Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 10
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels AKWALKURAPRINCESS SAYYADA TAHEER (MiS Faisal Zākari AKWAI KURA 2 shi?" M Akwai Kura 2 atse ta ya yi sosai a jikin bango. Amra da gabadaya ta tsorata, jikinta har rawa yake saboda tsoro. "Done ur money is send so tell me waye Ajiyar zuciya ta sauke tare da hamdala a zuciyarta, cikin jarumta ta yi murmushin Karfin hali tare da cin nasara cikin salon yaudara ta furta, "Alhaji Musa Dancanji." "Na yi zaton hakan," ya fada yana tafa hannu, "domin na san Saleem ya tare kayashi a boda maras adadi, Ko last two weeks ina da sanin ya kuma rike kayanshi, Muna da yawa ke nan wadanda Saleem yake ayi mana shigar sauri. Right !?" ya fada yana kallon ta. Amrah ta yi fari da ido. "Ya zamo dole ya bakunci lahira, ko yana so ko ba ya so, Domin in har irinsa masu gaskiya suna doron kasa, to fa bamu da hanyar cin abinchi, tsinanne," ya furta yana muzurai, Dariya ya sheke da ita tare da jinjina kai alamar gamsuwa, "Hakkin ran Saleem yana wuyana, tuni na jima da sanin hakan, Saleem ya fi ni ta ko ina; kudi, kyau, ilimi tare da matsayi a wajen aiki, a hakan na daure ina tarayya da shi, amma hakan bai yi masa ba sai da ya zamo silar da na yi asarar makudan kudade, No Saleem, sai na ga bayanka," ya fada yana cizon baki. A hankali ya dawo gabanta, ya finciko gashin kanta, "Ta ya ya zan yarda dake bayan ke din mace ce, shaidanu wanda 4 AKWAI KURA 2 suka fi Shaidan makirci. While Kin ceci Saleem a hannun yarana kece silan da asirina ya keson tonuwa ke da shi duk baza kusha a hannu naba, Zan muku kisan wulakanci Amrah tafusge gashin kanta tana huci kai jakine kai baka da lissafine waya fada maka ana kashe mutum, da kiyayya? Baka da lissafi naga a laman harkalla nida kai bazai haifar da Da mai ido ba, Nidin nan na fika tsanan Saleem amman na daure ban aika da shi kiyamaba duk da nasamu daman hakan Ko kasan nice mai girka wa Saleem abinchin da yake Ci? Ni din nan da kake gani na wuce tunaninka, ta nuna kirjinta-Kisan mummuke zan masa zan shafe rayuwarsa ba tare da kowa yasan nice sila ba, da kauna zan gama da shi Wata 6 kadai nake jira in cika aikina, ta tako cikin izza tare da kama bakinsa takawo fuskanta dai-dai nashi wata uku ya rage in gama da Saleem sai dai tarihinshi in ka shirya hakan tamika masa hannu, tabbaa-ya-yaba da-jarumtarta-ya kuma aminta da ita, shi kansa cikin kan kanin lokaci ya gano ita din hatsabibiyace ya hango-jarumtar da- bai- gani a idon yaranshi dake masa aiki ba, hannun nashi- ya-saka cikin hannunta alaman an zamo daya tare da kai wa bakinta kiss babu kakkauwata kamar tsohon maye. *** Cikin bacci ya ji alamar shigowar sako wayanshi, dankaramin Tsaki yaja tare da danna wayar haske ya bayyana akan screen din wayar, da sauri ya-mike a firgice yana karewa sakon kallo, cikin sanda ya lallaba ya sauka daga kan gadon tare da shiga bandaki, wayar ya kuma dannawa tare da karanta sakon " Innalillahi wa inna ilaihirrajiunty fada a ranshi, nutsuwar dake