da tambayar meya faru? Amrah ta fara kokarin zama a hankali Ummy ta taimaka mata cikin karfin hali ta daga hannunta na dama A hankali tanfara warware ribon din dake kanta wanda ta kunshe gashin kanta 103 AKWAI KURA 2 kamar a cuci mada sai ka dan dasuke dube a bayanta saboda always hakan ta ke yi ta fi gane daurin gashi haka, Da sauri Ummy ta fara taimaka mata Wajen kwance ribon din a daton ta tako ribon din Yamata nauyi ne, Amrah Ta dakata saboda ciwo da hannunta ya ke mata sai dai hankalinta naga Ummy dake warware gashin kan Gabadaya Ummy ta cire ribon din Ya yin da gashin kanta ya zubo a gadon bayan ta Saleem da Maheer da basu san haka yawan gashin Amrah yakebba tuni suka saki baki suna kallo cike da sha'awa. Abun mamaki sai ga karamin na'urar daukar magana ta fado daga cikin gashin Amrah wanda girmansa bai fi girman Bluetooth na waya ba, Da-sauri Saleem yamaida hankali wajen fa haji karar faduwar abu a kasa cikin nutsuwa ya tsuguna tare da dauko abun a hamkali yake kare masa kallo tare da juyawa a hannunsa, cikin second biyu ya fahinci-abinda take hannunsa bakinsa a bude da mamaki tare da nazari Me Amrah take da shi, Amrah ta kalleshi cikin daure fuska ta mika hannu bani aba ta Saleem ya kalleta ido cikin ido yana Murmushi anki a bayar din abun mu dai. Amrah ta bata rai tare da turo-baki-kamar-da ta yi kuka cikin shagwaba tace Mom kin ga yana sani magana ko, Mom ta kaiwa Saleem duka bata abun ta Bani son neman magana yarinya babu lafiya kana damunta da kai data ji koda ciwon jikinta, Saleem ya yi karamin dariya a hankali ya matsa jikin gadon Hannun Amrah ya kama ya sanya mata Abunta a hankali ya furta inada kishi a rufe min gashi na kafin in fama ciwon mutum, Amrah ta ji shi sarai amma ta share saboda abun mamaki yake bata inda yake mata wani irin maganganu tun lokacin daya taimake ta, wani abunda yake bata mamaki shine sosai maganganun Saleem suke burgeta ko kadan kalmar bai taba bata haushi ba tofa akwai chakwakiya Kenan. 104 3 AKWAI KURA 2 Da hannu ta ya fito Abban Amlah wanda tun dazu ya yi mutuwar tsaye kwakkwaran motsi, ya kasa a dakin tun da ya lura da kallon tuhuma da Kowa yake masa a cikin dakin. Ummy dake kallon ta ta sanya baki Abban tan uku Karaso ina ga daughter na son magana da kai, Abban Amlah cikin mutuwar jiki ya matso wajen tare da kir kirar murmushi daughter ya jikin? Abban Amlah ya fada yana kallon Amrah, Amrah ta kauda kai a hankali ta amsa da sauki. Hannun ta ta dago cikin dauriya saboda ciwo a hankali ta nemo Murmushi akan fuskarta, cikin nutsuwa tamika masa na:urar cikin murya mai dan karfi-take maganar yadda-kowa-nadakin zai iya jinta, Ta-lumshe ido ta bude baka bukatar bayani daga bakina Duk wasu bayanai suna cikin nan ta nuna na'urar data bashi, Alhamdulillah ko yau na mutu nayi abunda ya gagari mada da yawa nayi abunda a duniyar mafarki kawai ake iya gani sai gashi ni na yi shi a zahirance. Duk da hatsari da firrgicin dana fuskanta da gatana-na damo boyi boyi, wani gurin a ci mutumcina wani gurin a kaunace ni daga karshe ina gode-maka-Koba-komai Abbana Ya haifi mace mai kamar mada wanda burin kowane uba ne, Daga karshe yadda na sadaukar da raina ka