sauran yan falon
suka mike suna tambayar shi ba'asi sai dai da gudu ya bar
falon ba tare daya basu amsa ba cikin sauri ya ja mota yabar
gidan da mugun gudu na fitar hankali...
****
78
AKWAI KURA 2
Ahmad ya kalli bindigar hannun Amrah, tuni ya gano ta
cikin lokaci kankani ya fashe da dariya Tabbas harsashı
Biyu tak ya rage a cikin bindigar Lokacin daya ajıye ta,
Cikin dariyar mugunta yake tafa hannu Tare da furta ta yaro
kyau take bata karkо.
Bismillah harba mana harbeni ya fada tare da tunkarar
inda take gadan - gadan, Amrah cikin fushi ta daga bindigar
tare da saita Kafarshi tas ta saki kunamar bindigar, saı dai
me? Ko alamar harsashi bai fita a cikin bindigar ba Tuni ta
gane abinda yake shirin faruwa da ita, Ba ta tsaya wata wata
ba ta danna da gudu tana kwalla ihun neman taimako.
Da sauri sauran yaran suka yi yunkurin rufa mata baya,
cikin fada Ahmad ya fara magana ku dakata ! Cikin fushi ya
kallesu wa kuka taba gani rike da bindiga yabi mai gudu
Empty hannu rabbana?
Turus suka tsaya-suna-ajiyan-zuciya, Ahmad cikin bacin
rai ya daga bindiga tare da sai ta Amrah cikin second daya
ya aake mata kunamar bindigar a kafa, Innalillahi wa inna
ilaihirrajiun ta fada tare kwala ihu ta fadi a wajen.....
****
"Ku dauko ta," Ahmad ya fada yana Karkada bindiga a
hannunsa, da sauri Suka tunkare ta Amrah da take rike da
kafarta tuni jini ya wanke mata wando cikin adabar zafin
harbi ta fashe da kuka cikin kuka, take magana koda kun
kasheni na san kuma ba daku tsira ba, Hyegu ya yan mayu
Hyegu makamashin wutar jahannama duk wanda ya tabani
saina kashe shi, Dariya suka fara Hajiya ai taki ta kare da
wani Ikon daki kashe mu Hhhhhhhh hajiya bari mu fara
aikawa dake can in yaso in munzo sai ki dau mataki Mai
malfa ya fada tare da kokarin daukarta, Amrah cikin karfin
79
AKWAI KURA 2
hali take dukan su da hannunta tare da kai cizo da yakushi,
Ahmad ya daka musu tsawo tafi karfin kune dan ubanku
cikin fushi ya karaso gurin kamar faki ya daga Amrah da
hannu daya Tare da gaurawa fuskar ta Mari, dan uwarki yau
kin tabo ajalinki an fada miki ni din kanwar lasane ? Yau
dan nuna miki illar cin amana, Betl ya zare a jikinshi ya fara
lafta mata Tare da kai mata duka hannu da kafa, Amrah da
zuciyar ta ta bushe kukan ma ta kasa Illah kokarin neman
hanyar tsira da takeyi, Ahmad ya cigaba da dukanta yana
ball da ita Tare da danna mata duk kalar dagin daya zo
bakinsa, Amrah ta galabaita sosai daf take da sumewa
saboda Adaba tun da uwarta ta haifeta babu wanda ya taba
mata wulakancin da Ahmad yai mata, Ahmad kaca kaca ya
mata da riga cikin numfar farshi mai dafi-yake magana Yau
dan kasheki bayan na gama dake Badan kashe kiba sai na
kashe sha'awata akanki na tsawon kwanaki.
