Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 11
a dalilin dan uwansa aka ba kunma shi shaida ne akan waye Mujeeb, sannan ya taya amininsa bakin cikin rasa Munceban kasancewar yasan ya kallafa ransa a kanta, shi yasa ya garzaya yaje ya gayawa Mujaheed tare da lallashi da ban hakuri na ya dauki hakar a matsayin kaddarar da ko 64 135 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria bargo, sannan yahau bisa abin sallah ya soma tilawar karatun Alkur'ani mai girma. Har takwas saura na safe Muneeba na aikin bacci ko alamun tashi bata yi ba, ganin hakan yasa ya tashi daga tilawar karatun da yakc yi yaje ya leka fuskarta baccinta take lakadan fuskarta tayi sawaitayi kyau sosai, ya kai hannu ya shafi kumatunta masu taushi, ya shafi la66anta masu sul6i, yayi murmushi da ya tuno cizon da dan bakinta ya gantsara masa a daren jiya, ya kada kai ya lull6eta sosai sannan ya fita zuwa sasan Goggo. Sun gaisa ne take tambayarsa Munceba, a dalilin tasan tare suke shigowa ko kuma ta riga shi shigowa, don taya Goggon hidimominta na safe, ya dan shafi fuskarsa yace, "Tana can kwance bata jin dadi kwana mukayi tana murkususun ciwon ciki, sai asuba ta sami bacci, shi yasa har yanzu bata tashi ba", ta dan gintse fuska tace, "Ciwon ciki? al'ada take yi hala?" ya girgiza kai yacc, "A'a ciwo ne dai kawai". Tạ dube shi sosai tace, "Ba al'ada ba ne, to ciki ta samu ko haka da wurwuri?" yayi saurin cewa, "Gaskiya bana tsamamnin haka ciwo ne dai daga Allah", tacc, "to, Allah ya sawake". yace, "Amin", da ya koma daki ya iske har a lokacin baccin take yi, sai yasa shirt da gajeren wando ya 137 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria soma gyaran dakinsu, ko ina yayi fes-fes ya tsare ko ina gado ne kwai da take kwance bai gyara ba, ya fita tsakar gida zuwa kicin da bayi duk ya share ya gyara ko ina tsaf, hatta kwanuka duk ya wanke su. Ya ji ana buga kofar sasansu, ya je ya bude, sai ya ga Goggo ce a tsaye, ya bata hanya ta shigo tana cewa, "Ya mai jikin har yanzu bata tashi ba ne?" yace, "Eh, tana kwance, shigo bari in kirata ina jin ta farka". Yana lura da Goggo yadda take karewa sasan nasu kallo, kila mamakin ganin an gyara ko ina take yi kada yake ta ga jinshi da ruwa ta san shine yayi ayyukan gidan. Bata zauna bashi sai ya wuce dakin baccinsu yaje yana dan bubbuga Muneeban yana rada mata a kunne "ki tashi ga Goggo ta zo gaisheki". A firgice ya ga ta tashi, yace, "Lafiya kika firgita haka?" tace, "Dole in firgita Goggo fa kace, zuwa kayi kacе mata bani da lafiya?" yace, "Da naje gaisheta ne take tambayarki shinc nace mata kin kwana da ciwon ciki bangaya mata abinda ya faru nayi ba, wannan ai sirrinmu ne, taso ki zo tana falo". Ta sako hijabi bisa doguwar rigar jikinta ta biyo bayansa falon inda Goggo tak ta ganta a tsaye ta ce "Goggo ki zauna don Ailah, ina WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria yake yi ban taba lura ba,ke ma Yaya tunda kin sani ai da kin gaya min tunda shima dan gida ne ai da shi za ayi, amma yanzu zata shiga matsalar Guggonsu tunda ta nuna bata sam bata yarda ba, wai da 'yar aminiyarta tayi niyyar hadasu aurenshi kinji fa Yaya wai har zaka so bare fiye da naka". Inna Amina tace, "Yanzu ita Rahin din