Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 10
mutu a kan na ci gaba da zama da fushin Momy. Ki taimaka min Rafi,a Momy ta sauko don Allah" Ta yi jim tsawon lokaci, sannan ta ces "Shi kenan. amma ya zama dole sai kin kiyaye sake bata mata a gaba". Ta ce da sauri, "ch... eh na yarda". Haka dai suka kasance har sai da suka gama lecture, kai staye suka nufi gidan Momyn, sai dai Rafi'ar ta biya mai adaidaita sahun. Da Momy da Daddy ne a falon, sana zaune suna hirarsu suka shigo hade da sallama, Rali'atu ita ce gaba yayin da ita tana bayanta tana rabe-rabe. Kallo daya da Momyn, ta mata sai da gabanta ya yanke ya fadi ganin yanda ta dawo, duk ta fige ta lalace, anya Mabarukarta ce? Amma a zahiri ba ta nuna ba, sai ma la murtuke fuska tare da dauke kai. A sapman kafet suka WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna durkusa dukkansu bayan sun gaida Daddy ya amsa cikin kulawa. Rali'atu ta dubi Momyn a marairaice ta ce, "Ga mu mun zo Momy, mun zo muna neman afuwa, mun yi laili amma mun yi nadama, mun tuba har abada ba za mu sake nanaia kwatankwacin laifin nan ba, za mu yi hiyayya a kan ahin da ki ke so ko da ba ma sonshi ba mu da kamarki, ya zama dole mu yi biyayya amma don Allah Momy ki yi hakuri ki sauko, wallahi fushinki masifa ne gare mu". Ta karasa fada idanunta sun ciko dam da hawaye. Ta juyo ta kalli Mabarukar da tuni ta ke kuka, ta yi mata nuni da ta yi magana. Ta dubi Rafi'ar tare da jinjina mata kai alamar to. Da rarrafe ta karasa gabanta tana сі gaha da kukan, hawaye wani na tunkuçfo wani, ta cc, "Na tuha Momy, na yi nadama, na gane kuskurena, saba miki masifa ne gare ni, ba van iya jurar fushinki ba. Ga ni gare ki cikin nadama da neman yaliya, wallahi na yi da na sani Momy don son Annabi ki karbe ni ki yafe min ko na samu ingantacciyar rayuwa. Dubar ni, dubi yanda na dawo duk sanadin fushinki, wallahi na yi alkawarin ko yanzu ki ka ce in koma dakina zan koma in masa Biyayya, na karbi zabinki ina facin ciki da shi ko da bana sonsa, amma ki yafe min Momy, wałłahi na tuba na yi nadama". 스 Ta dora kanta saman cinyarta tana ci gaba da kukan da roko. Ita kanta Momyn ta sauko, fushita ya tafi, zuciyarta ta huce tausayin 'yarta ya čika mata rai. Kwalla la taru a idonta, ta kasa cewa komai matukar ta yi magana kukan da ta ke rikewa zai fito, ta kasa cowa komai. WAYE ANGON?-4 Maryam uafar Kaduna Daddy ya fahimce ta, ya yi murmushi tare da mikewa ya zagaya bayan kujerar da ta ke zaunc ya sunkuyo da kansa daidai yanda ita kadai za ta ji me zai ce, ya cе, "Ya dai kina son yi wa 'yar taki kuka ne?" Ta kalle shi da sauri. Ya daga mata kai alamar ch, sannan ya ce, "Is ok, kar ki gaza tana neman afuwarki ki yi kakuri ki saurare ta ki danne zuciyarki dubi yanda ta dawo tana bukatar kulawarki, kar ki kasance mara yafiya kin ji ko?" Ta daga masa kai alamar, "To". Ya ce, "Yauwa, to saurararta". Ta juyo tare da kallon Mabarukar da kanta ke kan cinyarta tana kuka, hawayenta ya jika mata zani, ta dafa kanta tare da cewa, "Na yafe miki, komai ya wuce, Allah yai miki albarka". Ta dago da sauri tana dariya, ta ce, "Kin yafe min Momy, kin bar fushi da ni?" Ta daga kai, "Eh na yafe miki". Da sauri ta fada jikinta tana kukan farin ciki. Kowa abin ya masa dadi, tarin ciki ya bayyana a fuskokinsu. Ta aubi Daddyn ta ce, "Na gode Daddy da sa bakinka, kai ma ina neman afuwarka". Ya yi dariya tare da cewa, "Is ok, ya wuce ban rike ki da komai ba, kuruciya ce ke damunki". An samu wuri fa sai labari suka ci abinci kala da kala, ta yu santi sosai yaushe rabon da ta ci abinci irin wannan, musainman na Momynta me zaki da lafiya. Ta vi 35 WAYE ANGON?