har kike wa wani gadara kina masa gorin
arziki to dame gidanku yafi nasa me zaki nuna masa? Tayi
tsuruu tama kallanta.
Taci gaba to tun wuri ma gwande ki koma gidan
yayanki kije ki tallafesu wallahi tun kan kwanon abinci ya
gagare ki a gidannan. Wake yarda yaya ya taho don rashin
hankalinki hadda na goyan. Ni kaina nan ba farinciki nake
da aurennan ba saboda haukan nan da sukayi na daura mata
maza biyu sam bazata zamo mana alkhairiba: Inna an bashi
matar binshi za'aji da mugun asiri harmu nan yasha femu
hakanan muna zamanmu ya jawo mana ja iba gayi yayi da
zatukanta mikewa yayi da kyar ya fice kofar gida.
158
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
Inna binta tace ke inna baki ganewa bakisan liki mar
hakan ba. Yarinyar nan uwarta kudi kegareta ina ganinta da
manya manyan kadade bandir bandir sannan yarinya ce me
kyuta ba kananan alkhairi nake samu dagareta ba. Ta ya
kike gani idan ta shigo gidanmu kanina na auranta bafa
karamin warwarewa zamu yiba. Inna fa tayi sukuti tana
sauraro jin labarin kwandala tace Allah "yarnan?
Ta mike kafa sosai tace habawa sosai mana wallahi duk
yan cefanan da kikaga ina yomiki daga kudin tane duk in
tazo ina da dubu biyu. Tace Allah binto harda rike haba.
Tace wallahi inna. Kinga tana san sulaiman haka zata
dinga kwakwakwa gun uwarta tana bashi muma muna
samun na batarwa zama da talauci bashi da dadi inna da
zama da matsiyaci gwara zama da me arziki.
Tace hakanan fa yarinyar nan kinyibasira meyasa tuni
baki sanarshe niba? tace ai nasha kin gano hikimata da
dagewata. Tace ina sam wallahi face to kinji hikimar
alkalinnan ya mana kancal. Tace sasai badan kadan ba. To
yanzu ya za'ayi ta tabe baki yo ni nasan ya za'ayi bayan an
yanke hukunci mu gashi ba kudi ba bare mu daga kara.
Tayi jimm sannan tace ke binto shegen son kudinki ina
159
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
tsoron kar ya kaimu gahalaka muzo mu sa kanmmu a
wahala. Tunda an yanke hukunci shikenan muhakura mun
dace gaba.
Tayi shirun tsawo sakwanni sannan tace shikenan
amman wallah idan na şamu dama zanyi dun ta dawo mana
nan amman dai zan dinga kai mata ziyara ina dan samo
wani abun. Ta Harare ta tace meye hadinki da ita da zaki
dinga zuwan mata gida. Bayan kin kwanto aurannaki ta
yaya. Tace nifa bai sake niba zai zo ya maidani nima ina
zanyi wannan sakacin wane gida ne zanyi abinda nake
agidansa ni kadai abu na.
Tace ko da naji gwanda ki kuma gidanki kar nauyin yayi
yawa tace to ai zan koma daman nasan tunaninki kenan kar
na cinye muku abinci.
Tace in hakane naji laifi ne yaro na shan wahala na
nemo wa kizo ki saki ciki ki cinye nasa ke kinbaro naki
auran tace naji naji haba zan koma shikenan ko? Tace
shikenan hakan ai yafi agaisa nesa nesa dai. Anan ta kwana
ranar inna nate tsegumi kan abinci lokacin da nafisa tagama
wahalar aikin tuwo duk tayi gumi ga fama da itace saboda
damina idanunta. Sun rikide hakan yasa kanta ke masifar
160
WAYE ANGON?
juyawa.
Maryam Ja'afar
Sai bayan isha tagama ga tabatar kokunya inna batajiba wanda ya zamar mata ka'ida duk dare.