ce tace bata san auren Muneeba da Mujeeb din tafi son sa da 'yar aminiyarta, lallai zumuncin zaman bai yi ba tunda har zaka fi son 'yar aminita da 'yar dan uwanjini. Ni da zasu kyaleta mu a bamu muna son abarmu, zata fi jin dadin zamada mu fiyc da Rahin, saboda Rahin fitinanniyar halittace Allah yayi, yanzu fitinarta zata tashi a kanki ta koma kan Munceba, balle za su zauna gida ſaya, an hada 'ya da fitina sai dai Allah yakare mana ita" Inna Amina ta kwalawa su Khausar kira duka su biyun suka shigo, suka sake gaishe da Inna a karo na biyu, Inna Amina ta dube su tace, "Zaa daura auren 'yar uwanku nanda kwana uku". Gaba dayansu suka waro ido waje suka ce, "Wacce 'yar uwar tamu?" tace, "Muneeba mana” Khausar ta dafe kirji tace, "Mama Munecba fa kika ce? Ita da wa?" tace, 67 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria "Ita da dan uwanta Mujeeb, ai kun san shi ko?" Khairi tace, "Dan wajen Guggo Rahin wandake karatu a Uninversity Kashere?" Mama tace, "Kwarai kin gane shi, shinc nan da kwan uku". Khausar tace, "Mama to Yaya Sadiq fa, shima ai yana son Muneeba ba sai a tambaye ta ba a bata wanda take so, shi Mujeeb dindama yana sonta ne?" Inna ta се "Mujeebu bai taba cewa yana sonta ba can iyayensu ne suka hada auren shi bama ya nan bai san za a daura auren ba ance daga makaranta sun tura su Lagos ranar daurin auron zai dawo sai ya dawo zaiji". Khairi taja tsaki da tace, "Ashe ma bai sani ba shine za a cusa mana 'yar uwarmu tana tsaka da karatunta ko aure ma bata isa ba za a ce sai anyi mata au e, ai da sai a bata wanda takeso kawai za a cuceta". Mama tace, "Ya isheki haka, ina ruwanki, ko kinfi iyayenta sanin abinda ya dace da ita ne? to wallahi ki kama bakinki in bahaka ba ba zaku Dukkun ba don ba zaku je ku zuga ta ta bij rewa iyayenta ba, ku da zaku je ku lallasheta ku bata shawarwari na gari ku nuna mata yadda zata yi zaman aurenta lafi ya, tunda kuna 'yan karancce-karance a a sai kuma ku nemi soko soki burutu a al'amarin to ahir dinku kada inji wata magana 68 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria mara dadi ta fito daga bakinku, ku yi mata fatan alkhairi kawai ku taya ta addu'a shine soyayarku a gareta a matsayii ku na 'yan uwanta". Sukacc "Shike nan Mama Allah ya sanya alkhairi yaushe zamu tafi IDukkun?" tace, "Sai zuwa jibi ana gobe daura aure, amma ku bari Abbanku ya dawo sai muji banda zai ce tunda itaba a lokacin zata tarc ba sai sati ya zagayo". Suka fita suna sake tattauna wannan abin al'ajabin. Khausar tace, "Wai wane ne Mujeeb din ban gane shi ba ke naga har kin gane shi". Khairi tace, "Kema kin sanshi kin dai manta shi ne. wani dogo fari dan gayu wanda shi babansu ya rasu muka raka Mama gaisuwa muka ganshi tare da Yaya Mustapha, har suka zo wajen motarmu Mama ta yi masa gaishyuwa, kin gane shi yanzu?" Khausar ta ce, "O.K, na gane shi, gaskiya tayi dace yana da natsuwa sosai". Khairi tace, "Ai gayen ya hadu yadda kika san haifaffen cikin Gombe haka yake, gashi kyakkyawan bafilatani ko ba komai sun dace da Munecban dole ma ya so ta in kuma baya so wallahi a daura da Yaya Sadiq". Khausar tace, "Ai wannan hadin na iyayensu babu mai tada shi sai dai wani ikon Allah ko idan dayansu WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria yamutu, amma ko suna so kobasa so sai an daura tunda sun yi niyya. Idan mun je lallashinta kawai. zamu yi kamar yadda Mama tace". Inna bata baro Gombe sai da suka shirya -yadda zasu bullowa wannan biki na bagatatan, Inna Arnina tace a bar komai ana kayan daki a hannunta ata yo daga Gombe. *** Ranar Juma'a itace ta kasance ranar daurin auren Mujeeb da Muneeba. Ranar alhamis shiryeshirye duk sun kankama a gidans Muneeba gurin iyayensı Lawisa, ita kam Innan tace ba zata yi o ba sai idan za ayi tarewa, shi yasa bata gayyaci kowa ba, bata kuma yi shirin komai ba. A gidansu Muneeba ma babu wani shiri da Guggo Rahin take yi, a hakanne kanwar Mahaifiyarsu da tayi saliama gidan tun basu gaisa da Guggon ba taс, "Gob: daura aure ba a kina shirin komai ba?" ta ce "Dada. wane shiri zanvi tunda ba tarewa za ayi ba kuma ni meyc nawa ko tarewar ta zo tunda bani na kulla auren ba, su da suka kulla ai su za 70 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria su yi duk wasu hidima". Dada ta ha zuka ta kawo wuya ta ce, "Wai ke Rahin me ke damun rayuwarki nc, kina cikin hankalinki kuwa?Kin kuwa san muhimmancin zumunci? To wallahi ki shiga hankalinki ki bar jayayya da auren nan in bahaka ba zaki mutu kumaayi auren suyi zamansu lafiya bayan ba ranki. Yanzu 'yar dan uwanki,'yarki ta tashin kiyama itace abin kyamar ki, kiyayyar da kike nunawa uwarta yanzu zata tashi ta dawo akanta kenan, to ki kama mutucinki kanki tunda kafin ya tarwatse daga gareki, ita Hajiya Hariran da kike takamar zaku kulla auren tsakanin 'ya'yanku, idan ita bata da nagaba ai ke kina da shi, in banda shirme irin naki da son zuciya yaushe zaka yarda danka ya auro 'yar mace, ba kya gudun ta azo ta mayar da marigayin mijinta kafin yamutu bayan da katabus a gidansa itace mai juya goda shima ta juya shi? Ko kin manta da halayyar aminiyar taki ne in kara tuna maki, don mu jama'ar garin nan ba mu manta ba, ko da yake tsutsunda ya jawo ruwa ai shi ruwan kanwa dukan tsiya”. Guggo Rahin dai tayi tsuru ne tana jin fadan da Dadan ke mata wanda tana sane haka al'amarin yake ammata gwammace ya auri 'yar hajiya, ita a nata wautar ai hakan ba zai 71 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria yuwu ga danta ba, saboda sanin sirrinkan juna da suka yita da aminiyar tata wanda bata san Hajiya Harira ta rigata yin sammako a sanin komai na duniya, ita kanta 'yar tata mai budadden ido cc. Kafin Dada ta bar gidan Goggo Rahin sai da ta jadda mata cewa tayi abinci na masu zuwa daura aure, sabooda abokan babansu Mujcebu da abokan Mujeeba na nan Dukku da na Gombe da zasu halarci daura auren duk da Mujecb din baya nan. ta tabbatarwa da Dada zatayi komai da ake yi sannan Dadan ta bar gidan ta nufi gidan su Munceba. Washe gari da safe za a daura aren ne misalin sha daya na safe, tun wajen karfe tara iyalan gidan Alh. Sani da shi kansa suka iso Dukku. Matansa guda biyu be suka shi ga gidan Guggon tare da direbansu da ke dauke da katon akwati da wani a gannu guggo Rahin na ganinsu ta tare su da murna saboda dama sun san junan tun suna nan Dukku. Ta sa aka kawo musu abinci da abin sha. Bayan sun gaisa ne suke shaida mata tare da Alhaji suke yana kofar gida tace, "Shi