Da ido ya yiwa yaran nuni da sauri suka bar gurin Illa
Amrah da shi a gurin, Dakata Amrah ta fada masa tana
kallonshi da idonta cikin galabaita Ya yinda Jini yake fita
cikin bakinta da hanci Koda dan mutu badan taba yarda da
raina ka ketamin haddi ba sai dai bayan ka kasheni ka cinma
burinka, Ahmad cikin dafin rai ya tunkarota da niyyar keta
mada haddi Amrah ta cije lebba tana jiran ikon Allah da
dukkan karfinta ta danki kasa a hannunta Kafin Ahmd ya
ankara ta watsa masa kasar duka cikin kwayar idonshi
Ahmd ya yi taga taga dai fadi tare da kwalla karan adaba
Amrah cikin karfin hali ta Dauki bindigarshi cikin dafin
nama Da gudu sauran yaran hudu suka karaso wajen,
Amrah ta nuna su da bindiga Ku ware ko in aika daku lahira
ta fada da karfin wahala.
80
AKWAI KURA 2
Da baya da baya suka fara ja ya yinda Ahmad ke yashe a
kasa yana ihun adaba acikin idonshi, cikin azaba da kafar ke
mata Amrah ta fara taka kafarta da dingishi take tafiya da
baya ya yin da bindiga ke hannunta tana jiran ko ta kwana,
sa ida ta yi nisa kafin ta ran ta ana kare.
****
Gudu yake sosai a mota kamar zai tashi sama, tafiyar
minti 6 ta kawo shi Office da sauri ya fito daga motar ba tare
da ya tsaya rufe murfin motar ba, Saleem ne-cikin tashin
hankali ya danna kai Office din da sauri ma'aikatan suka
mike Moming Sir, Saleem bai amsa ba illah wayarshi da ya
ciro cikin Sauri ya furta Jabir Oya sauri it is an Emergency
tracking.
Wanda ya kira da Jabir cikin sauri shima ya fara danna
Kayan aiki cikin kware Saleem cikin tashin Hankali yafara
karanto Number waya da sauri Jabir ya fara zabarin nema
cikin minti kadan yace yes Oga tare da juya masa kan tare
da fadin Oga suna wajen *KADUNA*
cikin Kauyen *TURUNKU* tare da juya masa kan
computer cikin sauri Saleem ya maida hankali tare da kalla
Ohh my God ya furta Cikin damuwa, Jibrin sauri ku fito da
mota ka hada yara gani nan fitowa ya fada yana kallon jibrin,
da sauri wanda aka kira da jibrin ya kame yes Oga tare da
futa a cikin office din.
Jabeer ka hanzarta bani son shirme cikin aikin nan rayuwar
Matata yana cikin hatsari-Kayi mada kacigaba da Bibiyarsuzan dauki hanyar Turunku yanzu kabturomin da inda
location din yake ta waya, Bai jira amsar shi ba ya fita daga
cikin Office din da sauri.
81
AKWAI KURA 2
Motoci Biyar ya taras a jere da CONBOY dinsa kowa rike
da bindiga suna jiran Fitowarsa da sauri Saleem ya fada
mota cikin sauri yaj a ya fita ya yin da sauran Motocin syka
rufa masa baya.....
*****
Saleem yana fita daga gidan Ummy ta fashe da kuka da
gudu tabi bayan shi tana kwala masa kira saidai Kafin ta isa
gareshi Saleem yaja mota ya bar gidan, da sauri ta dawo
Falon Tana kuka shikenan hala an ga gawar Amrah? Ga
dukkan Alamu waya mai tashin hankali ya amsa, Cikin
bakin ciki gami da kishi tare da jin zafin Saleem wanda
daman da shi yazo a cikin ranshi Anas ya fara fada Saboda
Allah ya fita ya barmu wage da baki bamu san dalilin
fitarshi ba.
Ai hakan zalinci ne ya dace ya sanar damu kafin ya fita,
Granny ta kurma ihu tana salati na shiga uku Meke faruwa
da Zainabu Granny ta fada tana Tsiyayar hawaye, Kar dai
ace Zainabu ta mutu! da sauri Hajiya Mariya uwar gidan
Abban Uku Tas higa rarrashin su tare da dubar da wahayen
tausayi, Cikin rarrashi take magana Ummyn Uku kukan ya
isa dan kukan a barshi hakan kuka baya magani, yanzu kam
addu'a ita yakamace mu duka ba kuka ba Da yardar Allah
Amrah za a sameta cikin koshin lafiya.