Ta sungumo tukunyar tuwon gabadaya ta kawo gaban innada ta kafa kujera tasa ta tsare tana ganin aíkin duk dan kar asa ma danta magani amakke ko ta debi wani ta baje kafin ıkasa abata nata.
Ta toma ta dauko kwanukan da maara duk ta aje gaban
innar. Sınnan tabar gun ta koma kan miya. Ita ma miyar koda akagama aka kawo mata aka dire ta koma kan tatar
kokan tarayi tana dafe kai. Aka yafuto dan tuwan mara
daya aka ofka miya ciki wacce bata fi rabin ludayiba duk
yawanta kuva aka dangwarar dashi gaban inna Binta akace
gashinan ta lalli tuwan to kalli innar tace dan wannan kefa
inna rowar tsya ji yar miyar kamar na roko itama ta fusata
ta miko hannı tana cewa bani kayana me rainuwar tsiya.
Kefa binta cin araba ne dake tace cikin jin haushi ai daman
haka kike cewaduk sanda irin haka ta kasance ke dai kar
azo a cinye muu abinci sabode bakar rowa. Yanzu ya
zanyi da wannan bincin wallahi ba inda zai je min.
Cikin gajiyaw tace ke bani kayana don ubanki maras
161
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
godewa Allah ina naki wannan din ke ke nemo masa? Tace
bani ke nemo masa ba amman dai ai abincin dan uwa nane.
Tace to bigeni ki kwata marar tausayi ko tausaya masa
bakiyi ki saukakwa cinki in kinje can gidanki kyaci yanzu
da safe ma jira zaki abaki amman duk da haka baki ga
kokarinsa ba. To naki na kara din in zaki ci wannan din kici
in bakici bani kayana gobe mun kara muyi dumame.
Harara innar tayi yayinda ta luma hannu ciki tuwan
taci gaba da silbarshi rantabace dajin haushin rowata.
Sulaiman ya fito daga bandaki ya aje buta da yar cikin
jin jikinsa yace to meye na hana abincin aba lowa mana
yaci ya koshi meye amfaninsa.
Tace to ubana ko miyina anki aba din aci yako shi
biyewa binta zakayi in dan ita ne akwanaoiyu zata iya
cinye mudu sam bata iya tattaliba saian binzan a!
munbazaranci tsiya sambata san darajar abiciba.
Yace to bata nawa mana kinsan dai ya rata kadan kuma
tunda an karu ai sai a kara awo ko? Tace an kara fa
gwangwanin garin daya iakin yande ak dafa wa kullum
sannan da safe ma ci zatayi. So tace ta yafi kafinta tai ta
uban kashi me shegen wari da karfi. Kude kansa yayi ya
162
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
wuce ya gaji da maganganun in dai innace zata iya kwana
da ita ana abu guda sabode nacinta duk ka gaji ka sakar
mata ga nuna iko.
Dakin matarsa nafisa yadosa zai shiga ta daka masa
tsawa kai ina zaka je? Yace batare daya juyoba so nake na
kwanta bana jin dadin jikina yau ta zaro masa ido tareda
nuna masa dakinta zo nan ka kwanta tun yanzu ka saba
shiga ka kwanta ko sabon gulma ne. yace kai inna ki
tausaya min mana banajin dadin guntu guntun baccin
danake im son na kwanta gabadaya don na huta sasai.
Tace anki din dawo nan ka kwanta nace. Wucewa yayi
kofar gida ya bar mata gidan gabadaya tace hakan yafi
yaushe zan barka ka shiga tun yanzu. Binta dake gefe tana
jinsu tace umku dai kuka sani shi kafiya ke kuna takura da
shiga hakki ta uyo tana kallonta baki cike da tuwo har yana
fadawa wanda t tauna tace.