ne tun shigowarku ba ku gaya mini ba aka barshi a waje, bari in sa isha yabude masa dakin Mujecbu unda an gyara dakin". Ta fita ta kira 72 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria Isah tace maza ya bude dakin Mujecbu na azaure yayi wa Alh. Sa ni jagora gata nan zata zo śu gaisa. Matan Alh. Sani suka nuna mata akwatunda suka shigo da su. Suka ce inji Alhaji yace a hadasu da wasu mata su kai can gidakunsu Munecba. Guggo ta washe baki tace, "Lallai Alhaji lar da wata dawainiyar akwati bayan kudin sadaki da ya aiko? To Allah ya saka da alkhairi ya kara budi, an gode". Ta saka hijabi ta sami Alhaji a ſakin Mujeeb, bayan sun gaisa ta dinga zuba mas a godiya yace, "Babu komai Mujecbu da na ne zan iya yi masa fiye da wannan, don na ma abin ya zo a kurarren lokaci shi yasa". Guggo anyi mata susa a inda ke mata kai-kai sai ta gyara zama ta ce, "Kai ma ka gani dai Alhaji, in banda ana son a nuna min iyaka aa yaushe za ace za ayiwa yaro aure cikin kwana biyar ba tare da saninsa ba bare yardarsa ai yanzu an daina irin wannan auren, wato su suna takamar Yayyi na rie su, sannan sune kannen ubansa shi yasa za su yi gadarar nuna iko, nima ai ina da iko a kansa basu kadai ba". Alhaji Sani dama har da nasiha ya zi yi mata tunda ya ji tana a lawa da auren sai ya ce, "Kiyi hakuri, wannan abu da 'yan uwanki suka yi ba nuna iko ane zumunci ne suke son ya WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria Kullu mai karfi, kin san babu wata mu'ammala da ke kara karfafa dankon zumunci irin hada auratayya a tsakanin ya'yayc, in har za ayi hadin comin Allah ba don son raiba, ko don wani abu na duniya da aka hanga Mujeeb yaro ne na gari mai ladabi da biyayya, idan ya dawo ina rokonki da ki karfafa masa gwiwa akan wannan abin alkhairi da kawunninsa suka yi masa, nuna kin amintan da hadin, shi zai kara masa kaifin gwiwa ya rike amanar auren da aka hashi". Hana Alh. Sani ya dinga kawo mata nassosi da nasihu akan ta yi hakuri da hukuncin da 'yan uwanta suka zartars akan danta tunda ba hukuncın da zai cutar da shi ba ne, ana sa ran alkhairi su biyo bayan wannan aure, tare da zuri'a mai albarka. Mut ne suna ta dudduba kayan akwatuna da aka kawo, zannuwa ne masu kyau da tsada kala goma sha biyar da hijabai da gyalulluwa a baban akwatin, m vinsa kuma kayan shafa ne dankam niasu kyau da tsada. Kowa ya ga kayan sai sun birge shi babu ma kamar takalma da jakunkunan masu tsada ne a kamfanin (VINCI). Guggo Rahin ta hada mata uku da matan Ah. Sani suka tafi suka kai kayan gidansu Munceba. A lokacin tana can dakin Inna Asabe WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria ita da su Khausar da Khairi da Murja suna mata tsiyar irin kayan da tayi na kwallaiyar da suka zauna suka cancada mata da wani leshi mai tsada da Inna Amina ta dinko ta taho mata da shi. Tun zuwansu Khairi a jiya suka yi mata shampoo suka yi mata stracin kanta da (handdryer) da suka zo da ita, aka yi mata, tun a jiyan suke aikin gyara Munceban don har dilka da suka zo dashi suka yi mata tayi kyau tamkar a ranar aka faro ta a leda. Yara suka leko dakin da gudu suna cewa "Adda Munceba an kawo miki sabbin akwati masu kyau, zo ki gani". Ta ballawa yaran harara ta ce, "Kai ku wucc ku