-4 Maryamı Jafar Kaduna wanka tare da wanke kanta da shampoo masu kyau da Kanıshi, ta yi fes abinta, farin ciki Kwal a ranta. Sai yama lis suka yi shirin tafiya, Daddy ya dube la tare da cewa, "Ina za ki? Na sha kin dawo mana?" Ta yi murmushi, ta ce, "A'a, gwanda in zauna can, zamana a can shi zai ci gaba da koya min darasi a rayuwala. Ina son na kara lantance rayuwa ko na yi hankali, in na ci gaba da zama a nan ba zan san me ye rayuwa ba, in na samu lokaci zan ziyarto ku insha Allah”. Sam bai gamsu da tsarinta ba, har gobe 'yarsa ce yana ci gaba da kallonta kamar da, don me za ta guji gidansu? To amma kamar yanda ta ce din zamanta a can zai sa ta ta san rayuwa sosai, hakan yana da kyau, zai ba ta dan lokaci daga bisani la dawo nan din. Ita kam Momy hakan ya mata, ta san har da zaman gidansu din ya sa ta yi nadamar, tana son ta ga ta yi hankali sosai. Daddy ya yi musu alkhairi na kudi sosai, ko sabodа makarantarsu. Sun yi godiya sosai, sannan suka fito. Suna fitewa harahar gidan Imran na shigowa da motarsa. Rafi`atu ta dube ta, ta ce, "Ga ma Imran nan bari mu gaisa ko Ta yi tsaye cak sam ba ta so haduwarsu ba, har da shi va sa ta ki gidan, gwanda ta yi nesa da shi can har ta samu ta yar da iddarshi. Yana nan dai ba wai canzawa ta yi bz. Lar gobe ba ta kaunarsa ta li tunanin Sulaiman, amma sa hun kunya insha Allabu ta bar masa sai dai magana mai dad: ko don Momy, sannan lokaci guda da shirvawarta da 1ny da Rafi'a bai kamata su fara nusu da Rati'ar ba, 36 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna don haka ta ce, "To". Kurum zuciyarta a kuntace. Kagare ta ke ta bar gidan. Ya karaso har inda suke tsaye ya yi kyau sosai, yana sanye da farin yadi mai kyau da daukar ido. Manne da tabarau fari, ya gaji da haduwa. Kallo daya ta masa ta dauke kai. Ya yi murmushi idonsa a kanta tamkar ya jawo la su koma gidansa yake ji, ya ce, "Hajiya Rafo'a ya gida, kwana biyu?" Ta ce, "Ai ko kwana biyu ka buya". Ya sake murmushi idonsa a kan Mabarukar, ya ce, "To alhamdu liliah, ofis ne ke boye ni. Kenan ku kuma school ko?" Ta yi dariya kawai, ya cc, "Malama Mabaruka barka da yamma". Ta juyo ta kalle shi, ta ce, "Ina wuni?" Ya amsa, "Lafiya lau, ya makaranta?" Ta ce, "Lafiya lau". Kanta na kasa. Ya ce, "Allah ya taimaka. Ta ce, "Amin". Ya so ya rage musu hanya, amma Rafi'atu ta ki sa, dole ya kyale su suka yi sallama suka wace. Rayuwa ta fara mata sauki ba don komai ba sai con saukowar: Momynta gefe kuma ga aminiyarta sun koma kamar da, karatunsu lafiya lau yana tafiya. Kudi kuma na zuwar mata ko ba ta je ba Daddy zai aiko mata dubu goma duk sati, don haka ta koma facaka da kudi kamar yanda ta saba. Sam ba ta iya rikon kudi, jakarta sai ta cinye