Kinsan bintc na kusan fasa miki baki saboda rashin
kunyarki, ina ruvanki ne yau daga zuwanki zaki fara sa
min idao da surutaito gobe ki tattara ki koma gidanki bazan
iya ba kin naji duka.
Samira ce ti fito laga daki hannunta rike da waya tasa
163
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
ear phone kunnanta tana bin wakar dake aiki daga ita sai
daurin kirji kai ba dankwali hannunta rike da indomie da
kwai ta shige kitchen inna ta bita da kallo harta shige ta fito
da yar karamar tukunya tana kokarin wankewa tace kinsan
idan na kara ganinki da wannan taliyar ta leda sai na
dandakaki a gidannan keda ita waa ya waifeki da bazakici
tuwo ba shi muma mukaci sai shegen feleken bazakici tawo
ba.
Bata san me fake cewaba saboda tadode kunnen saida ta
jefeta da marfin kwano sannan ta cire tana cewa inna me
nayi kike jifena? Tace Amadu na jefa ba kebadan ubanki.
Tace to me ya kawo kuma na sako ubana cki yana kasa
kwance kina zaginsa. Tace na zaga zo ki ama mai tayi
shiruu tana gun guni ta wanke ta shige kichen Binta tad
ago murya tace munci indomie in kin gam: kanwata daman
ban koshi ba.
Ta kalleta tace kwadayayya ahaka zaki kare kina bin
kannaki kina lashe musu dan abinda uka samu. Mikewa
tayitabar gun wanke hannu tana rarlawa. Nafisa baiwar
Allah tana daki duk tana jinsu bayanta idar da sallar isha'i.
Jikinta duk kaikayi yake mata ga kaari duk sabode aikin da
164
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
tayi da son samu ne tayi wanka amman jarabar inna bazata
bartaba bata isa tayi wankan dace ba yanzu zata hau masifa
da zaginta. Wankan me zatayi da dare in ba sako gulma ba
da makirci don haka tana ji tana gani ta kashemata wankan
dare sai dai ta kwana da kaurin danko da kaikayi. Da tage
tana cutuwa ne bata iya baccin kirki sai ta dinga shiga da
baho. Daman tana ajiyar ruwa a daki na bokitai sai ta shiga
cikin bahon tayi wankanta abinta sai ta daidaici inna ta
shige daki bazata ji matsin ruwa ba. Ahaka take samu tana
bacci me dadi da tayi sti gado nan da nan sai dacon me dadi
ya kwasleta bata sanin shigowar sulaman din dan sai dare
yayi sosai sannan yake samun shigowa.
Tana zaune tana laziminta inna ta kwalo mata kira har
tana tuntube dan saurin fitowa kartace wani abu. Ta fito
hijabi jikinta ta tsugunna tace gaani tabita sama da kasa
tace matar limin anan sanye da hijabin an shige daki anyi
shiru. Kunne na nade duk abinda akace saboda muna kicin
ba'a ko jin sai kin kasa kunnuwa.
Ta sunkuyar da kai dai cikin ladabinta gantalallen
tuwonta aka turo mata wanda baifi na bintanba mara guda
duk wahalar aikinta shine rabonta. A kace dauki gashi nan
165
WAYE ANGON?
yau Binta tasa miki rani na dan rage zubi.
Maryam Ja'afar
Tace ba komai an gode Allah kara rufa asiri daga haka ta
dauka ta wuce daki. Daman yunwar na kwakwalarta ba
wani koshi takeba don haka minti biyar yawa ta muke.
Tamkar bataci komai ba haka taji. Sai dai ta kora da ruwa ta
kuma tayi zaune jugum tana cigaba da lazimin. Itake dai
abin ya kasance har washe gari. Shi kuma Baban mabaruka
ahaka ya kasance awannan daren sai dai ya tura gidan
matan kanin saya basủ nair hamsin su sai wani abu. Shi
kad'ai ya kwana a gidan cikin takakin tsiyar da binta tamasa
na barmas a yara.