jikinsa yana shirin fita kanshi ya dafe yana maimaita innalillahi wa inna ilaihirraji"un! a 5 AKWAI KURA 2 hankali ya farajin nutsuwa sakon ya kuma karantawa tare da boye shi a bault Gallery, cikin nutsuwa ya cigaba da danna wayar nashi Tare da fara rubuta sako cikin kankanin lokaci ya rubuta sakon ya turawa wata number, da sauri ya futo daga bandakin, gefenta ya koma ya kwanta tare da karanto duk adduar da tazo bakinshi. Asubar fari ya mike daman ba baccin ya yi ba tun da sakon ya shigo wayarshi, bacci ya kauracewa idanunsa Alwala ya daura ya yi shirin fita sallah Matar ta sa ce ta bude idonta Murmushi duka suka yiwa juna, Barin je nayi sallah yace da ita a dawo lafiya har ya kama hanyar futa a falon takwala masa kira Abban Amlah In zamo cikin shiri inka dawo sallah sai mu wuce gidan Iya ko ? Tafada tana kallonshi, Cikin murmushi yadawo gareta Kamar gaske ya sha mur Ummyn en uku, bantaba jin zafin rashin kunyar Daughter gareni ba sai daren jiya, Ummy ta zaro ido tana kallonshi Yes ya fada yana shan murr wallahi da fari kirana ta yi ta fadamin sai na kashe wayata daga bisani sai ta turamin sako wai gidan aikinta hajiyan tasamu matsala bazata samu dawo waba sai an kwana biyu, harda gargadina bata bukatar Ansa kuma kar insanar daku yafada tare da ciro waya a aljihunshi sako yashiga ya mika mata wayar, *An samu matsala karka sanar da su Ummy and don't reply* Idonta ne ya ciko da hawaye tuni ya fara zuba kamar an bude Famfo wato tausayin Amrah dana ke yi saboda maraici shine dalilin da ta rainani bayan duk rainin da take yiwa mijina ina hakuri ? Bantaba jin kunyarka irin yau ba, meka ragemu da shi dagani har Amrah ? Bare Iya daka mayar 6 AKWAI KURA 2 mahaifiya? taci gaba da kukanta Abban Amlah kayi hakuri taurin kan Amrah ya fara damuna hakurina zai kare wallahi inta dawo gidan nan sai nabmata dukan tsiya, haba sai jace mutanan farko wato niba zata kirani ba sai kai ? kaine karamin danga dadin tsallaka, wanda ta raina Lallai nayi sake Innalillahi wa inna ilaihirrajiun ta fada tana kuka Diyar cikina "Ya mace ita ce zata bar gida ba tare da Izini na ba? Abban Amlah ya yi Hamdala a ransa, tarkonsa ya kama kurciya, Ummy ta cigaba da kukanta tana magana Aiko ban haifi Amrah ba tamun kara darajan riko ta kuma fashewa da kuka wato hajiyar tafini daraja ko? Wayyo ni! Allah na-ta fada tana kara sautin kukanta, Abban Amlah dasauri ya hay gadon tare da janta jikinsa is okey Ummyn en uku in dan tani kike kuka wallahi na yafe mata please karki yiwa er cikinki baki koma meye inta dawo sai muji uzurinta lallashinta ya cigaba dayi-yana nuna-mata ya dace-aji-Uzurin Amrah, har ya yi nasaran tsaida kukan nata daga bisani ya roki alfarma tun da Iya bata -sani ba kar a sanar da ita maganar, Ummyn en-uku-ta-gyada-kai-tana-mutstsike-idotare da saukar da kafanta kasa Abban Amlah jeka sallah nima bara inyi ya mata hararan wasa wani sallah bayan kinajin liman ya tada sallah har an idar yi alwalan kizo nibari inyi anan yafada tare da gyara Darduman-Sallah. *** Wasshegari, da wuri ya yi