Abban Anas shima hakurin yake basu tare da adduar
samun Amrah a duk inda take, bai yi kasa a guiwa ba Ya
roki Ummy alfarmar a bada Belin Zahra domin ita din
macece Ba mutumci bane ace tana hannun hukuma ba,
Ummy cikin kuka ta daga kai alamar da'ayi wani abu akai,
Sallama ya yiwa Ummy da granny kafin ya umarci Mamah
da Anas su same shi a mota su wuce gida.
82
****
AKWAI KURA 2
Cikin daka tsawa Ahmad yace musu ku bita ku tabbtar kun
kamota, bani bukatar ta a rayc a mace nake son ganinta dan
ubanku in har ta kufce mana ba ni kadai ba garemu duka
kashin mu ya bushe, da sauri ukun suka juya Dan cika
umurnin Ahmad sai dai cikin Zafin nama Mai malfa ya jawo biyu da karfi Dan mai cin uwarku a haka zamu kare Yarinya
kamar Aljana ta yi ta aikawa damu barzahu Ah ah mun san
darajar ran mu Oga Sai dai Ayi tafiyar tare Ya fada yana Zare ido, Ahmad Zaune rike da Ido ya kasa budewa, saboda
kasar dake cikin Idanunsa cikin bacin rai ya bude idon duk
da adabar da ya ke ji cikin idanu, Yana kallon mai malfa Kai
harka isa in yi musu umurni ka hana Dan durun uwarka?
Naga kanka na rawa kayi hankali da ni yanzu zan fasa kanka
da bindiga.
Ah Ah Oga mai malfa ya fada yana juya baki bafa zai
sa buba wai bindiga a ruwa, wannan yarinya na jima ina
⚫ zargin ko Aljanace ban tabbtsar da hakan ba sai yau Oga ka
duba ka gani yanda hyrgiyar yarinya Ta tura *Jan tsiya**
barzahu shi ma Na Male yana kwance cikin jini ya kamata
ace mun an kare Oga in ba so muke ta kaimu lahira bamu
shirya ba, Ckin dafin nama Ahmad ya fauce Bindigar
hannun mai malfa Baiyi wata wata ba ya nuna shi da bindiga
Kafin ta gama daku ni bari in ga karshen ku Matsiyata masu
butulci ya fada tare da kokarin harbawa.
No oga ai ba'ayi haka ba Mai malfar ya fada tare da daga
hannu alamar neman afuwa Allah ya huci duciyar Oga
yandu za'a cika umurninka Afwa Me Gida, Ahmad ya yi
murmushi ta gefen baki let's Go ya fada tare da nuna musu
83
AKWAI KURA 2
hanya da gudu suka rufawa Amrah baya dan cika umurnin
Oga.
****
Gudu Saleem yake Conboy dinsa a jere a bayansa suna
take masa, tun da ya dauki hanyar zuwa turunku yake kiran
number da Amrah ta kirashi, sai dai wayar tana shiga amma
ba'a dagawa tuni hankalin shi ya kara tashi zuciyarshi bakin
cikine fal, Sako ne ya shigo wayar ta cikin sauri ya dan rage
gudu tare da budewa sakon Jabir ne ya shigo cikin Second
biyu ya gane inda yake nufi domin yagane Location din Aiki
yataba kaisu wajen shida Oganshi.
Saleem zuciyarshi ta harba Tuni ya ji wata Sabuwar
*JARUMTA*: yana shigarshi, Murmushin gefen baki ya yi
tare da kudurawa a ranshi koma waye ya kama matarshi,
tofa kashin sa ya bushe mace ne ko namiji, Ya riga ya yi
Alkawari koda Mijin uwarta ne Sai ya dauki mataki ba dai
ya fema duk wanda ya yi kidnapping matar shi ba.