bamu guri kafin in zane ku". Daga baya Inna Asabe ce ta take basu labarin akwatin da aka kawo, kaya kala sha biyar kuma duk an dinka su, dinki kuma na gani na fada, ance kayan daga Gombe ne gidan Uban dakinsa don matansa ne ma suka kawo". Take gaya musu. Khairi tace, "Inna zamu iya zuwa mu gani?" tace, "Mc zai hana, ku zo muje ku gani, suna dakin Larai, can aka kai". Su Murja sun ga kayan su ma sun yaba sosai don da ganin kayar: ka san 'yan boko ne suka hada su. 75 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria An daura aure aurarrakin da misalin sha daya da minti ashirin na safe, wanda a 6angaran Mujeeb Alhaji Sani ya sami halarta da wasu abokansa guda uku sai abokan Mujeeb din na nan Dukkuhar ma da na Gombe duk sun sami zuwa. Mujeeb sun iso garir Gombe misalin hudu na yamma. Daga makaranta bayan sun gama abin da za su yi direct gidan Alh. Sani ya iso a lokacin su kuma sun dade da dawowa don bayan sallar azahar suka baro Dukku, gaba daya shi da jama'arsa da iyalansa. Wani abu yake ta daure masa kai tun yana garin Ikko da wasu cikin abosansa suke ta kiransa suna taya shi murna wai za ayi daurin aurensa sai dai yayi murmushi kawai, yace, musu basu ji da kyau ba auren kannensa ne za a yi, idan suka yi masa musu haka nan yake hakura ya kyalesu tunda shi bai ji wannan tatsuniyar da suke masa a bakin wani na gidansu ba. Amma da ya dawo yaji Alh. Sani yace yana son ganinsa sai zuyarsa ta fara raya ko dai soki burutsun da ya dauka abonkansa suna gaya masa gaskiya ne? to in gaskiya nc shi kuwa da wa aka daura masa aure? Shi dai yasan duk 'yan matan zuri'arsu babu wadda yace yana so, to ko Goggonsu tasa an daura masa aure da Suwaiba ne 'yar wajen aminiyarta Hajiya harira? 76 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria Tunda ta taba yi masa zancen yaje ya nemi Suwaiban, shi kum a ya nun ba ya ra'ayin da ta gaji da yi masa naci dole ta hakura ta kyalcshi, Allah dai yasa bahaka banc. Ya iske Alh. Sani a falonsa, ya dube shi yana murmushi ya ce, "Da gani ko abinci baka ci ba, wanka kawai ka yi ka zo amsa kiran babanka?" ya gyada kai yace, "Na kasa cinabincin nehar sai naji abinda kirankaya kunsa, zuciyata sai dar-dar take yi tamkar laifi nayi". Alhaji yayi dariya yace. "kwantar da hankalinka babu laifin da ka yi, abin farin ci neta sameka iyayenka maza wato Baffanninka sun daura maka aure da 'yar uwarka Muneeba a yau da hantsi, mu ma dazu muka dawo daga Dukkun". Mujeeb cike da alhinin abin da yaji yace, "Alhaji, aure? Me ya faru haka har aka daura mini aure bani da labari? Ita Muneebar ce masu tayi muna soyayya da har suka yanke wannan hukuncin?" Alhaji ya fuskanci Mujeeb sosai sannan yace, "Yadda baka da masaniya haka ita ma yarinyar bata da masaniya har sai da iyayenku suka yanke shawarar haďaku sannan ne itama aka gaya mata, to Alhamdu lillahi tayi halacci don bata bijirema iyayenta ba ana ta yabon ta na sa mata albarka, WATA KL SAN 1 Rahmatu Hassan Zaria ak kaima ina rokonka arziki da ka yi biyayya a garesu tunda na san ko kai mai biyayya ne, kamar yadda aka yi ta sa mata albarka kaima ina fatan idan ka isa can gida su yi ta sa maka albarka a dalilin ka yi musu biyayya kada ka irsura wani cikin 'yan uwan ko abokai kai ko