su, ko 37 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna da can Rafi'a ke dauke su tana boye mata. Ko ba ta sani ba sai kudi sun taru sosai ta nuna mata ta kan yi mamaki sosai ganin kudadan. Ta kan rankwashe ta, ta ce, "Da an bar miki duk a cikinki za ki cinye su, karshe dai Momy suke kai wa Tana nan da kudinta kashi-kashi, to yanzu ma haka ne ta kan rage mata wasu a jaka ta боус. Abin da ya rage mata na iddarta sati biyu, sai dai abin da ke damunta ya kan tsaya mata a rai yana cinta. IHaka-nan tana zaune sai ta ji tana tunano Imran, wasu abubuwa nasa da ya mata ko na kulawa, ko kuma dariyarsa wani lokacin har tsintar kanta ta ke tana murmushi duk sanda ta dawo tunaninta abin na ba ta mamaki da tsoro, sai ta bi ta damu kanta, wai don me ta ke yawan tunaninsa haka, ko suna tare da Rafi'atu idan ta ambace ko ba shi ba ko mai irin sunanshi sai gabanta ya yanke ya fadi. Fuskarsa ta fara zama a kwakwalwarta, ko kuma ta dinga auno shi in ya yi kwalliya. Kai abin nan fa yana damunta sosai, idan ta gaji sai ta watsar ta ce, don ta dan zauna da shi ne tsawon wasu kwanaki shi ya sa, amma ta san za ta bari ne. Bangaren Sulaiman kuwa ya yi .atiri gurinta, sai dai duk sanda ya zo kan ya ganta Baba Hamza zai kora shi, ya ce idda ta ke, ya bari sai ta gama. Ya yi rokon amıma sam ba ya kyale shi, gefe kuma duk sim dinta Baba Hamza ya karbe duk kokarinsa kar ta hadu da Sulaiman din a koma yar gidan jiya ta ki komawa gidan Imran din. IMa kanta tana son ganin Sulaiman ko sun yi maganar ya auran 38 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna nasu zai kasance, har yanzu ba ta yi magana da shi ba, duk da Inna Binto ta ce ta sanar mishi ta fito. Ranar asabar ne da yamma lana wanke-wanke Baban ya shigo ya dube ta, ya ce, "Ke ki je wancan yaron na son ganinki Sulaiman". Tsam ta mike da sauri ta yayimi hijabi ta fice, bayan ta wanke hannunta. Tana fara'a ta dube shi, shi ma ita yake kallo cikin farin cik da sake ganinta, sonta yana dawo masa a rai, ya ce, "Mabaruk a?" Та се, "Na'am Sulaiman?" Ya yi ajiyar zuciya, ya ce, "Sai yau Allah ya yarda zan ganki, tuni nake zarya gidan nan amma Baba Hamza sai ya hana ni ganinki, wai kina idda ne, sai kin gama. Na ga dai ai gaisuwa ne". Ta сe, "Пaka ne, ni ma haka ya takure ni ya sa min ido sosai, tuni dama nake son ganinka in maka albishir na fito". Ya ce, "Na ji zancen nan, Yaya Binto ta sanar min na yi favin cikin da ban taba yinshi ba. Daman haka nake ba mata Ta zaro ido, ta ce, "IHaba, ina Nafeen?" Ya ce, "Inna mana ta kore ta tuni, amma ina sa ran dawe warta kusa-kusa". Ta ce, "Gaskiya kam ka kokarta, mai hakuri da biyayya". 39 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna Ya ce, "Sosai zan dauki mata biyu, kina gama iddar zan turo insha Allah ba zan sake yarda ai min sakiyar da babu ruwa ba" Ta yi dariya tana jin wani dadi, ta ce, "Allah ya kai mu, sai kai wa Baba magana". Ya ce, "Insha Allahu kar ki damu". Sun dade suna hira, daga bisani ne suka yi saliama, daidai fitowar Baban. Suka koma gefe da Sulaiman, ya shaida masa shi fa har yanzu yana nan kan bakansa. Baban ya ce, "Kar ka damu, wannan karon ma na maka alkawari, ka jinkirta