Kirmmr wayarshi ya yi kara ido ya kai kan wayar Ko
Amrah ne sai dai kiran da ofishin yan sanda ne kan
Malaman asibiti da security da ake bincike kan mutuwar yan
ta:adda biyu da suka mutu, Saleem bai daga ba ya cigaba da
sharara gudu burinshi ya kaiga Amrah, a karo na hudu kiran
ya kuma shigowa wayarshi cikin jin haushi Saleem ya daga
wayar tare da danna handsfree, Allah yataimaki Oga Dan
sanda mai alhaki da kula da su ya fada, cikin Haushi
Saleem yace yayane ?Oga labari mai dadi Ans amu mai
laifin kuma abun dadi mun samu wasu sirri a gurinshi wanda
baka sanda suba shiyasa nayi gaggawan kiranka dan in maka
Albishir.
84
AKWAI KURA 2
Saleem ya tabe baki tare da dakuwa wayar ta kare Owkhey zan kira anjima yandu ina da uduri, bai jira amsar dan sandan ba Salcem ya kashe wayarshi, dan sanda ya rike
waya baki sake yana mamakin Salcem Ikon Allah wannna
wani uzurine yafi wannnan ? kai masu kudin nan Wulakanci
ya musu yawa mtswwwwweecee yaja tsaki tare da fadin
Dan kana da kudi ne zan bika in samu rabona da uwarka
zanci lolz......
****
Daga can nesa nesa suka hangota tana takawa da kyar
jini na duba a kafarta, Cikin bacin rai mai malfa ya tsaya
tare da Umartar sauran ku tsaya cikin Fada, Oga ya raina
mana hankali Wato mune ran mu bashi da Amfani sai na shi,
ta yaya damu tunkari wanda bindiga ke hannunshi muko
hannu rabbana? ina ba dai yiwu ba Ni kam nasare Babu
inda dani In ku Zaku je Bismillah 'Ya 'yan mahaukaciya.
Gabadayan su suka Daga kai Maganar ka Dutse Oga mai
malfa Madallah da ka ankarar damu, Oga kawai muyi
daman mu anan anjima mu koma muce ta ware koya ? mai
malfa Jinjina kai Alamar-gamsuwa Tare da neman wajen
dama tabar wiwi ya kunna ya cigaba da zuka tuni suma
yaran suka nemi gurin dama tare da busa wiwi.
Cikin sa'a Amrah ta tsere Jiri ne ya fara daukar ta gami datsananin gajiya ga dafin ciwo da kafar ke mata musamman
data ta kashi saboda gudun ceton rai, a gajiye Amrah taja
tunga ta tsaya Cikin adabar Ciwo ta kwanta a wajen Tananumfashi tare da adduar samun mai taimakonta, Jan ciki ta
yi ta koma gefe kasan wata bishiyar Kashu ta boye tana
Numfashi sama sama, a hankali baccin gajiya da adaba ya
fara daukarta.
85
AKWAI KURA 2
Tafiyar Awa daya tak ya kawosu Inda Suke hasashe ya
yin da Waya ke makale a kunnen Saleem Jabir na Sanar da
shi sunje wajen cikin sauri Saleem ya faka mota tare da Ciro
bindiga cikin Aljihunshi Suma conboy dinsa d asauri suka
faka motocinsu Suka rufawa ogan su baya.
******
Kamar a mafarki Amrah taji karar tashin bindiga cikin firgici ta farka daga baccin wahala, ido bude Sosai tana
mamakin mafarkin ta, Ikon Allah Mafarki da Oga J. Tabbas
shi din ta gani a mafarki yana yana kwala mata kira tare da
fadin gashi yazo, Amrah ta tabe baki tana Share siririn
hawayen daya dubo akan fuskarta.