shiri Karfe 7am a cikin Asibitin tai masa, yan sanda ne kewaye da gawawarwaki nasu, a bangare daya sai likitocin asibitin da suke cikin tashin hankali, na rashin amsar da zasu bawa Hukuma, tun daren jiya da abun ya faru Security na dakin a razane suke dan tabbas akwai ayar tambaya akansu-lallai akwai-sakacinsu 7 AKWAI KURA 2 ckin faruwan abinda ya faru, Saleem bai ce dasu komai ba illah umurni da ya yi a dauki gawarwakin a adana su a Mutuware, Tare da juyawa zai koma mota Da sauri Securuty din tare da doctors din suka rufa masa baya Saleem ya juyo ya tambayesu lafiya? Bana bukatar rakiyar kowa a cikinku Ya fada yana kare musu kallo, Yalla6ai daya daga cikin likitocin ya fada Wallahu tallahi ba dutyna bane hasalima ina bacci aka sanar da ni faruwan abun shiyasa nayi sammakon zuwa dan ina cikin tashin hankali, daya likitan shima ya karba Yallabai ban da masaniya kan faruwan abun Kuma tun jiya da faruwan abun bamu zauna ba munyi duk binciken daya dace Mun gano tabbas an kashesu ne ta hanyar shake su da Pillow su kuma masu tsaron su a bincikenmu mun gano sun yi amfani da maganin bacci wannan dalilin shiyasa aka aiwatar da kisan kan cikin sirri. SALEEM ya dakatar dasu ta hanyar daga masu hannu waya tambayeku? Nayi magana da wani ne a cikin ku? Ya yi murmushi mai cike da takaici Koma waye na rantse da Allah dubunshi zai cika kuma ina mai tabbtar muku anzo wajen, ya fada tare da tafiya kai tsaye jikin motanshi, Motan custom ne manya manya guda uku ta shigo asibitin Da sauri Maheer yafito a motan wajen Gawarwakin direct, suka karasa Cikin nazari yake kallon gawar tare da ciro wayarsa ya dauki photon su, Maheer ya kalli yan sanda yana kada key na mota Duk wani mataki wanda yake da alhakin kula da gawan tun ka wosu asibitin nan tare da duk wani security dake tsaronsu ku wuce dasu Office dinku munyi magana da Commissioner na yan sanda Lallai ne a tuhumesu har sai an samo makashin Yes Sir! suka hada baki wajen fada, Maheer ya juya tuni yaran sha suka bi shi 8 AKWAI KURA 2 na gurin Saleem dake jingine a jikin-motar shi suka karasa-da sauri yaran suka gaida Ogan nasu Sai dai Saleem bai amsa ba da ido ya amsa gaisuwan nasu, ganin kamar Saleem baya cikin nutsuwa ya sanya Maheer ya sallami Conboy din da suka rako shi tare da Mikawa daya key na motar sa, key hannun Saleem ya karba bai ce komai ba ya shiga bangaren direba tare da tada motan Saleem ya kalleshi Idonsa ya yi ja saboda bacin rai baice komai ba ya shiga bayan motar tare kwantar da kansa Kan kujera yana hucin bacin rai Maheer shi ma baice komai ba yaja mota yabar asibitin. da *** Tare suka shigo, falon nashi-Furji Maheer ya bude tare da dauko ruwa mai sanyi, cup biyu ya dauko ya zuba ruwan a duka cups din, daya ya dauka ya mikawa Saleem tare da daukan dayan ya fara sha, kurba biyu Saleem ya yi ya ajiye Cup din kan table din dake gefenshi,Maheer-ya kalleshi is okey Koma waye nasan- zamu kama shi Da ikon Allahkarshensu ya kusa Amman kai wa kake zargi? Maheer ya tambayi Saleem yana kallonshi,Saleem ya kalleshi