Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 10
saboda ba baki sai hawaye dake zubowa saboda takaicinta tayi ta kasa kwatar kanta saida yaga dama badon ya gajiba ya saketa shima din saida ya tara miyanshi. Kan ya dau ke bakinsa ya tofa mata abaki ya kuma denne hancinta kamar yanda ake wa yara in za'a basu magani ba shiri suke hadewa. Itama hakace ta faru da ita ba shiri tahade saboda ko kowa da numfashinta yake tas ta hadiye. Sai daya tabbatar ta hade sannan ya dagata yana dariya yace see aikin namiji kenan ba kuma kowanne zai iya haka ba. Kaki ta hau dan san kakalo amai tanayi tana kuka sabo mai sauti tamkar yayayya har yatsa ta dinga sawa dan ta ameyo miyansa. Rike hannunta yayi cak yana kallonta yace kada ki fara wallahi. Idan ba haka ba zaki wahalar da kanki ne dan in kin amayo shi sai kin kuma shan wani wanda ma yafi wannan yawa. Ta dago tana kallonshi da jajayen idanta wadanda suka kankance saboda kuka. 137 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar Bakinta kuma yana zubar de yawu ta saki bakin kamar shanyayyan mutannen nan da basa iya rike miyau duk dan saboda miyansa ya shiga bakinta yasa ta kasa hade miyannata ta kalleshi da kyau tace Allah ya isa mugu dan iska wallahi sai Allah ya saka min. Ya tsugunna gabanta yana dariya yace me mukayi ma tun yanzun kin fara kai karata wajen ubangiji ki bari in mun kasance tare dake mana sannan. naga shin Allah zai saka miki, sannan ke kika fara kika watsa min miyau a fuska. Kika kuma min gadara akan me zan iya me zanyi hakan yasa na nuna miki abinda zan iya fiye ma da haka zan iya zaki kuma gani hakan yasani firinciki matuka. Mikewa tayi daf da nufin shiga bayi tajecan tayi kale-kalen amanta. Shima mikewa yayi ya tare gabanta tare da cewa ina zakije? Bata bashin amsa ba. Ta koma gefansa zatawuce ya sake tare wurin ta kama daya gefan nanma ya tare tadago ta kalleshi cikin gajiyawa tace ka matsa ka bani guri yace naki bigeni kiwuce batace komaiba ta sake yin gefe zata wuce nan ma yabi ta tare. Cikin masifa tadago tana wallah zan maka rashin kunyar da har ka mutu bazaka manta ba. Yace ok yi mana 138 1 WAYE ANGON? ina jiranki. Maryam Ja'afar Sun dade a haka ta kuma kasa wucewa din duk in da tayi nan zai tare, Tayi amman ta kasa, Karshe dai kuka ta fasa masa tana rokansa ya bata wuri bazata iya jure miyansa abakinta ba. Ya riko hannunta yana dariya yace to meyasa ki kukan dan yawun mijinki na bakinki sai ki damu tana kallansa tace dan san Annabi kadaina tabani wallahi bana so. Taci gaba da kukan yace is ok is ok bana san kukannan pls, share hawayenki sai in baki hanya. Da sauri ta share don ya matsa din hannunta yaja ya zaunar da ita yana kallonta yace Meyassa kike kyamata mabaruke alhalin ni mijinki ne yanzu bazaki iya shan yawonaba? A marairaice tace saboda bana sonka ina kyamar duk abinda zai fito daga gareka. Kai wallahi zama ma da kake kusa dani ina cutuwa na kanji kunci da damuwa ya lullubeni hakanan saina rasa sukuni da walwala komai ya cunkushe min ba abinda ke min dadi maganar da nake da kai ma wallahi daurewa nake amman kunci ne azuciyata bana san hakan. balle har na lya hada yawunka wallahi bazaniyaba. Don Allah ka kyaleni kabarni na huta? Ta hada hannu wa tana rokonsa wasu sabbin hawaye na zubowa ya 139 WA B sl Si n t 1 1 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar kalleta a tsanake yace to amman kinsan ni mijinki ne dole in zauna tare dake dole kiyi Magana dani bare azo ga mu amalar aure kinsan haka dole ne. ta kalleshi da kyau tace amman kana ganin idan ka min haka ka