A karo na farko da taji tausayin kanta tun faruwar abun, ta
ja Tsaki kamar banda hankali in rasa taimakon wanda dan
nema sai makiyi na? Me yasa ban kira Anas ba bayan ina da
numberb shi a kaina? Baki ta tabe tana jin haushin kanta
data kira shi gashi bai amfane ta da komai ba.
Yawwa dai dai nan Jabir ya fada ah ah koma baya kadan
jeka jeka kadan ya fada yana Kallon computer, Saleem yana
manne da wayarsa a kunne yana bin umarnin jabir tsaya nan
Oga da sauri Saleem ya tsaya *Yes* wayar tana nan Jabir ya
fada.
Cikin Sauri Saleem ya fara raba ido Yana duba wajen
kirjinsa ya dafe sakamakon ganin jini a wajen sai waya dake
ya she a gurin cikin sauri ya daga wayar bai yi wata wata ba
Ya bude murya yana baiwa yaranshi umarni ku kuyi nan
kuma kuyi nan Kaso uku ya musu cikin sauri duka suka bi
umarnin shi, da sauri Saleem yace da sauran ku biyoni ya
yin da ya dauki daya hanyar yana faman kwalaws Amrah
kira Amrah! Amrah !! Amrah !!!
86
AKWAI KURA 2
*****
Da sauri Amrah ta juya bayan ta, Tabbas ba mafarki
take ba sunanta taji ana kira, cikin hanzari ta dauki bindiga
Tare da tsayawa jiran kota kwana.
Amrah, Amrah, ya cigaba da fada tare da shiga dajin,
Daya daga cikin yaran nashi yace da Saleem Oga kalli Jini a
hanyar nan Alamu sun nuna Akwai wani abu nan, cikin
sauri Saleem ya maida hankali kan jinin dake Wajen dumm
gabanshi ya fadi Sakamakon arba da ya yi jinin Malale akan
ciyawa, Cikin Tashin hankali yace da yaran muje.
Da karfi Saleem ya cigaba da kwala mata kira tare da
tunkarar wajen fa suka ga jinin, Amrah jin ana ta maimaita
kiran sunan ta, cikin cije labba ta yunkura ta mike a hankali
take taka kafar tare da rintse ido sakamakon tsami data fara
shiyasa zafin da take ji ya karu.
A hankali Amrah ta fara daukan muryar shi Cikin mamaki
ta kalli inda take jin Kiran daga nesa ta hangoshi cikin
Shigar shi mai kyau tare da daukar hankali, take Taji sanyi
ya ziyarci cikin duciyarta ba ta yi wata wata ba ta daga
murya da karfi sakamakon ganin sun dauki hanyar daba nan
take ba, *Oga J*Oga I* Ta fada tana nishi cikin saa iska ya
kai muryar kunnen Saleem da sauri ya juyo da kansa
bangaren da ya ji Muryar.
Washhh Amrah ta fada cikin kara, sakamakon kaya
data karce mata kafa, da sauri Saleem ya daga kafa dan isa
ga Amrah, haka sauran yaran da tare dasu cikin gudu suka
rufa masa baya, Saleem yaja tunga cikin masifa yace da
yaran shi ku dakata turus suka tsaya duka ukun suna kallon
shi.
87
AKWAI KURA 2
Cikin Tsawa yake magana I say ku juya ko ? Matar tawa
za ku gani babu sutura ? Ashe bansan dabbobi nake tare
dasu ba? ya fada yana daga murya zuciyarshi cike da kishi,
sakamakon tun daga nesa ya hango Nonuwan Amrah a bude
saboda ya ga rigarta da Ahmd ya yi.