Ranar da za'a tafi da mabaruka gidin imran kansa Binta
ta shigo dakin inna tana cewa zanje fa in gano makwam in
gano gidin mabasuka inzo in baki labari.
Tace aifa ke akwai tsinannen yawo hake kake so kit a
gantali a gari zini na kodewa. Kije. Sai kin dawo bata damu
da maganar innanba ta wuce fakam fakam. Tamkar
mahaukaciya.
Kode taje bata iya shiga gidanba musamman da me
gadin gidan yake mata kallen almajira san ya hanata shiga
duk irin bayanin da take masaa amman yace ina wallahi
166
WAYE ANGON?
bazata shiga ba.
Maryam Ja'afar
Ta ciji yatsa matuka saboda takaci taso ta shiga don ta
bada labari kuma akai rashin sa'a ba ubanda ya ganta cikin
wadanda suka santa kota sansu su shigar da ita. Shi dai
tadinga dogin wuta tana jin jina gidan mamakinta wai duk
mabaruka ke da wannna gidan ita kadai har yafi gidan
mamanta? Duke hasashenta bai hakaba ayande take
tsammanin ganinsa kash! Ina ma ta shiga taga ya cikinsa
yake tamkar ta kaiwa maigadin duka take ji.
Sai dai tawuce ta zagaye duk bayan gidan tana kara tu'u
jibin tsaruwar gidan.
Karshe dai ta tattara ta komo a kasa a zatonta daa ta
shiga ciki mabarukar zata bata kadi harta hawo mashin.
Daman akasa tazo don haka takaici biyu ga na rashin shiga
ga na rashin samun kudin don tason ta samo tun a hanya
zatayo cefanan ta me rai a lafiya har da nama ko kifi taso.
Tazo ta girka ta baibaye gida da kanshi tahana inna gabanta
ma zata zauna tacita taune kashin don ta rama. Sai dai
hakan baiyuwu ba.
Itaka ta dawo gida wurjanjan kafafuwa sunyi lu hu luhu
yar yarkace yirkace tana zuwa randa ta nufa ta kwan kwadi
167
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
ruwa kan tsohuwar yunwarta dasa bawa sannan ta shigo
daki tana cewa wash. Ta fadi kasa tana maida numfashi
inna tabiya ta da kallo tace sannu kinsha wuya hala.
Tace ke dai bari ba kadan batace ya akayine ta bata
labarin komai. Tace Allah ya kara maganin ki kenan kinje
inda baa gayyaceki ba saboda yawonki da kwadayi
gashinai kinci bakarwuga kin dawo a bama gobe kya sake.
Cikin jin haushi innar da gajiyarta tace ke kiji inna ya
mabaruka ba yata bace ubantafa nake aure har sai an
gayyace ni don naje gidan 'yata? Tace lallai kam tunda de
kika je an bude miki kafa kin shiga saboda kin haifeta.
Wallahi nasan baki ma me gadin kama de mutu niyar arziki
ba wacce za'a kiraki da uwa yasa yace bude miki mu
samman de yasan ita mabarukar wane gida ta fito gida no
na masu kudi tsaffta da hankali, amma ke wa zai saki a
lissafi mahaukaciya kawai maganganun inna suna mata
zafi matuka wallahi ba dan matsayinta agunta ba wallahi da
yau saita mata dukan tsiya ta barta kwance ko dan tahuce
gajiyarta da haushinta mata sai fadan tsuya dagori juya
mata baya tayi ta kwanta shame shame a kasa tana jin
kafafinta na dandaka.
168
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar afTace ki tashi fa ki tafi gidanki yau bakida wuri anan bare
ki samu kwanan abinci ki tafi can.
Aranta tace sai ki tayi tayi kwanciyarta abinta. Baban
mabaruka kuwa tunda safe yara sukazo ya basu na koko.