ido cikin Ido bani zargin kowa kan laifi har sai na kama mutum da hannu dumu dumu cikin Aikata laifin Kuma akan dan wannan karamin case bazan tada hankalina ba Bery soon zan canko gidan, Maheer ya kalleshi cike da mamaki in-har ba idona yamin karyaba tabbas-na hango damuwa cikin kwayar idonka I think damuwar kan yan ta'addan ne ? SALEEM ya kalleshi da gefen ido yana tabe baki Tare jan karamin tsaki Ana ta kai wa yake ta kaya, Maheer ya kalle shi da son karin bayani, Saleem ya lumshe ido yana murmushi tare da dafa kirjinsa Frnd ina ji kamar zai fashe saboda kaunarta, Wow nice story, Maheer ya fada yana 9 AKWAI KURA 2 kyalkyala dariya Saleem ya kai masa naushi Maheer ya kauce, Saleem ya harare shi dan iska Daman aina san baka kaunata shiyasa kake mun dariya wato irin inmutu saboda sonta ko? Maheer ya cigaba da dariyansa A, A, irin beb din ta yi sa'ar nan nake nufi Sa'a mai girma ta sace zuciyar babban mutum Kamar *JARUMI* kaiiiiii amma na mata murna, Lallai ya zamo dole na nemo ta duk inda take kafin zuciyar Ogana kuma Abokina ta fashe, SALEEM ya kalleshi da fararen idanun shi Abokina aikin ka ne nemo ta in ba haka ba Mommy zata rasani fa hmmmm ! naga kana daukan abun kamar karamin issue, Maheer yace yanzu kan na tabbtar da Babbane but kira mai girkinka ta fara cika min tumbina da girki kasan ni bani wasa da ciki, while sai mu san ta inda zamu fara, Saleem ya ji gabanshi ya fadi tuni ya tuno da mafarkinshi na jiya wanda saboda mafarkin ne-yau yatashi sam baida walwala, Lafiya Maheer yace da Saleem, abokina ko kasan jiya wai nine da mafarkin yarinyar nan ! Ya fada yana kallon Maheer bai jira ansar Maheer ba ya cigaba da labarta masa mafarkin tass yasanar da shi. *** Maheer ya zaro ido da alamun Mamaki Yar aikin ka dai, Saleem ya gyada kai alaman tabbatarwa, Yarinyar tana da kyau in ji Maheer banga laifin ka ba dan kayi mafarkinta ni kaina ta mun sai dai da ganinta matar manya ce tafi karfina, da fari dana fara ganinta na yaba kyanta sannan na hango tarbiya a tare da ita sai dai Babynah ta rigata samuna da na lallabo, amman yanzu wannan mafarki naka yakara tabbtar mun ita din matar manyace tun da har Babban mutum kamar Ogana ya fara mafarki da ita, Saleem ya jawo filo tare da jifan Maheer kaifa dan iskane in kaita ina, Bayan akwai 10 AKWAI KURA 2 wanda take mulkin ruhina, Mahcer ya cigaba da dariya Ah ah ai kai namijine, Mijin mace hudu bare yadda kayi zaman Gwauranta ai da Mathna, yakamata ka fara wato biyu. Saleem, ya harareshi ni mijin Mace daya ne Ba ragi ba kari Kuma tuni zuciyata ta kamu da kaunarta, kai dai da kace tana burgeka in kana iyawa bismillah Maheer ya kama baki rufamin asiri kar Babyna taji ka kashemin Aure, Babyna tana da kishi fa, Saleem ya yi dariya kar kace min kadama mijin hajiya tun kafin ayi auren ka-fara-tsoronta? Maheer yace eeh anji tsoron nata matarka ko tawa, Saleem- ya yi dariya anji kunya dai Maheer ma ya yi dariya Tare da bashi amsa Mun ji kunya dai tun da gashi taka abar kaunar ta saka silent Billahilazim na dauka damuwar