Cikin bin umarnin shi conboy na shi suka juya baya Saleem
da sauri ya daga kafa dan karasawa gare ta, Amrah ta daga
kai ta kalleshi ido ta runtse sosai taji dadin ganinshi cikin
Jarumta ta kuma taka kafar dan ta iskoshi, a tsakiya suka
hadu da sauri Saleem ya riketa idonsa akan kafarta Cikin
radana yake kallon jinin dake ke duba daga bakinta da
hancinta duk a farfashe kamar ta yi fada da zaki.
a
Saleem bai san lokacin da ya rungume ba, jiya ke kamar
mafarki wai Amrah ke cikin halin rai ko mutuwa, bai san
time da ya fashe da kuka ba zuciyarsa cike da tausayinta,
Abun mamaki Edactly ganin daya mata a mafarki cikin
wahala hakan ya ganta a zahiri Saleem ya kuma kankameta
a kirjinshi Yana kuka mai shiga rai tare da furta mata I miss
yhu
*JARUMАТА*.
Baki Amrah ta saki tana kallon shi tare da mamakin kalmar
daya fada mata imagine, duk da tana cikin ciwo sai da taji
shock daya rungumeta Tuni wani shaukin da batasan dalili ba
ya diyarci zuciyarta, cikin karfin hali ta fara kokarin tureshi a
jikinta, cikin muryan wahala ta furta kafata.
Saleem ya sake ta a hankali tare da daga ta kan kafarshi a
hankali, bai tsaya bata lokaciba ya cire rigar jikinsa da saurі ya
mikawa Amrah ido cikin ido-suka kalli juna Saleem ya.daga
mata kai alaman tasa, Amrah da sauri tafara sanya rigar
sakamakon an kara data yi jikinta babu riga.
88
AKWAI KURA2
Rigar sosai ya mata kyau a jikinta duk da tana cikin halin
wahala Amrah ta sunkuyar da kai tare da kallonshi Saleem
Sanye da wandon Aiki sai farar singlet a jikinshi cikin adabar
ciwo ta furta Tnz *Oga J*
Cak Saleem ya dauke ta a kafada cikin handari yake Yake
umurtar yaran da suyi wajen mota, BINDIGA ya ciro ya harba
sama Take sauran yaran da suke-daji suka gane meke nufi
cikin sauri suka tasa Mai malfa da yaranshi da suka kama a
gaba dan zuwa jikin mota, Abun mamaki sai ga daya tawagar
dauke da gawa biyu sai Ahmd dake turjewa suna tankada
keyarshi, Cikin Sauri Saleem ya bude bayan motarshi a hankali
ya shinfida Amrah cikin sauri ya fada motarshi bai jira kowa
ba yaja motar ya yi gaba da bala'in gudu. *****
Sosai yake gudu dan son cimma in da zashi, zuciyarshi
cike da bakin cikin abinda ya samu Amrah, bai san lokacin da
yace Matata ita ce aka yi kidnapping lallai kun taro match
koma waye sai na fasa kan shi da bindiga, Amrah dake kwance
bayan mota tana ihun wahala duk maganganun da Saleem yake
fada tana jinsa, Cikin-jin-haushin-sa a zuciyarta-tace wato bama
tani yake ba ta matar shi yake, batasan lokacin da ta ta. karkare
da karfi ta sanya ihu ba.
Wayyo kafata dan mutu, wayyo Ummy, Ki yafe min
Granny, ki gafarta min mutuwa danyi, Cikin tsoron furucin
Amrah Saleem ya dawo hayyacin shi kar dai ace da gaske
Yarinyar nan mala'ikan mutuwa take gani ? No ya fada a fili
sai dai mutuwar ta daukemu tare, i know ba dan iya rayuwa
babu ke ba, Amrah ta galla masa harara Tana turo baki ni ka
cika ni da surutun matarka wayyo kafata.
Saleem ya dan ya rage gudu tare da juyowa ya kalleta Sorry
Madam kina bukatar taimakon gaggawa ga likita, please ki
89
AKWAI KURA 2
daure muje akan lokaci bamu da time, Amrah ba tace komai ba
ta cigaba da ihun ta tana fadin data mutu.