Ishirin kadaice jikinsa ya mika musu su biyar sai nag aye ko
shi zar shana takhin. Haka suka siyo suka kukkurba harda
kokas yayi jigum yana kallansu shikanshi inda son samu ne
suidan.san masa haka ya kwanta jiya baci komai ba koba
kamai da Binta nanan da ta danyi danyi dabararmu ta mata
tadan girka wani abu ko dan ya yenta harta sammasa to bata
haka kokon safe in ya bada ko talatinne ta kan cika a asiyo
dadan yawa har shi ya kurba da aka zo na rana suka sa masa
kuka su yunwa suka ji shi kanshi na gayen ya galabaita sai
dai dan Babban wande bufi shekara gama shaba yake ta
jigik dashi.
Kwandala bashi dasu da yai basu suci kode awara ne ya
fita ya bubbuga bai samoba sai gama. Ya siyo musu kuli ya
kawo musu suka tattauna saka sha ruwa. Allah ya jefo masu
sijan kwalabe jikinsa har rawa yake yakwaso duk
kwalabanta da take Tarawa din ta sayar ya fice dasu.
Daya daga cikin yaran yace ka na inna nefa ita ke
169
tanaaa
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
Tarawa zata saida. Yace itama sai na sa yar ba kwalabe wa
zai amfana da kudin idan baku ba marar kunya? Suka yi
--shirų suna kallansa ya fice da sauri kar me kwalabin yatafi
tana cewa in sake jin bakinka marar kunya.
Anyi sala kam kwakben da yawa duk ya siyar ya wuce
shago ya siyo mu su gari da siga ya kawo ya jika ya basu
suka kume..
Yamma lis sulaiman ya shigo ai de sauri tafice ta tareshi
tana cewa kai sulaiman ba dole ba akin baka mata ba kaga
kerarren gidan da aka gina ma mabaruka? Ransa ya bace
sosai ya dubeta yace yaaya banason maganar nan kar ki
sake yi min ita.
Tace kai sakarai shawara nazo maka da ita. Wallahi har
gude ina son mabaruka ta shigo gidammu. Kuma kaima
nasan har ynazu kana santa koba haka ba? Yace to meye na
tambayar alhalin kinsan haka ne ina santa man azan dana
ne.
Taa to ga shawara ya baza kunnuwa yana saurare tace
dayan bayun wallahi ko ka sace mabarukar ko kuma shi
ANGON.
Buta ke hannunsa ba shiri ya salata yana kallanta yace
170
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar r
1
sata wannan cace irin Magana cemarar dadi yaaya. Tace ka
fahincce ni mana yanzu zaka ta zura ido kabar wani kato ya
kusanci matarka alhalin kowa yasan matarkace akwai fa
auranka a kanta fa kausu maida kai gara fa.
Yayi shiru yana tunani tabbas yana son gasgata
maganarta tabbas mabaruka matarsace tunda an daura
mashi aurența ya bada sadaki kuma babanta ya daura masa.
Ya za'ayi yabar wani sakarai can tare de matarsa alhalin
shine ANGON.
Jikinsa yahau rawa sabode kishi ayaune komai zai iya
faruwa idan yayi sake tabbas dole ne ya dauki mataki ayau
ya kamata ya raba mabaruka da wannan mugun me kwace
matar mutane a yande yake jin kansa har kisa zai iya indai
mabaruke zata zama matarsa ya tabbata itama aduk inda
take hankalinta tashe yake tana cikin damuwa. Tabbas
bazai bar rayuwaisu ta surkur kuce haka har a rasa
rayukansu gwanda a kawar da imran din don cetan rayuka
biyu.