min adalci ka kyauta min kenan baka ganin cutar ta min yawa dame kakeso naji? Yace mabaruka ba cutarki nayiba sanki nake fa kuma tunda an daura aure ai kinsan dole hakan zai kasance ko zami yi ta kallonjuna ne. tace asanyaye amman kasan niba dawwama zanyi da kai ba tafiya zanyi wani gidan meyasa to zaka kusance ni alhalin ba samu na zakayi gabadayaba indai har da gaske kake zaka sawwake min nanda wata uku. Ya kalleta a nutse sannan yace kina nafin na aureki ne kodai don in ganki agidan har zuwa wannan lokacin batare da wani abu ya kasance tsakanimmuba ke bazaki min adalici ba ki tausaya min tunda har nina miki? Ta kalleshi tace bazan iya ba wallahi bazan iyaba. Inajin kamar zan mutu idan har ka tilastamin yin hakan wallahi numfashina zai dauke. Abin ya soma bashi haushi matuka wannan maganar banzace don ya kasance da ita a matsayin matarsa sai ta mutu wannan wace irin tsana ce haka? Amman duk da haka 140 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar Σ zai jarabata ya gani don haka yace ba abinda zai faru dake zaki samu nutsuwa da hakan duk damuwarki da bacin ranki zasu tafi. Ya fada sanda ya cire dankwalinta ya wurgar ta tsorata ainun jikinta ya fara rawa ya kara matsowa kusa da ita ya jawota zif din ri garta taji ya zuge bayan ya bude gabadaya saboda har kasa ya dirishi. Ta rikice ainun ya fara yawo da hannusa duk illahirin jikinta. Ta runtse ido gam tana jin wata masifar kunci aranta jikinta na rawa ganin ya fara nisa yasa ta dubeshi da rikitatun idanunta acikin tsawa tace ka janjanye hannunka daga jikina Baima san me takeba inma daji baya tunanin zai iyabata amsa ta sake naąnata masa ganin zata bashi matsala yasa ya tarata tsakiyar gadon ya kwantar da ita shi kuma yana kwance kan jikinta bayan ya kashe hasken. Bala inta ya karu da masifa ta hau dakansa ta ko ina tana ihu tamkar wacce zai wa fyade maganinta yayi sai ya hade bakinsa da nata saidai gunjida take da halbe halbe. An dade ahaka iya abinda zataji taji amman bata ci nasarar tureshi ba. Zuciyarta tana jinta tamkar zata fashe saboda takaici da bakinciki. Tuna takalminta masu kwaras kwaras na gefen gado 141 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar tunda aka shigo da ita suna karkashin gado da haka ta wajau da hikima ta tura hannunta ta dauka daya batayi tunanin komaiba. Ta dage iya karfinta ta kai masa duka a kai a jejjere har so biyu. Ba shiri cikin tsananin azabar radadi da zafi ya saketa yamike dafe da kai yana juyi a dakin dake karshe ya durkushe agun dafe da kai hankalinsa ya gushe ita kuma tana kwancan tamkar wacce aka dasata gun hawaye na zarya. Ta mike zaune tana gunjin kuka. Ko kallansa batayi ba ta shige toilate zaune tayi dabas a bandakin ta saka kuka mekara bayan ta tabbatar tasa wa bayin key. Bakinciki takaici kunci suka dameta wallahi tayi bakin cikin da har ya tabbata ya hadata da jikinsa bayan yasa mata miyanshi. Tayi Allah ya isa ya a kirga tacigaba da kakolo aman tana kuka har saida ta amayo duk abinda taci sannan ta hakura badan ta yadda harda yawun ta amayar ba, ta dinga wanke bakin tamkar zata karar da duk ruwan bayin duk ganinta bata wanke kazantar bakinsa ba daya goggo ga mata. Taci kuka iya karfinta karshe dai ta bige da wanka dan wanke dattin jikinsa à ganinta. Shikuma yanacan dafe da 142 : WAYE ANGON? Maryam Ja'afar kai yana juye juje tsawon wasu lokuta sannan ya fara samun sauki yaji yadawo hayyacinsa da kyar yamike saboda ji yake tamkar kansa zai fado ya shiga juye juyen ina take bai gantaba ya lelleka ko ina. Sai a bandakin yaji yo motsinta