yan taaddane ya dameka ashe Soyayace kai Allah ya yi albarka wa yarinyar nan nagode mata da ta yi maka mummunan kamu, Saleem ya tade baki kaga kwana 7 kacal na baka duk inda take ka nemo min ita dan-na matsu-in-fara-zuwa-zance-nima inji yadda akeji a soyayya, Maheer yace Yaya daka yida jenniper? Saleem ya taбe baki Na taba gaya maka daman zan aureta? Maheer ya girgiza kai, Saleem ya kada kafada na bata-dama mai yawa ko zata kar6i-musulumci Amman taki, Sanin kanka ne Dadyna ba zai barni-na auru-Ahalul kitab-ba Dan haka ya makara yanzu Saleem ya fada cikin True lofe Wanda rasa Baby yana nufi rasa komaina. *** Kwanan Amrah daya a gidan. Ahmd, a wannann dare Amrah ta sha sumbata a wajensai, da runguma kala kala 11 AKWAI KURA 2 inda duk karfin halin Amrah tare da jarumtar ta a wannan bangaren kam ba ta da jarumta ko kadan. Inda Allah ya taimake ta tuni bacci ya dauke Ahmad sabida kayan mayen da yasha ya bugar da shi, cikin daren Amrah ta yi kokarin tserewa daga cikin gidan da suka kai ta, ta sauka daga kan gadon dan neman hanyan fita daga gidan, Sai dai ko ta ina babu halin fita, duk inda Amrah tabi da niyyar tserewa yaran Ahmad ne kewaye da gidan babu halin fita. Karshe gadon ta koma ta zauna tana tufka da war wara kan neman mafita a gareta, Kamar an muntsineta ta tashi daga kan gadon ta fara bincike a cikin Dakin nashi, kama daga kan durowowi kozata samu ebidence, sai dai har ta gama binciken durowa babu wani shaida da zai bata kan Ahmad in har ta tsere a gidan, Amrah taja ajiyan zuciya guduwafa daga gidan nam ba shi ne mafita ba ya zama dole in samu duk wata Hujja kafin in nar gidan nan kota halin yaya, Tuni ta yarda da shawarar da zuciyarta ta bata, A hankali ta dauko stool dake jikin mirrow, ta taka tahau saman wardrop ta cigaba da bincike, nan ma bata samu komai ba, Amrah ta sauko daga kan stool din data hau, Kasan gadon ta sunkuya tana lekawa Tare da haskawa da wayar da ta gani a jikin chaji. Motsin Ahmad taji alamar zai farka daga bacci, da sauri ta shige kasan gadon tana ajiyan zuciya, ga mamakin ta saitaga tashige duka kasan gadon ba tare da ta takura ba cikin kasan gadon, Amrah tarike baki tana mamakin girman 12 AKWAI KURA 2 kasan gadon wanda ta yi imanin ko mutum biyu irinta dasu iya samun gurin kwana anan kasan gadon suyi bacci ba tare da sun takura ba, Jin alaman motsin ya lafa wannan ya tabbatar mata Ahmad dogon juyi ya yi a gadon, Ba wai tashi ya yi saga baccin nashi ba, Amrah a hankali ta haska hasken tochin kasan gadon dan karewa wajen kallo. Katon kwali ta gani an rufe da katon zanin gado, dasauri taka rasa wajen tana haskawa da touch, ba ta yi jinkiri ba ta sanya hannu ta yaye zanin Gadon. Ido ta zaro tare da karasawa wajen tana son tabbatae da abinda ta gani, bindigogi ne a jere a kasan gadon sababbi dal a jere cikin katon kwali sunkai guda 100, bindigogi ne masu hatsari in bata manta ba Lokacin da zata siyi tata a waya Anas ya rinka-nuna mata tare da fada mata-kudin kowanne da hatsarin kowanne, Ina ya samo wadannan bindigogin? Amrah