iyayenku mata wani yayi maka hudubar iblis ka bijue wa wannan aure da aka kulla muku addu'a kawai zaka yi Allah ya sa hakan da suka yi ya zamo alkhairi a gare ku baki daya, ya baku zama laf yada fahimtar juna da karuwar arziki". Jikin Mujeb yayi sanyi kalau da wadannan nasihohi na uban dakinsa, kwarai da zuciyarsa ta soma kiusa masa sam kada ya yarda anyi masaba dai dai ta an dauki karar yarinya an aura masa yar shckara sha biyar, duk da a garinsu taisa aure amına shi a nasa sarin ba yazu yake son yayi aur: ba, ko da zaiyi aure a kalla sai ya kammala karatunsa ya sami aiki, in so sarnu ne ma sai yayı whalli sannan zai yi aure, amrna sai gashi duk nashi tsaiin da yayi an rushe, haka al'amarin Allah yake sai kay rayuwarka tsari irin yadda kake so shi kuma baiyi daidai da nasa tsari ba sai ya canza maca i lan kai mai imani ne da yadda da hukuncin Allah a akanka sai kayi na'am da hukuncin da yayi a kanka don hakika hakan shine alkhairi a garcka, iuan ku aka WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria bijirewa hukuncin Allah to tabbas haliika zaka ga ba daidai ba a rayuwarka", shi yasa Mujceь yayi saurin fatattakar sashen zuciyarsa da ke son ingiza shi ya yiwa iyaycnsa tawaye, yavi amanna da sashen da keyi imasa nuni da yin bivayya. Ya risina gaban Alhaji Sani yace, "Na gode Allah yasa hakan da suka yi shine mafi alkhairi, kuma insha Allahu nayi biyayya bazan bijire musu ba, zan amshi auren da suka yi min hannu bibbiyu”. Alhaji yace, "Allah ya yi maka albarka sai kayi shiri ka isa Dukkun yanzu tunda darc baiyi ba, sai Musa direba yakaika sai ya dawo, kuma ka fara isagurin kawunninka ne akwai bayani da zasu yi maka". Yace, "Alhaji ko za a bar tafiyar sai gobe, yamma tayi kuma wallahi a gajiye nake sosai", yacе, "Eh, na san a gajiye kake, ba kcmai kayi hakuri ka isa Dukkun yau na riga nayiva iyayen naka alkawarin da ka dawo yau zan turɔ ka bbau komai tashi ka duba Musan a waje ku tafi". Yalaluba hannu a aljihunsa ya debo kudi dubu goma yamika masa yace, "Ga wannan ka rike ko zaka bukata, Allah ya kiyaye hanya". Sannin baya san idan ya bada kudI a kI karba shi yasa Mujceb yasa hannu biyu yaamshi kudin tare da yin godiya sannan yafito 79 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria ya shiga cikin gidan Alhajin lon yayi sallama da iyalansa. A babban falon gidan ya iske matan gidan, suna ganinsa suka soma tsikanansa da "Ga Ango ga Ango!" yadan yi murmushi kawai yace, "Dama nazo muku sallama ne Alhaji ya cc lallai sai naisa Dukku yanzu, nayi nayi yabari gobe na tafi yaki". uwargidan tace, "Gara katafi yanzu tunda dare bai yi ba, kuma hakan zai tabbatarwa da iyayenka kayi na'am da hadin da suka yi maka". Nan dai matan suka yi masa nasihohi sannan ya fito yanufi dakinsu da ke a harabar gidan, tare suke zaune da amininsa dan wajen Alhaji Sani tare suke karatu a jami'a, amma kowa da fannin da yake karantawa yasame shi kwance bisa katifa da laptop a kan ruwan cikinsa yana sarrafatı, ya dubi Mujeeb din yana dan murmushi yace, "Ango ka sha kamshi, daga shigowar ka har dakin yaamshi bakuncin kamshi, ya dan harareshi yacc, “Aiban san haka kake ba Vusuf sai yau, wato har da kai za a yi mini rufa-rufa an daura min aure ka kasa yin