ta gama idda, ka san ba a neman aure ana idda. Zuwan naka ma bai dace ba, don na tabbata ka furta mata kana nan dai, amma dai zan ga waliyan naka kar ka damu". Ya ji dadi sosai har alkhairi ya masa, sannan suka yi sallama ya tafi cike da farin ciki. RANAR FITA IDDA Sululu ta tashi shin me za ta ce, farin ciki ko bakin ciki? Babban abin da ya staya mata a rai mafarkin da ta yi da lmran, a cikin mafarkin ta ganta tare da shi cikin wani kayataccen gida mai kyau da tsari, wa. suna rayuwa mai dadi ita da shi, kowannensu yana cikin farin ciki da dan uwansa. Wata irin soyayya ta ga suna yi mai tayar da hankali, wannan abin ya tsaya mata a rai, haka nan kuma sai ta ji tana jin dadin tuno mafarkin da ma ba ta farka ba, A wannan ranar haka ta kasance cikin rashin kuzari da tunane-tunanen mafarkin. 40 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna Bangaren Imran kuwa ya yi bakin ciki sosai, a ranar bai so a ce ta fita iddar ba tare da ta dawo gidansa ba, amma kamar yanda Baba Hamza ya kwantar masa da hankali, sai ya samu nutsuwa ya bar wa Allahı, idan har Mabaruka za ta sake zama matarsa ko bayan ta fita iddar za ta dawo gare shi. Yana fata ta dawo masa da alkhairi. Ita ko ko da suka je school ta fada wa Rafi'atu mafarkin da ta yi, dariya ta dinga yi har da tafi. Ta kalle ta galala ta ce, "Ban gane ba fa Rafi'a, me ye abin dariyar a nan? Na fada miki ne don ki kwantar min da hankali ba wai ki min dariya ba". Та се, "Тo Mabaruka abin naki ya zama na dariya ke kanki abin a miki dariya ne kin tabbata 'var Tari, har ma za ki damu kanki ga abu nan kiri-kiri ya nona kuna soyayya da Imran, wallahi ina ji a jikina za ki koma gidansa kina mai masifar sonsa fiye da yanda yake miki, wallahi Mabaruka”. Ta yi jim tana tunani, can ta ce tana kalkonta, "Ta ya haka za ta kasance alhalin ba na kaunarsa ko kadan har yanzu Sulaiman kadai nake so". Mikcwa ta yi tare da daukar wayarta ta jawo hannunta, "Kin ga taso mu tafi capteria mu sha cock za ki ban labari, yanda hakan zai kasance. Kar ki damu my. friend". Ba ta iya mikewar ba sai dai ta jawo ta suka fice jikinta a mace, abubuwan fa suna son faure mata kai. ン WAYE ANGON?-4 Maryam Jatar Kaduna Ranar kwanapta biyu da fita daga iddar da asuba ta tashi sallah, tana zaune kan dadduma tana lazimi., Baban ya shigo ya shiga kwala mata kira, "Mabaruka! Mabaruka!! Da sauri ta fito da ji wannan kiran ba na lafiya ba ne. ta fito tana cewa, "Na'am Baba, ga ni”. Ya ciro goro daga aljihunsa manya-manya уa. damka mata, “Amshi nan". Ta sa hannu biyu ta karba tana cewa, "Na me-ye Ya ce, "Na daurin aurenki ne, yanzu aka daura da asubar nan shi ya sa ma na dan jima ban dawo baR Gabanta ya yanke ya fadi, ta dube shi da sauri tare da cewa, "Aurena? Da wa? WAYI ANGON?” Bakinta na rawa. Ya ce, "Wa ki ka ce min kina so, tun yaushe ki ke fada min kina son wannan yaron?" Bakinta na rawa cike da fargaba ta ce, "Su..su lai... lai... man?" Ya cc, "To da shi aka daura mana, shi kenan na huta". Goron da ke hannunta ya sulale ita ma-ta bi shi a sulale tana salati, "Lalilaha illallahi vuhammad rasulillahi sallaliahu alaihi wasallam, na shiga uku ni Mabarukaa Ya dube ta sake da baki, ya ce, "Ban gane ba, me ye na huga ukun? Ba fa tsokon mijinki na ce ba, Sulaiman aro dan gidan su Binto da ki ke nacin soV Ta dube shi cikın tashin hankali, ta ce, "Yaushe na cmaka ka daura min aure da shi don kawaj na ce ina wosh 42 WAYE ANGDN?