ta fada, watakila daga gurin aiki aka bashi a jiya, a'a taji zuciyarta bata gamsu-da-hakan-ba, Amrah-ta-cigaba-da daga bindigar daya bayan daya tana kalla tare da nazari aа ⚫ kansu, wata jakar ta kuma gani sai dai bai kai na bindigar girma ba Amrah ta janye zip din jakar don sanin meke cikin jakar, harsashin bindiga ga ne cike da-jakar, Amrah tace a ranta to me yake yi dasu?, koma meye zan gano ta fada a ranta, ciki sauri daya bayan daya ta fara mai da bindigan mazauninsu kamar yadda ta gansu, a hankali ta fara kokarin fitowa daga kasan gadon tana lekawa kar Ahmad ya ganta cikin sa'a ta fito saga karkashin gadon ba tare da wani ya gantaba ta haye gadon tare da karasawa jikinsa ta rungumeshi, yazamo dole in yaudare shi ya gama yarda da 13 AKWAI KURA 2 ni tabbas duk aikina a she amsoshin suna cikin wannnan gidan, Amrah ta yi murmushi tare da godiya ga Allah daya san ya Ahmad da kan sa ya kawo ta inda zata samu hujjoji masu karfi. *** Kwanan Amrah biyu, Mommy ba ta gan ta a wajen aiki ba, daga karshe Mommyn, ta nemi wayar Amrah taji ko Lafiya Sai dai Wayar Amrah bata shiga, Mommy ba taji dadi ba ta san tabbas jikin Amrah ya kuma tashi ne shiyasa ba tazo aikinba, dan ta san Amrah akwai kokari sosai sam bata wasa da aikinta, Mommy taji haushi sosai da ta yi sakacin barin Amrah ba tare da tasan gidan na suba, tabbas da, da kanta zataje har gidan ta duba jikin Amrah. Littafi na Biyu *** Mommy ta kalleshi fuskanta cike da mamaki, Son Mando tana da yawa fa, ni kam bansan ta ina zamu fara neman Amrah ba, ina ga zai fi kyau mu yi hakuri na san Amrah zata dawo nan bada jimawa ba da zarar ta warke, Saleem ya rike Hannun Mommy yana marairaicewa Mom Ki taimakeni muje ina jin a rai na bazan jure rashin ta......, Ya yi shiru ganin Mommy ta tsura mishi ido tuni ya gano katobarar da yake shirin yi a gaban Mommy, Mommy ta cigaba da kallonshi rashin waye ba zaka iya jurewa ba? Saleem, ya sosa kai please Mommy muje dan Allah Mom Nasan Mando ciki da wajenta saboda ina zuwa anguwan sosai wajen Malamina daukan karatu please Mom muje nasan zamu sameta, Mommy ta yi karamin dariya Saleem ni kam bazan je in da bansani ba, badan bana kaunar Amrah ba, hasalima 14 AKWAI KURA 2 na fika son ta sai dai ba zanje in sha yawo a banza ban san gidansu ba kawai saboda gani dadi mota ah ah. Saleem ya bata rai yana bubbuga kafa Mommy wa yace miki ina sonta ? Mom kawai ina son na sauke nauyin dake kaina Kin ga kin ce bata da lafiya kuma yar aiki nace zamana take a gidan nan, Mommy ta kama baki lallai Son ni za kai wa wayo tun yaushe Amrah take aiki a gidan nan, Yarinyar da bata ci ma ka ba ba ta sha maka ba ka daura mata karan tsana sai yaune kasan da hakkkinta akan ka ko Son? kuma ai ba yau ta fara ciwon ba duk baka sauke nauyin dake kan ka ba-sai yanzu? Mom ta yi murmushi tare da kama hanyar dakinta, a hankali ta juyo tana dariya Son in ta yi wari dai ma ji. Saleem ya ji kamar ya fashe da kuka saboda damuwa Turus ya zauna akan kafet din falon Mommy Ji yake in har baiganta ba tabbas babu zaman