ya samu nutsuwa sannan. Yadan daga murya yace kiyi hakuri daman kin fada nine nakiji zan kiyaye ki daga haka ya juya yana cewa saida safe. Dakinshi ya shiga kan gado ya fada Takaicinsa ya karu a yau yakara tabbatarwa kansa mabaruka bata sansa tunda har tayi yunkurin daukar ransa. Babu abinda zaiyi taso shi dole ne yahakura da ita yasawa kansa hakuri da salama ba tasa bace zuciyarta ba'a gunsa take ba hakuri da ita shi ya zama dole. Amman ta yaya zai iya hakuri da ita yana fa sonta? Ya zaiyi da ransa ya zaiyi da zuciyarsa yana jin tamkar nunfashinsa zai dauke idan har bat-tare dashi ba idanko har ya ralu da ita tabbas mutuwa zaiyi. Kansa ya matsa masa da rarrae ya mike ya nufi drower dan samun tamakan gaggawa. Duk da tasan ya fita tayiwa kanta alkawarin bazata fito ba a bayin zata kwana tuned shi mugu ne. don haka anan taji zamanta tana share hawajen takaici said a y agama ya dansha magunguna sannan ya kuna ya kwanta da ruki har idacin kan dummm 143 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar yakeji juyi ya dinga yi hawaye na zubowa na tausayin kansa a wannan daren yaiwa kansa alkawarin har lokacin da ya jiba sawake mata bizai sake nemanta ba a matsayin matarsa tundahar bataso bazai sake marmarin hakanba har abada yahakura da ita. Daire iren wadannan alkawurin bacci ya kwasheshi me matukar wuya. Shi yana kan gadinsa yana bacci daciwo jikinsa sam baya jin dadinsa. Yayinda ita tana bandaki zaune kasan tails baccin wuya wanda bataso tayi shi agidan bay a kwasleta daga zaune kawannensu zuciyayinsu basu musu dadi ba abinda ke musu dadi. Shin ahaka wannan daren nasu zai kasance darenfarko? Masu karatu ku min afuwa zan dan dawo baya zamu so muyi wanehali baban mabarukar yake tun bayan barinsa kotu sannan shi kanshi sakishi sakiman zamu so muji wane hali yake. Tun lokacin da alkali yagama yanke huknci ba ban ya fice daga kotun zuwa gida. Isarsa kenan sai ga inna ta iso yayi zaune tsakar gida yayishirun bawai yaji zafi sosaiba amman inda ace anbawa sulaiman ne da yafi farinciki don haka damuwarsa ba wata bace. 144 . WAYE ANGON? Maryam Ja'afar Ta rife kugu tare da tsayawa saman kansa tace to kazoo ka zauna me kake nufi? Ya dago yana kallonta yace name kenan? Tace au bakasan ma me nake nufi ba ko? Yaja tsaki tare da cewa ki tayi ni nasan me kike nufi ya dauke kai cikin gajiyawa da'ita. Tace to maganar kotu bazakayi wani kokari ba na daga kara ba don ni wallahi ban yardaba an cikiwa alkali kudi ya yanke shari'a yanda yakeso amman kowa yasani kanina ke da mata amman antake gaskiya anba wani wallahi mallam ana guje maka kada mabaruka tayi zaman zina. Ya dabeta da kyau yace kei binta bana san jaje jajen jifa'i naki ke kullum bakinki båya furta alkhairi sai sharri sannan da kike cewa in daga kara in kai ina san nan da wani kudin ban dagata ke nifa na karaya shari'a da masu kudi yana da wuya bazan iya ba ni ka kace kullum ina zarya kafa duk taji kaushi yanda akeji wannan haka zaayi idan na yi kamar yanda kikace zuwa za'ai a sake akalin dan haka bazan iyaba. Taje shi Allah ya zaba mata Allah sa alkhairi ya basu zaman lafiya shikuma sulaimanun yayi hakari ya nemi wata ba matarsa bace shikenan Magana ta kare. Cikin fada tace iyye! Hake kace ko. Daman na dade ina 145 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar zarginka bason aurennan kake da sulaiman tinda saboda talakane kafison kaba me kudi. Ina lura da kai bawani bibiyar sahun da kayi idanka yana a kwadayi ranshi ya baci sosai ya mike ya nunata da hannu yace Binta! Binta ina hanaki baka ji bakisan me