Saleem cikin Dafin nama ya figi motar da gudu sosai kukan
Amrah yake taba duciyarshi sai dai ya damo dole suje asibiti
akan lokaci dan ya san matsalar harbi mai dubar da jini, tuni
motar Saleem ta yi fintin kau wa sauran yaran na shi saboda
tsabar gudun da yake yi, tafiyar Awa daya Saleem ya yi ta a
cikin minti 43, direct Asibiti ya wuce da Amrah..
****
A guje ya shigar da motar cikin asibitin bai jira nurse ba da
sauri ya bude mota Cikin dafin nama ya dauko Amrah cak
daga motar da karfi yake kwala kira ina doctors pld sabe my
wief life, cikin hanzari Nursse suka rufa masa baya da abun
daukar marasa lafiya amma Saleem bai saurare su ba fadi yake
ina doctor? Daya daga cikin nurses din tace yallabai akwai
likita abcikin Emergency da gudu Saleem ya yi hanyar
Emergency kasancewar ya san asibitin sosai.
Da kafa ya tokarile kofar dakin bai jira neman izini ba ya fada
dakin, cikin damuwa yake magana doctor sabe her a beg, She
is my lyf, she is my eberything, cikin sauri doctor Murja ta
karbi Amrah kasancewar ta kawar Mommy ta san Saleem ba
sanin shanu ba, Ba ta yi wata watabba Ta fara ceto rayuwar
Amrah, Daya daga cikin likitocin tace da Saleem yallabai
Kadan jira a waje kaga dakin akwai matan mutane da ake
dubasu.
Saleem ya danna mata kallon uku saura kwata cikin bacin rai
yaja tsaki in asibitin na ubanki ne sai ki kore ni babu wanda ya
isa ya fidda ni daga dakin nan sai naga lafiyar matata.
Saleem ya cigaba da masifa maras mutunci wanda bata san
aikin taba daman akwai mata a dakin? Yaja dogon tsaki
Mtsewwww Amrah kadai ita ce mace duk kallon mada nake
90
AKWAI KURA 2
muku, Ido sauran Doctors suka sa babu halin magana domin
sun san waye uban Saleem a Najeriya gabadaya ita ma wacce
ta yi maganar wata kila bata san dan gidan waye ba shiyasa ta
yi maganar.
Amrah ta kwalla ihun azaba saboda an fara cire mata builet
din da take cikin kafarta, Saleem cikin fada yake maganar
Doctor kiyi mata a hankali Ihate dubar-hayenta Doctor ta yi
murmushi to controller ayi min afuwa..... *****
Ihu sosai Amrah take na wahalar cire mata bullet, saboda
ko ina ciwo yake mata sakamakon dukan da Ahmad yai mata,
Wayyo a kawo min Ummyna Wayyo zan mutu take fada tana
ihu, abun mamaki da dariya ya bawa sauran matan dakin
maras lafiya Sai dai babu halin dariya.
Saleem yana tsaye yana lallabata-karfi da ya ji yaki fita
daga dakin, Doctor ta maida hankalin ta kan Aikinta cikin
kwarewa take komai Ya yin da Amrah tsabar kuka har muryar
ta ta dashe ajiyar zuciy kawai take saboda wahala.
Shi ko Saleem yana tsayea kanta yana ta rarrashin ta sai dai
lokacin da Doctor ta fara-kokarin cire wa-Amrah riga,- dan-ta
yi mata treatment din inda taji ciwo a jikinta Amrah kuka tasa
sosai tana fadin Saleem ya fita, har cikin Zuciyarshi yake jin
kukan nata ba dan yana so ba yace is Owkhey Matar Saleem
barin fita doctor minti uku kacal dan dawo, -Amrah ta-daka
masa harara tana turo baki cikin masifa tace ubanwa ya bawa
Saleem ni? Maimakon ya ji haushi amma sai ya yi murmushi
wanda har dimple din shi ya fito cikin rada yaje Saitinkunnenra ya furta mata *UBANA** ne ya bani Amrah.
Bai jira amsar da zata ba shi ba ya fita daga dakin tare da
jaddawa Doctor minti uku kacal dai dawo, Amrah ta bishi da
91
AKWAI KURA 2
kallon mamaki bata ce komai ba ta cigaba da share hawayen wahala.