-4 Maryam Jafar Kaduna a Ya tago cikin bala'i, "Kundun babarki, don ubanki tun yaushe ki ke cewa shi ki ke so, kuma shi ki ke son aure tun kan ki auri wantan ba irin kuka da haukan da ba ki ba kan an ki daura miki aure da shi, yanzu na yi bajinta na daura miki aurenshi shi ne za ki canja batu? Karya ki ke wallahi". Hawaye suka fara satata, ta ce, "Amma Baba haka kwatsam ba shawara da ni, aure haka ban sani ba, ba wanda ya sani sai kawai ka je ka daura min aure tunda asuba? Aure fa ba abin wasa ba ne, ya kamata ka yi gaban kanka?" Ya taso zai dake ta, ta kauce ya ce, "Wallahi yanzu zan miki shegen duka a gidan nan, 'yar banzar yarinya tunda aka haife ki ki ke wahalar da ni, ki ce wannan ki ce wannan wai me ki ke so ne? So ki ke a sa miki ido?" Ilawayen tashin hankali suka ci gaba da zuba, miyan bakinta ya kafe har wani daci-daci ta ke ji, ta се, "Amma komai da shawara yana da dadi, sannan koda yaushe mutum yana iya canza ra'ayi don me za ka daura min aure da Sulaiman?" Ya daga hannu zai kai mata duka, Inna Binto ta fito jin hayaniyarsu ta dube shi, ta ce, "Mala.n aure?" Ya ce, "Eh, ko na yi laifi?" Ta ce, "Da wa aka daura in ji?" Ya ce, "Sulaiman". Ta yi shewa da guda har da juyawa ta ce, "Alkawarin Allah ya cika, ka yi daidai Malam”. Ya ce, "To ke ma kin gani, amma ja'irar ba ta gani ba". WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna Mabaruka ta dubi Innar a gigice, ta ce, "Kar ki ce haka Inna, kina ganin an yi daidai-kenan a daura min aure ban sani ba sai bayan an daura, ba a tuntube ni an ji ina da ra`ayi a kai ba ko na canza Ta ce, "Amma Mabaruka tun yaushe ki ke cewa Sulaiman ki ke so, kin sha mana kuka a nan ke shi ki ke so, don an daura sai ranki ya бaci? A ganina farin ciki za ki yi Ta сe, "Ki gane Inna ba kowane lokaci mutum ke kan ra`ayinshi ba, zai fa iya canzawa". Ta ce tana kallonta a nutse, "Me ki ke so ki се kenan?" Ta yi shiru tana kallonta, ta rasa me ma za ta ce ita dai sam ba ta yi murna da daura auran nan ba, haka nan kuma ta rasa dalili. Amma can kasan zuciyarta akwai abin da ta ke so, ba haka ba. Amma ta rasa mene ne wannan abin da ta ke so. Sam ko kadan ba ta ji farin ciki ba da auran ba ta murna duk da tana ikirarin tana son Sulaiman din. Ganin ta rasa ba ta amsa ya sa Innar ta dube shi, ta ce, "Amma Baban Mabaruka ya aka yi haka,yaushe wakilan namu suka zo ku ka yi maganar?" Ya ce, "Jiya da dare suka zo, mun dade muna magana. Sun zo sun kawo sadaki, ni kuma kawai na ce to gobe su zo nan da asuba sai a daura kawai, magana ta kare. Ba su yi musu ba kuwa suka amince, a haka muka rabu da su. Na shigo na tarar kina ta shirma bacci, ban tayar da ke 44 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna ba na kyale har da asubar nan na fice masailaci muna sallah aka daurа". Mabaruka ta dora hannu saman kai tare da afshewa da kuka, "Na shiga uku Mabaruka, me ya sa ka min haka? Wallaki bana murna, ya zan yi kenan?" Inna