zaki fadaba. Wallahi kada ki cikani kuma kwadayin ne nefiki ne inda yarkice na tabbata wallahi bazaki bata ga talakaba ko da yakike da talakan saboda shegen kwadayinki. Sai ni nana yi kokari wajen ganin sulaiman din shi ya aureta duk saboda ke amman baki ganiba to kije kiyi abinda zakiyi nabada ita saboda kudin sai me ai "ya ta ce ke ina taki yar? Aifa ta kara hawa ta dinga huci wallahi karya kake. Kai kasanni bani da shegen son abin duniya sai kai duk abinde yarin-yar nan ta shigo dashi idanka na kai har rokanta kake kana aikawa gun uwarta tabaka ya kaleta da sauri cikin mamakin jin sharrinta ya jinjina kai yace mata shedanu Allah ya shiryaki binta wallahi kiji tsoron Allah ke zaki iya sa akama mutum saboda mugun makircinki. Itama ta taso kaine babban shedan kwada yayye me son abin duniya ba hakuri da abinda aka samuAllah yasa kada ka dinga mata zarya agida dan nasan dali linka kenan na bashi don kadinga zagajawa 146 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar anki mu talakawa an bashi waya sani ma kila dan yankan kaine watarana kanka zai fara yankewa kwadayyace ya juyo ya kalleta yace ni dake ke kwadajayya ni kwadajayye kinga anyi daidai zanga dani dake wa zaifi mata zarya agida sannan in kinji haushi kingara hakura da hukuncin ki daga karar ke na bar miki ita taso kayi cika baki kamar har zuciyarka alhalin munafunci ne. ayi dai mugani in tusa zata hura wuta kuma ni da kai cikin gidannan ka gama samun hutu kaine Babban makiyina aduniya tunda kaki jini na. yace eh naji din marar godiyar Allah kar in zamo maso yinki in dawwama amakiyinki din rashin hutu kuma na nawa ai ni kullum acikin rashin nutsuwa nake a gidana bani da sukuni kin fitine ni a gidina taaji haushi sosai tace to abu me sauki ka sawwake mun mana in tafi gidammu sai in bar fitinarka daman me nake karuwa da kai in banda bakin talaucinka kowa yana cigaba a rayuwa amman banda kai haka zaka mutu a talaucinka cikinsa ka taso cikinsa zaka kare ahaka na sameka amman yau tsawo shekaru ishirin babu rana daya da naga sauyi da kai gakanan riga kullum daiya sai shegen datti da warin jiki takalma a huhhuje. Yace sosai kince haka mana tunda na raboki da gidan ku masu 147 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar kudi marassa talauci game da arziki na dauko ki. Tace koma dai aja ka dauko ni kasan gidammu yafi gidanka so dubuwallahi. Yace to shikenan kina iya tafiya gidannaku ki rabuda talauci ko na huta. Ki hada duka da fitinannun "ya "yanki ki tafi bazan iya da fitinarku ba rashin me kula dasu yasa tuni ban sallama maki ba dan ba me iyawahalarsu. Sakarya kawai me dogan baki silifas din kafarta ta cira sun koma jaa saboda bakin datti duk sun cinye harda kullin leda in da hancin ya cire ta jefe shi dasu tana cewa katon banza me gadan talauci tun iyaye da kakanni. Shima ya ciro na kafarsa yajefota dashi yana cewa sai kin bar gidinnan yau me kashin tsiya jarababba. Kai fada dai tsakanninsu ya kaure da buge buge ya daketa ya zageta itama ta rama "ya "ya duk sun kewaye su suna dariya idan ya kada innar su ce ka dubi inna ta fadi. Sai su kyalkyale da dariya. In kuma baban aka yar saibu kyalkyale da dariya suce shima baba ya fadi. Sakarcin fadannasu ya dinga nishadar da "ya "yan suka dinga tsalle suna tafi karshe suka fita waje suka yo gayyar yara suna cewa kuzo kuga su Babammu na fada har suna 148 WAYE ANGON? faduwa. Maryam Ja'afar Nan fa yara suka cika gida suna ta tsalle abin na burge su wani yaron na cewa nima sai nacewa su iya muma suyi miyi ta kallo har ni fita in kira ku kuma