Yadubeta yace ya kike ganin za'ayi kansa? Taji dadi
sosai tace yawa kanina yan daala zaka samu da yawa ku
dira gidan da wukake da dare bayan an kaita daki ku gudu
171
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
da imran din kuyi nisa dashi sosai kuna azabtar dashi har
sai ya rubuta takardar saki gareta. Kuji hikimar dane kata
ga mabarukar a tabbatar da eh lallai ya saketa din kaya tana
nan tana idda har ta gama nasan to a wannan lokacin za'a
baka auranta tunda wanda suka ba ya wulakantata ya sakar
musu ita bayan ya gudu. Bazaku sake shi ba har sai bayin
aurenku. Jikinsa na rawa idanunsa sun sauya yana jin ya
gamsu de bayaninta yace zan iya kawar da shi gabadaya
dan samun kwanciyar hakalinmu.
Tace a'a bance haka babande kisa bai saurareta ba ya
wuce da sauri yana cewa ba abinda zan fasa. Idanunta suka
fito hankalinta ya tashi ta dinga kwala masa kira amman ina
yayi nisa da gudu ta fada dakin inna tana rawar jiki a
tsorace.
Inna ta bita da kallo ta tashi zaune daga kwancan tana
cewa meye haka wane kaka haukanne? Ta zauna tana cewa
da sulaiman mana tace.
Tace en me yayi? Ta bata labarin abinda ta tsara masa da
yanda suka rabu na kudirinta. Inna tace ke dai akwai
shedaniyar mata kinta dan uwanki kika tara yayi kisa kan
san kudinki? Tayi tsuru tana kallanta. Tace to wallahi ke
172
WAYE ANGON?
za'a kama ba ruwana. Ke kika turashi.
Maryam Ja'afar
Idanunta suka fito ta fara rantse rantse ita batace yayi
kisa ba shine yace zaiyi.
Inna tayo kanta zata daketa har zani na fajuwa. Rufe
min baki makira ke dai fitinace duk ranar da kikazo
gidannan sai kin haifar da tashin hankali karshe ma yau
kisa zaki jawo mana muna zaman lafiya. To tashi maza
maza ki bargidan na gaji kikama can gidan mijinki, tace
cikin jin haushi nifa ki bar gańin laifina kome nayi ranonki
ne kika bani ahanja kika koya min dan na kwatanta kadan
daga abinda kikayi sai kiga laifina ta kara zafafa to naji
tashi tashi haka ta dinga korata har zaure tamkar akuya tasa
sakata ta datse gidan ta juya tana masifa haka kawai
yarinya taja mana jafa'i ina dalili. Shima zai dawo ya taras
shine mu zuba dani kuke zance ta shige daki taja tayi tsaye
tana hararan gidan tamkar bazata tafiba. Daga karsle dai ta
zuciya fuu ta wuce azuciyarta tai alwashin bazata sake yin
yaji ba tazo wajen inna gari da yawa ga gidajan kawayanta.
Don haka can ta fara nufa gida gida duk in taje da niyar
zama zasu canza mata fuska ba arziki ta fito tayi nan tayi
nan ba inda ake ganinta da daraja. To wa zai jawa kansa
173
WAYE ANGON?
bak'i taje ta kashe dan makalallen auren.
Maryam Ja'afar
Baban mabaruka kuwa yana can yana fama da yara har
dare yayi ya rasa sukuni. Tabbas ya fara nadamar barin
binta da yayi ta tafi. Dole sai ita gidannan wa zai iya rike
yarannan: shi dai kam ko da kudi be iyawa don haka ya
kudiri aransa tunda safe zai yo bikonta ta dawo su zauńa
ahake kawa ai shegen kansa ne.
A nata bangaren itama hakane har daren bata sanu inde
zata raba ba. Ga yanwa dake damunta sannan mamanta sun
cicciko sai tsiranta suke tun jiya idan tayi wasa zasu zame
mata ciwo gwanda ta dawo gidanta kawai in ya mata ta
masa. Yafi wulakancin da ake mata ta kanta inna
walakancinta dabian ne ga ruwar masifa sam baka koshi
agidanta ko da da ziyara ne wuni daya waima ita don an
santa "yace amman bakihaka ko a "yan uwa ne ba wanda
take ba sai dai a dafa abarshi a tukunya ya dankare. Don
haka tasan gidanta ya fiye mata koba komaidai ko sana'arta
tayi taci ta koshi tabawa yaranta amman a haka batasan
halin da suke cikiba.