Cikin sauri doctor ta sanyawa dakin key ba ta yi jinkiri ba fara aikin ta dan ta san tun da yabfurta dai dawo tabbaa zai
aikata, Cikin lokaci kankani ta gama gyara mata duk inda Ahmad ya ji mata ciwon, Doctor Murja ta yiwa Amrah Allurar
bacci tare da rage dafin ciwo, Amrah iyayen tsoron Allura
tana gani ta fara zare ido tana girgida kai, please doctor naji sauki wallahi bana so, Doctor ta yi dariya yi hakuri my Dota
babdan miki da karfibba cikin lallashi da kyar Amrah ta yarda
aka yi Allurar aiko Allurar na shiga jikinta ta kwalla ihu.
Da gudu Saleem ya turo kofar sai dai ga mamakin shi, kofar
tana rufe cikin jin haushi ya cigaba da buga kofar doctor ki
bude ko in balla kofar, Amma doctor da yan dakin babu wanda
ya bude sai dariya dansuke yi kasa kasa, cikin tausayin
Amrah ya koma gefe ya tsaya zuciyarshi cike da kaunarta.
****
Zare Allurar a jkinta keda wuya Amrah ta fara lumshe
ido alamar bacci, tuni bacci mai-nauyi ya dauketa Doctor ta
gyara mata kwanciya tare da rufe mata jikinta da bluen mayafi
na asibiti saboda ciwukan da suke jikinta suna bukatar shan
iska, Biyu daga cikin Nurse din ta kalla Ku tura ta zuwa
special room number 7, Owkhey Mah suka fada a tare, Gadon
maras lafiya da Amrah ke kwance suka nufa.
Da sauri Doctor ta bude musu kofa Cikin sauri suka fita daga
dakin, Saleem dake tsaye Yana jiran Tsammani da gudu ya bi
bayansu cikin tashin hankali ya rike gadon tare da zare ido, а
rude, cikin harshen turanci yake tambayar Nurse din meya
faru? Daya daga cikinsu tace da shi Normal Sir she gonna b
atryt in shaa Allah, dakin hutu za'a kai ta, Saleem ya sauke
ajiyar zuciya mai karfi ba karamin tsorata ya yi ba da yaga
92
AKWAI KURA 2
Amrah kwance rufe da dani ya zata mutuwa tati dan bema kula taka numfashi baby.
Cikin mutuwar jiki ya rufawa nurses din baya zuwa special
room, ya buga kotar daya daga cikin ma'aikatan asibitin ce ta bude kofar tare da basu wuri su wuce da maras lafiyar, Saleem
ya dakatar da nurse ya hanyar daga hannu cikin sauri ya shige
dakin tare da kare masa kallo ga mamakin shi-kamshi ne mai dadi kamar ba asibiti ba ya fara musu sallama, cikin gamsuwa
da kyan dakin ya yi umarni ga nurse din su shigo, dakansa ya daga Amrah kan gadon ya shimfide ta a madaidaicin gadon
kwantar da mara lafiyar da ya gani a dakin, sosai Salcem ya
burge nurse din ganin yadda yake nunawa-matarshi-kulawa,
Daya Daga ciki har ta kasa boye maitar ta cikin Iya yi tace
Yallabai MATARKA taji dadi Irin wannan kulawa haka
kodayake ai daman ku turawa anyi muku shaidar haka.
Mtsweeee Saleem yaja tsaki kala-bai ce dasu ba hankalinsa
yana kan Amrah, Idanun shi ya bude sosai yana kałlon baiwar
kyau da Allah ya bata ga gashinta kwance har gadon bayanta,
cikin tsananin kaunarta ya gyara mata kwanciya, a hankali
nutsuwa take shiga-jikinsa-take-ya-fara nazarin-yakamata-ya
da Iyayenta halin da ake ciki duba da