tabbbata-duniya ta sanni ta hanyar jarumta ka tabbata An manna Tarihin jarumtaka ta a cikin kowane tarihi na kasata Najeriya. Amrah ta daga hannun hagunta cikin cije labba ta sakewa Abban Amlah na'urar tare da gyara kwanciya ta lumshe ido kamar mai bacci. Kamar anyi mutuwa hakan dakin ya kasance, Saleem ji ya yi dufa na dubar masa duk-da sanyin AC dake dakin -Ummy granny kallonsu suke cike da Nadari Ya yin da Abban Amlah ya fara tafa hannu cikin dariya wadda ya-manta rabonshi da ya 105 AKWAI KURA 2 yi tun batan Amrah, Bery Good Amrah ! nasan daki Iya Alhamdulillah Allah ngd maka da ka futar da diya ta cikin Lafiya Da sauri ya bude kofa ya bar dakin cikin tsananin farin ciki. ***** Washegari da safe tun karfe 7 dai dai Maherr ya taras da Saleem a gida basu tsaya bata lokaci ba suka dunguma zuwa wajen da aka ajiye masu laifin; Tare suka shiga wajen daya daga cikin yaran Saleem shi ne yai musu jagora har duwa inda suka ajiye masu laifin. Gammm karararrawar kan Maheer ya buga sakamakon ganin Ahmad a daure a cikin jini saboda dukan da yaran Saleem su kai masa saboda umarni ne daga Saleem din, Da sauri Maherr ya bude baki yana kallon Saleem abokina kar dai inda kasa aka daureni haka ka daure Ahmad? in haka ne me yasa akai masa wannan hukuncin. Saleem ya kalli Maheer da idonsa da ya fara ja saboda bacin rai cikin dafin nama ya gaurawa Ahmad mari hagu fa dam-bai tsaya ba, ya cigaba da Kai masa duka-ta ko ina fun Ahmad yana ihu har ya kasa sai dai jini dake futa baki da hanci Saleem yas hake makogoran shi kan wani dalili ba yan ka saceta daka taba jikinta me taimaka da dafi da dakai mata irin wannan dukan? Dan ubanka dan uwarka kan wani dalili daka kai kanka hurumin daba naka ba ? In kudi kakeso kama daga kudin Najeriya har kudin America Dollars zan iya baka Domin na fanshi ran matata me yasa baka fadi kudin fansaba ? Meyasa ka taba mun jikinta! Bayan jikin ta mallaki na ne ni kadai. Yau sai na kashe ka daga kan matata ka daina iskanci, a hankali Maheer ya fara ramfo dancen aiko shima cikin dafin 106 AKWAI KURA 2 rai ya fara kaiwa Ahmad duka tare da huce Zafin daurin da akai musu shida Zahra kan abunda basu ji basu gani ba Sosai Mahcer din yake kaiwas Ahmad duka ya yin da Makogwaron shi yake cakume a hannun Saleem yana kokarin aikawa da shi lahira, Cikin lokaci kadan Ahmad ya suma Saleem ko a jikinsa naushi kawai yake kaiwa Ahmad a marainan shi cikin bacin rai ya juya ya bar wajen ya yin da Maheer ya biyo bayanshi cikin Dafin rai shima. **** Da sauri Maheer ya shiga wajen direba ya yin da Saleem ya shiga gaban motar yana sauke ajiyar duciya ran shi a dugunzume saboda bacin rai, Maheer-ya kalli Saleem cikin Sassauta bacin rai ya fara lallashin sa dan yasan in bai yi-haka ba Saleem din ba dai taba saukowa ba a hakali kamar ya dare ya fara magana. Tun last time, da kananun yan-iskan nan suka yi yunkurin harbi na nayi kwakkwaran bincike, ban zauna ba har sai da na gane kowaye yake kokarin kawo min hari, koda na gane ban dauki mataki ba saboda nai-masa uduri-karo na farko ne na barshi tare da sanya-ido ko dai tuba sai dai kash abun mamaki wannan karon Matata ya taba, wannan karon Sai na aika

Chapter 7 of 10