ko? Sukayi tsalle eh eh wallahi mayi ta jin dadi nan kowané yaro zake shima su innarsu zasuyi yazo ya kira abokanansa. Su kuwa basu fasa ba suna yi suna zagin junansu har da gari karshe dai saidai makota suka shigo rabo duk akabi aka kwakkwade su wajen rabo. Maza dai su suka iya rabawa suka janye shi da iyar yana bala'i sai kin bar gidennan tsinanniya "yar matsiyaata. Itama ta taso ana rirrike da ita yome zan zauna inyi gidanka matsiyaci talaka me kashin tsiya duk na kare agidanka ba cigaba sai shegen faso duk ka yaga min zanin gado katon banza me tusa cikin dare duk ka kumburamin ciki daga yau na huta Ahaka dai aka rabasu aka fice dashi yana ta bala'i sai tabar masa gida kafin ya dawo ta tattara ta bar masa gida harda "ya "yan duka baya so. Itama cikin gida tana baka'i har ni zai wulakanta cikin mutane in ni shegiya ce zan kara zama gidansa me ma zai sa na nace agidansa. "ya "ya kuma anan na same su dan haka 149 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar nan zan barsu nima banso me zanyi da "ya "yansa. Akece haba "ya "ya ai basu da laifi dole ko ki tafí dasu taçe Allah ba inda zanje dasu aishi ya haifar nan da nan tahau hada kaja-minti biyar hart a fito yaronta nagoye na jikinta yana shan maama ta cireshi tana cewa zauna nan dan iska ai nanon da nake bake ba biyana ake ba. Yaro ya canyara kuka tace kafara kenan shi yazo yacigaba da baka bazan iyaba. Mutanen nakotan dake wurin suka zaro ido tare da cewa a haba dai kanki daya yaro yana yan watanniki cireshi? Bakya fara ba wallahi. Ta hararesu san ranta tace da daya daga cikinku wacce ta haifa min shi? Sukace a'a ke kika haifi kayanki tace to naki na tafi dashi din magulmata kawai sai aje giba a yada. Suka daddubeta ta taso zaku fice mindaga gida ko sai na fasa kan daya kinibabbu kawai sirin sirin suka mike suka fice ba wanda yace komai taja tsaki ta kalli "ya yan" tace ku kuma don ubanku zaku gane kuranku kokon safe sai ya gagare ku indai na barku a gidan ubanku marar zuciyar ne matsiyaci. Daya yace inna ina zaki je? Tace gidan uba na nima suka ce zamu biki muma ta zaro musů ido babu wanda 150 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar D ubana ya Haifa cikinku kuma kuji zamanku a naku gidan daga haka ta dauki ledar gari yayi zafinta ta wuce fuu fuu suka biyota suna zamuje inna taci karo da kara ta dauka ta biyo su da gudu duk wanda ya biyoni sai na fasa masa kai. Suka koma da guda suna kuka ta yarda karan ta wuce tana cizgar fada sake sake biyota itama ta biyo su tana karasu suka gudu suna kuka tamkardai mahaukaciya harta samu nesarar fita. A fafar gida suka ci karo dashi zai shigo ta dillah masa harara shima ya dallo mata tasa. Suka ja tsaki a tare da cewa can a karata gayyar tsiya ta sake cewa mahaukacin banza marar zuciya durkusawa yayi zai dauki duwatsu habawa da gudu ta falla. Shikuma ya dinga jifanta da dawatsun. Ita kuma ta gudu tana cewa Allah ya isa ka jefi uwarka sahura me tuwo. Ya yunkura zai biyota mutane suka rikeshi suna haba ba girmanka bane kana barin abin kallo dubi yanda mutane ke kallonku. Sai wurge wurgen idanuwa yake karshe dai ya denna kai gida taras da yaran yayi sun hada kai suna kuka ga me shan maman yana ta canyara kuka. Tsaye yayi ya rike kugu yana kalkasu tare da cewa wato 151 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar wannan matar bata tafidakuba anan ta barku? Sukayi tsuruu suna kallonsa. Yace harda na gayonma. Amman wannan matar akwai makira to ni ya take son nayi daku? Sulaiman kuwa ko daya samu sauki yabi duk ya rikice yafita hayyacinsa