A wannan daran yaron na gaye ya kima kashi ga zazzabi
da yake na maracin mamansa sar amai shaa ga dankaren
174
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar far
kuka shima haka yayayyen kuka da kashin tsaye duk
sukabi suka rikitashi saurankuma kuka wai yunwa sukeji.
Ji yayi bazai iya hakurin safe ba takalma kawai ya shura
yayi gaba dan yo bikon matarsa binto.
A kafar gida sakaci karo da juna. Ta doka masa harara
tare da tsaki ta wuce cikin gida ta barshi tsaye. Wani
farinciki ya saukar masa ganin dawowarta dai dai sande
yake bukatarta. Yabita da kallo har ta shige yana dariya
yace oho dai ai kin dawo kije ga aikin can na jiranki ni nayi
nan yawuce da sauri.
Da wannan tilin kashin da amai tayi maraba ga kukansu
sun birkita gidan taja tayi tsaye tan a kallo cikin tsananin
masifa tace kam bala'i kunyi kashi shine ya kasa wankewa
zai fita ya barku anan. Suka yi shiru suna kallonta na goyon
ko koda ya ganta yah au zillo yana dariya ta fito da sauri
don ta sauke masa kwandon masita sai dai wayam. Tajuyo
tana bak'i zaka dawo ka sameni wallahi ni kadai na haifi
"ya "yanne. Ko zama batayi ba ta hau wankin kashi.
Suka isheta da inna yanwa mukeji ta tasomusu nima
banciba kukaki garkwa wanda ya ajeku eye? Suka yi shiru
suna kallonta a tsorace ganin yanda ta taso musu tamkar
175
も
1
1
1
1
WAYE ANGON?
zata cinye su.
Maryam Ja'afar
Sai da ta kammala sannan ta dubą tsohuwar ajiyarta
sabode irin hake kanzo adaran ta daka ta murza musu da
gishiri suka ci suka koshi.
Ta dade tana jiran dawowarsa har bacciya kwasheta bai
dawo ba. Sai day a tabbata tayi bacci ya dawo ya shigon
sadaf sadaf ya kwanta.
Shawarar de ta bashi tabbas ya dauka dan haka yayo
hayar "yan kato da gora ko nace kauraye ko "yan daba ya
tanade su su kuma suka tanadi makamansu. Sai da dare
yayi sosai misalin karfe daya na dare sannan suka tinkaro
gidan imran.
Lokacin kowa yana cikin halin da muka barsu ita tana
bayi shi yana dakinsa kwance suna bacci ta kan me gadi
suka fara suka daure shi suka kwantar dashi suka shigo
cikin gidan duk ma'aikatan suka daddaure su hanyar
hanyar sadarwa na gidan suka daddatse suka tunkaro
dakunan.
Kamar cikin bacci imran ya dinga jiyo tashin
maganganu a babban falo ya mike da sauri dọn dubawa har
lokacin yanajin zafi akansa.
176
F
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar far
a
Ta window ya leko abinda ya gani ne ya ya storatashi a
ganinsa yan fash duk sun rurrufe fuska sai bindigogi da
wukake hannunsu
Ya saki labule yana salati hanlinsa ya tashi ainun ba
abinda ya fado masa sai mabaruka kada su shiga dakinta sú
lalata masa mata itako su kasheta. Jikinsa yah au rawa bata
kanshi yakeyiba ita kadai ya keji
Daga cikin ma'aikatan gidan ya nuna musu dakinshi
kamar yadda suka bukata don haka suka tukaro dakin da
zuwa suka fara dukan kofar tamkar zasu karyata.