lafiya a tare da shi, Da sauri ya mike ya fita a falon Direct Mota-ya shiga-tare-da-mata key. Wuni Sur Saleem, ya yi yana_za ga Cikin Mando da kewayanta ko zaiga Amrah amma shiru babu alaman Amrah daga karshe Sai yamma likisya-dawo gida -a gajiye zuciyarshi cike da kaunarta, Sweet Angel ina kika-shiga-? ya fada da karfi yana rike kai tare da fadawa kan gado yana juyi. *** UMMY hankalin ta sam baya kwance musamman da yau Amrah ta cika kwana uku cur bata dawo ba, Da fari Ummy 15 AKWAI KURA 2 ta yi fushi taki kiran wayar yar tata Amma da taga Amrah bata neme ta ba har kwana uku, wannan ya sanya Ummyn ta kira Amrah sai dai wayar ta Amrah bata shiga tun wayewar garin take kira Amma ana sanar da ita wayar a kashe, Ummy ran ta ya kuma baci sosai akan Amrah bata san lokacin da bacin rai ya sanya ta kuka ba, kuka ta yi sosai tana kissima irin dukan da zata yiwa Amrah in har ta dawo gidan. Har taa dauki waya zata kira Zahra ko tasan gidan aikin Amrah ta rakata, sai wani bangare na zuciyarta ya gargade ta, Amrah yar cikin ta ce bai dace saboda bacin rai wani ya san maganar ba musamman daya kasance Yayan Zahra din Anas Amran zata Aura hakan yana nufin wata rana Zahran data iya goronta wa diyarta, da wannan tunanin Ummyn ta ajiye wayar bata kira taba, Addu'a ta yi ta yi a zuciyarta a hankali ta fara samun nutsuwa. Numbern Abban Amlah ta kira dan ta samu nutsuwa, katse kiran nata ya yi kafin ya sake kiran ta, hira su kayi sosai duk hiran nasu rabi na Amrah ne kan rashin dawowarta cikin kwantar da murya ya yi ta lallashin matar tashi tare da nuna mata ita uwa ce ta bar kuka kan diyarta, domin kukan ta masifa ne akan Amrah. sai da Ummy ta samu nutsuwa sosai har ta fara dariya har da kyakyatawa kafin su ajiye wayar kowa zuciyansa cike da rashin jindadin dawowar Amrah gida. **** 16 AKWAI KURA 2 Amrah bata jira jin ta bakin shi ba ta cigaba da magana, Oga ina da labarin kana safarar bindiga kana shigowa dasu Najeriya, Saleem ya taba kama kayan ka na makudan kudi karshe asararsu kayi dan kar asirinka ya tonu ka nuna baka da masaniya akan kayan, A zabure Ahmad ya mike yana kallon ta Babyna a ina kika samu wannan labarin? Amrah ta yi dariyar hatsabibanci tare da jindadin ta fara ramfo ayyukan da Ahmad yake aikatawa ta karkashin Kasa. Yes ta fada tana tafa hannu ni fa hatsabibiya ce ta bugawa a jarida. I'm so sorry kwana 2 bana jindadin jikina ne shiyasa kuka ga wannan page din dan kadan ina bukatar addu'oinku Nagode Nagode Nagode. *** Amrah kwananta biyu a gidan Ahmad Al'adarta tazo, Amrah ba karamin murna ta yi ba na ganin Al'adarta,. sabota ta san In shaa Allah a cikin Kwana 9-da-ta-keyi-kafin-ta-samu tsarki zata gama da duk abinda take son samu a gidan Ahamd, Gabadaya gidan ya isheta duk da har yanzu bata samu hanyar tserewaba, Amman tabbas Ahmad din ya isheta, İdan Ahmad ba iya shigo da fasa kauri kawai ya tsa lyaba Dan iska ne na gaske cikin kwanaki biyün nan ba karamin artabu ta sha ba a wajensai kan lallai sai ya taba ko ina a jikinta. Sai dai Amrah

Chapter 1 of 10