sai surutai yake shi kadai inna ta shigo dakin tabishi da kallo tanacewa sanbatunne angon mabaruka? Ya daga kai ya kalleta da jajayen idonsa cikin takaicin maganarta yace duk wama yaja min inba keba daman kinmin baki ba ba dani za'a ba alhalin NINE ANGON haka kawai an ba wani sakarai can. Wallahi sai na daukaka kara. Taja tsaki tare da zama tana tabe baki tace sakarai kawai iska na wahalar da me kayan kara baka gaji da wahalarka. Kaje kaine kaa wahala. Babban abinda ke damunsa da bashi tsoro idan ya tuna hankalinsa ke tashi jikinsa ya dinga rawa duk tsikar jikinsa ta mike saboda kishi. Kar imran ya kusantar masa mata. Wannan tunanin da yayi yasa ya rike ya fasa ihu tare da hargagi tamkar wani zaki idanunsasu ka kada jikinsa yah au karkarwa. Inna tajabaya tana kaponsa tace o o o o meje haka sai kace wani kura waa zakaci anan? Sakarai fankan feyau. 152 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar Kana nan kana hauka zaka haukatar de kanka abanza badai baka matar za'ayiba tana can tare da nijinta taama manta da kai kwanukanta na gefe ya wani juya tareda baro duka kwanikan suka tarwatse masu jamba sukaji yacigaba da hargagi idanunsa suka rikide. Tace to ko zanci ubanka dan banza lalatacce me shegiyar zuciya da ubanka kwanukan nawa zaka fasa kan wata shegiyar yirinya "yar mahaukata? Tun kan na haife ka nake da kwanu kannan gadansu naci gun uwata itama gun uwarta taci gadonsu. Shine zake min sanadi fitsararre me zuciyar kare. Daman hada hanya ake da talake bare masu kudima hauka suke su dauki "yarsu su baka? Shima uban nata ba abakin komai yake ba gunsu sunan ya Haifa ne ba wai cin galaba zaiyi akinsu ba don sunfi karfinshi tunda suna da kwandala. Shi ko ko tsiya anan ta ganshi ta barshi tun sanina dashi matalauci ne kuma har yanzu bata canza zaniba uwarta taci wuya gunsa da halinsa da takaicinsa. Ahaka zata yarda taba ka auren "yarta ta lalace gunka tana kallen dan masu dashi danshi. Duk bata lokaçinku ku kayi da kuke zarya kita haka shima ubanka da talaucinsa ya 153 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar mutu yabarni daku ba wuyar rayuwa da ban shata ban a talaucine gashi nan har yau bai sakeniba kuma gaka nan cikinsa riga kwaya guda baka da wacce za'a kalla aso. Banga ma abinda ta gani baya burgeta harta kwallafa ranta a gunka tamkar dai ubanka. Wata tsawa yayi tare da cewa ya'isa zata kara masa takaici ga na abinda ke damunsa amman tanakara masa zafi. Tayi shekeke tana kallansa tace to nayi ubana. Kar ka kai min duka sullutun banza kawai ka gaza kwace mata kazoo nan kana min hargagi bashi da abincewa don in ya fada zaka kara masa zafi. Saminra ta shigo gidan tana yafe dadan gyale tasha kwalliya irin nasa nayan zamani ana tafe ana taunar cingum. Ta zauna tana cewa wash na gaji inna tabita da kallo tace aikin me kikoyi in ba shegen yawo ba. Kara yau baki dauke be agidan sai gantalin banza da na wofi. Ta dubeto tace ke dai kin faye tsegumi wallahi duka yaushe na fita rana daya idan banyi wani abu gidannan ba sai kiga kamar na shekara banyi ba duk bakya ga nin kokarina a gidanan ba. Ta daga hannu zata kai mata duka. In baki min shiru ba 154 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar sai na kwadeki maras kanyar yarinya afada ki fada mikewa tayi gabadaya ta fice daga dakin tana turo baki. Nafisa na tsakar gida na shara har tana bangajeta amman ko tsayawa batayi ba bare ta bata hakuri ta dago tana kallonta tace amman kina ji kina bige ni ko? Tsaki taja bayan ta juyo ta shige daki. Inna dago daki tad ago murya tace to to me