ta dube ta cike da bacin rai, ta cе, "То... ko na gano ki yarinya, ba komai a cikinki sai munafunci, ashe Karya ne bakinki, karya ki ke cewa kina son dan uwana, ashe ba haka ba ne saboda shi talaka ne so ki kai ki koma gidan tsohon mijinki yaudararriya, to Allah ya kama ki, inda ba ki so din can za ki je gidan talaucin, sai dai ki mutu ba yanda za ki tunda an daura aure, mu ba kya sonmu, ban taba zaton haka daga gare ki ba, na gode". iDaga haka ta wuce, shi ma ya dube ta, ya ce, "Sai dai ki mutu aure dai an daura, munafuka!" Ya wuce daki yana cewa, "Kan na fito in tarar da gawarki: Ba ta saurara ba ta shige daki tana kuka tamkar wacce aka aiko wa da mutuwa: Ta dauko abin da za ta dauko ta fito daga gidan, tana tafe tana kuka har ta samu adaidaita sahu sai gidan Momynta. Da kuka ta shiga idan, iun daga daki Momy ta jiyo kukanta, a rice ta fito. A falo suka hadu, da zuwanta ta fada jikinta tana kuka har suna kokarin faduwa. Ta ja ta suka zauna cikin wani yanayi, Allah sarki uwa hankalinta ya tashi iaatuka da ganin yar lata haka duk ta birkice ita ma, ta ce, "Ya isa ki bar kukan, fada min me ya faru?" 45 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna Kukan ya hana ta fada, da ta zo za ta fafa sai kukan ya hana ta. Ta dafa kafadarta cikin kulawa ta ce, "Nutsu Mabaruka ki fada min me ya same ki". Cikin kukan ta ke fada mata bayan ta riko inunta, ta kankame ta ce, "Baba ne ya daura min aure da Sulaiman yanzu". Ta dube ta a zabure tare da faduwar gaba, ta ce, "Aure? Ya aka yi haka?" Ta ce, "Ban sani ba, wai... wai jiya suka zo masa da sadaki da dare, shi ne ya ce wai yau su zo kawai a daura. Na shiga uku Momy, wallahi bana murna da auransa, ya zan yi? Ta yi jim wuta ta dauke mata, shin me za ta yi ne? Anya za ta yarda 'yárta ta shiga mawuyacin halin gidan Inna? A wahala da rashin daraja za ta yarda rayuwar 'yarta kare a haka da wahalar surakkuwa? ia Ta dafa ta, "Momy ki taimake ni, ki yi wani abu ban san me ya sa ba bana farin ciki, ban shirya ba yanzu". Ta dube ta cikin damuwa, ta ce, "To me zan yi Mabaruka tunda an riga an daura, Babanki ne ya za mu yi? Dole ne ki je ki zauna ki ta addu'a ita e mafita, Allah ya sa can ya fi zama alkhairi gare ki, ki yi farin ciki a can ina miki fatan alkhairi". Ta dube ta galaia da baki cike da mamaki, ta ce, "Kina nufin ba abin da za ki iya yi sai dai na yi hakuri na je?" Та сe, "A'a ikon Allah, nan fa ki ke min kuka da ihu, kaliya da raci ba wanda ba ki min ba ke iallai 46 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna Sulaiman ki ke so, shi za a daura miki, ba kya son Imran. To yanzu me ya canza miki, kar fa ki manta Sulainman dinki ne?" Ta fada jikin kujera ta jingina tare da dafe kai, ta ce, "Kina son ki ce min kin daina son Sulaiman akwai wanda ki ke so?" Ta tashi zaune sosai yana kallon Maman nata, ita kanta tambayar kanta ta ke ta daina son Sulaiman kenan? To wa ta ke so? Amsar tambayar ta gagara ita kanta ba ta san me ye amsar ba, me kenan hakan ke nufi? Momy ta ce, "Kin ga Mabaruka ki nutsu ki fahimce ni, ba wani abu ba ne don kin auri Sulaiman tunda da ma kina sonshi, kawai abin da ki ke ji don ya zo miki kwatsam ne ba