Ya runtsa idanuwa yana ambaton sunan Allah sukace
kabude kofar nan tun kafin mu shigo da kanmu. Yayi
addu"a de neman tsarin ubangiji ya dogara gareshiya nufi
drower don ya dauki waya babu ita a dakin yayi shiru yana
tunani sai sannan ya tina yasata charge a dakin mabaruka ya
dafe kai yana salati suke sake dukan kofar tamkar zasu
budo su shigo.
Wucewa kurum yayi yana addu'a yasa key ya bude
kofar suka bankado shi dakin ya fadi ta baya saman karpet
duk suka shigo sannan babban cikinsu yayi dariya tare da
cewa barka da dare oga ya kasa cewa 'komai yana kallonsu
177
n
E
E
E
1
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
ya sake cewa ango ango kai da zamu tarar da kai a dakin
amarya ya akayi muka tarar da kai a dakinka?Yace kansa
tsaye haka nake sha'awa ko akwai laifi? Yace no no no ka
kyauta that's gud haka muke so daman damun tarar da kai
adakinta da hukuncin da zamuyi maka sai yafi wanda muke
tsaro ya dubeshi cikin jarumta pls ko zaka fada min me
kuka zo gidana a wannan lokacin? Yace kana mamakin
ganinmu ne? yace sosai ma kuwa yace ok amma bamuyi
maka kama da masu neman nadare ba? Yace bazan iya
ganewa ba sabida bansan kamanninsu ba don basu taba
zuwa min ba
Yace good good kasan dalilin rashin zuwan su? Yayi
masa banza yace saboda baka da dalilin azo maka gida,
kasan meye dalilin ya girgiza kai a'a yace to amaryar da aka
kawota maka zo maka gida sai sannan ya fahimce su da
nufin su yaja tsaki tare da mikewa tsaye yana kakkabe
hannu yana hararansu duk suka bishi da kallo da mamakin
karfin halinsa.
Daya daga cikinsu yace cikin maganar su ta dabanci
wai ya hakane oga wane irin gaye ne shi yaa muna Magana
yanayi kana tsaye oga yana tsaye ai aika mar kawai ko?
178
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
'afar Yayi dariya ogan ya fara zagaye shi sannan ya dubeshi
yace dan Shafa min shi malana yakai masa duka aikuwa ya
daga hannu zai kai masa duka caraf ya rike hannunsa cikin
tsananin bacin rai yace kada ka kuskura ka kai hannunkajikina dan wallahi lallai zan kar yaka idan kai karamin dan
iska ne hannunsa ya kama rawa da jikinsa karshe ya sake
shi.
Ogan tafa ya masa yana cewa good good ka birgeni
abokina haka nake son namiji, ya dubeshi cikin bacin rai
yace ka ka fadaman me kake so me zan baka ku fitar min
daga gida, ya juya yana juye juye adakin sannan ya tsaya
gabansa yace anan banga abinda zaka bamu ba nasan baka
ajiya a gida, bakudi muke nema ba kawai dai munzo daukar
ranka ne simple ka bamu kawai mukara gaba. Yayi dariya
ya kalleshi yace daukar rai ko? Yace yes yes yace daga
cikinku nan bame iya daukar raina allahi ko don irinku
allah sai ya barni da tsawon rai don ku dinga ganin takaici
mata ni allah yaba don nine alkhairi gareta ku fadawa
wanda ya turoku 'yasa ido yagani zaiyi mamain irin zaman
da za muyi me sha'awa da birgewa bai taba ganin ma'aurata
ba irimu ahaka zai mutu dabakin ciki kufada masa kukuma
179
ta
an
Ka
ta
la
ni
n
d
a
h
も
t
1
1.
WAYE ANGON? Maryam Ja'afar
sakarkaru dakikai marasa aikin yi idan zaman ya gagareku
kuzo zan baku aiki da albashi me