kum aka miki maras hakuri ke dai a kullum sai kince an miki wani abu yaushe ta bangajeki din "yar gidan marassa hakuri? Tace a sanyaye ba komai daga haka taci gaba da sharar ake da taikaici a ranta. Tace au da kyau kin kyauta wato ina miki Magana shine kika dago kika harareni kika shareni kika cigaba da sharar wato ga mahaukaciya tayi tayi ko mirewa tayi daf daga dugen tazo harkofar dakin ta durkusa cikin ladabi da sanyin halinta tace kiyi hakuri ban kyautaba zan kiyaye gaba. Taja tsaki kawai tare da dauke kai sai don kanta ta mike tacigaba da aikinta innar ta dubeshi tace kai sullutun maza wadanan tarkacan da kasa aka zo aka cika mana daki dasu kasa suzo su kwashe tsiyatakunsu. Ya dago ya dubeta da jagajen idanunsa yace amman 155 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar meyasa samira take shigar dakin alhalin tasan akwai me dakin tunda akwai kaya. Ta taso masa cikin bak'i wacece me dakin duk nan bame dakin gidana ne babu wacce ta mallaki daki a gidannan sai dai aro. Ita wacce kake maganar tun yausle ta kama gidanta har kake fadan akwai medaki samira kuwa daki nata ne tunda asalinsa anan take kwanciya kinibabban aurenka ne yasa ya fito to tunda basu zo sun kwashe tarkacansu ba me zai hana bazata dinga shigaba tana huce gajiyarta akan gadon. In sun kwashe shikenan idan kuma basu kwashe bamu munyi namu wallahi sadakinka kuma kaje ka anso kayanka da duk kayan auran de ka dankara musuhar zanin da kawa yarinyar ka amso yau ba sai gobe ba. Nafada maka yayi tsaki tare da cewa banajin bazata dawoba zata dawo ta taras da kayanta. Tace alko zanci mutuncinka wallah, ba dai a gidannanba na rantse kai ba waccema zata sake shigo gidan anba waccan figaggar ta iskka. Bazan sake ganin wani tashin hankalinba na fada maka Allah. Zaiyi Magana kenan suka dinga jiyo kuka daga waje kuma cikin gidan ake shigowa. Suka saurara de kyau. 156 2 2 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar Inna suke gani ta shigo tana kuka wi wi wi fuska share share harda majina hijabin farace amman tayi dakan dekin. Suka bitade kallo cike da mamakin wannan sakaren kukanta. Har ta zauna ta mike kafafuwa tamkar me shirin bori.. Inna ta saki baki tana kallanta harta zauna din tace wai me nake gani haka wane irin sakarci ne haka kin shigo kina kuka tamkar akuya yaragaje yargaje ina taron ko ya muta ne. Ta cire hijabin tana cewa yo inshiya muta ai dasauki aurennawa ne yą mutu. Inna tazabura tamkar an watsa mata ruwa ta dafe kuji na shiga uku me nake san ji ya zamuyi dake? Tace ba gwanda ya sakoni ba de wal kancin dayamin bayau. Tace be dai sako'ki din ba daiko ko abinci aka barmu dashi mun shiga uku ince dai bai yi saki da dai ko? Tace kai kaji inna da wata Magana kinsan zagin daya mine da cin mutuncine? Tace ince dai baki rama ba kar yaji haushi in aka sako ki kika dawo min nan ai tawa ta kare yausle zan iya ciyar dake niba karfi ba me ya faru ne. ta zauna nan fata fara zuba karya da gaskiya wanda akayi da wanda ba ayiba. Saida tagama tas 157 WAYE ANGON? Maryam Ja'afar sannan inna tace bayan taja tsaki ta dauke kai ai kinji sakarcin ke a kallum baki da wajau awannan zamanin wa ke fada da miji ai lallabawa ake inba hakaba wallahi yaa sakoki ki dawo gida ki jera da kannanki suna rainake. Sannan da kika dage kan auran dan uwannaki wani tsine daku me ke gareke da har za'a baku ina zaku kai "yar mutane kema din haka tsiya ta ganku ta barku tunda nakeda ubanku ban taba ganin ya tsinanawa kansawani abuba ahaka ya mutu ya barni daku. Mutum ne marar zuciyar nema. Shine

Chapter 7 of 10