tsammani shi ya sa ki ke jin haka, ba ki shirya wa abin ba. Amma ki saki ranki zan miki duk wani shiri da ya dace da ke, za ki je gidan mijinki kina mai farin ciki, ku zauna lafiya insha Allahu za ku zauna lafiya, kin ji ko? Ki nutsu ba wani abu ba ne". Ta yi shiru tana juya maganar, anya haka ne ba kawai don ba ta shirya ba ne, akwai dai wani abun? Ta katse ta, "Ki yi addu'a, Allah yana sane za ki ji dadi insha Allahu kin ji ko 'yata?" Ta daga kai alamar to, da gamsuwa da zancen Maman, ta ce cikin nauyin baki, "Shi kenan kimin addu'a Allah ya sa haka shi ne mafi alkhairi, in daina jin abin da nake ji a raina. 47 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna Ta ce, "Insha Allah ina miki fatan alkhairi, addu'a kuma ina miki koyaushe duk inda ki ka shiga za ta bi ki, kin ji ko? Ta daga kai alamar to. Ta mike tare da jan hannunta ta ce, "Zo mu je ciki". Ta mike din ta bi ta jiki a mace da rashin kuzari. Duk maganar da suka yi a kunnen Imran tun shigowarta tana kuka ya mike daga kan gadonshi a kokarinshi na ya fito, amma jin wannan bakar magana mummuna ya jingina da bango tare da lumshe ido yana kiran sunan Allah don samun nutsuwa har suka gama. Yana tsaye dafe da kansa cikin wani tashin hankali, jikinsa ya hau rawa zufa ta keto masa da kyar ya iya jan kafafunsa zuwa gadon ya fada a rigingine ya dafe kansa da ke masifar sara mishi. Ya runtse ido gam wasu hawaye masu dumi suka zubo, ya furta a fili, "Ya haka? Me ya sa haka? Ina sonki fa Mabaruka, me ya sa za ki aure gidan wani ki bar ni? Ba zan iya rayuwa ba tare da ke ba, kullum ana kara min sonki, rasa ki tamkar rasa numfashina ne, ba zan iya jure rashinki ba, zan cutu matuka. cutuwa, don Allah ki dawo gare ni Mabaruka". Ya fara kuka tare da buge-buge tamkar mace, duk abin da ya zo gabansa zai buge cikin kankanin lokaci 72zzafan zazzabi ya rufe shi, jikinsa har karkarwa yake, ya Kudendune cikin bargo idanunsa na zubar da hawaye. 48 WAYE ANGON?-4 Maryam Jafar Kaduna Sai can rana ta kira Rafi'atu a waya ta sanar mata ta same ta gidan Momy akwai matsala. Da hanzari ko ta zo, ta dube ta, ta ce, "Lafiya Mabaruka, me ya faru?" Ta tashi zaune daga kwanciyar da ta yi a kan gadon Momy, a marairaice ta ce, "Rafi'atu Babanmu ya min katsalandan, ya gutsire min rayuwa ba tare da na tsammata ba". Ta dube ta cikin kaguwa ta ji mene ne, ta ce, "Fada min Mabaruka, hankalina a tashe yake". Ta ce, "Rafi'atu Baba ya daura min aure da Sulaiman yau da asuba ba tare da shawara da ni ba". Ta dafe kirji tare da salati saboda faduwar gaban da ta yi, ta rike ta da sauri a firgice, ta ce, "Ya aka yi haka kwaisam, me ya sa bai ba ki lokaci ba?" Ta ce, "Ban sani ba Rali'a, shi dai ya yi amfani da tunda da nake cewa ina sonshi”. Ta dube ta da sauri, ta ce, "Me ki ke so ki ce min, kin daina sonsa kenan?" "Ta kalle ta jim tsawon lokaci, sanman ta се, "A'a ban daina sonsa ba, ni dai kawai abin da ke zuciyata nake ji bana farin ciki da auransa, ban yi mura ba da auransa". Та се, "Тo da wa ki ka so ki ąura?" Ta sake yin-shiru, can ta ce, "Ba kowa, Sulainan din dai naké son aure, amma a yanzu ban ji dafin auran nasa ba, ban san dalilin hakan ba". Ta

Chapter 3 of 10