wayaka gaya mini, wato idan na dawo na ji ko?" Yusuf yace, "Mai da wukar aboki na, wallahi Alhaji ne ya gargade kowa na gidan nan kada yaji anyi waya 80 WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria an gaya maka a bari idan ka dawo shida kansa zai gaya maka, to ya kake so inyi in karya dokar Alhaji ma ai ba zai yiwu bashi yasa". Mujecb yace, "Ka fanshi kanka na amshi uzirinka amma da har na farajin haushin ka sani baka gaya mini ba, yanzu ma Dukkun Alhaji yace sai na tafi, Musazai kaini sai ya dawo". Yusuf yamike ya kashe laptopdinsa yace, "Ai daki ba zai tashi rayya ta zauna ba, wannan angwanci da ni za aje asha kamshinsa, ko rowar kamshin kake mini", yace "Idan zaka raka ni wa zai hana ka, amma don Allah kada muje ka saki baki gaban yarinyar nan kana sakin manyan maganganu da kwakwalwarta ba zai iya daukaba yarinyace karama don ina jin ko sha biyar bata cika ba, karike girmanka bana son' sakarci". Yusuf yatafka hannuwa yana cewa, "Ho manya amfa zama maigida anan da 'yan watanni kuma baba, gaskiya dole ka dinga yi mini fada tunda ni yaro ne ban shiga sahuh manyaba. Naji zan kama baki nan a daina bara,bata,a". Mujceb yace, "Kai dai ka sani. Don Allah tashi mu wuce kada dare yayi, kaga Malam Musa zaije ne ya dawo". WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria Sun iso Dukku ana ta kirar sallar magriba shi yasa Mujeeb iyace, su wuce masallaci, hanyan sun yi sallah sannan su ka isa gidansu Muneeba. Da Malam Musa ya sauke su sai yace zai wucc suka ce ya isaya ya ci abicni sannan ya tafi yace ba komai idan ya koma gida ya ci. Suna tunanin yadda za su shiga gidan kenan a dalilin har yanzu gidan dankam yake da jama'a 'yan biki sai gasu Malam Adamu sun dawo daga masallaci, ya gansu a tsaye yace, "A'a Mujeebu mutanen Ikko, saukar yaushe" ya се, "Wallahi dazu na dawo Baffa", suka durkusa suka gaida su sannan Malam Adamu ya tura yara cikin gidan yace su amso babbar tabarma da abinci su ce ga yayansu Mujeebu yazo.Ai kuwayar an da gudunsu suka jesuka isa da sako, wani cikin yaran yagarzaya inda Muneeba take yace, "Add Muneeba gasu Yaya Mujeebu nan son zo, baki gani ba sun ci gayu shi da abokinsa". harare yaron itace, "Nace ne ka zo ka gaya, ko ance ne ka zo ka gayamin? wallahi idan ana yini abu kana zuwa kuna gava min sai na zane ka da buiala, oya wuce ka caje ka yi wasankı". Yaron na fita su Khairi suka hau yi mata tsiya, suka ce lallai sai ta canza kaya tayi kwalliya don sun san za a ce ta zo su gaisa da angor. Tace. "Haka kurum kama اد WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria sai ace inzo mu gaisa, kunyarmu ta filani kuma in zubda kc nan". A kofar gida bayan sun ci abinci sun natsa, mahaifin Munceba ma yadawo duk sun hadu, sannan Malam Adamu ya korawa Mujecbu bayanin duka yadda al'amari suka kasance har aure ya tabbata da shi, ya kara ca cewa, "Wannan abu da muka yi bamun yi da nufin musguna maka ko takurawa rayuwarka ko da wata manufa ba ne illa don daukaka sunnan Manzo (S.A.W) da kuma habaka zumunci a tsakanin zuri'ar mu, duk da yake mahailiyarka ta nuna mun yi mataba daicai ba itaba yanzu ta ci burin kayi aure ba sai kagama karatu ka fara aiki ka tara abin duniya sannan zaka yi aure, kuma da 'yar aminiyarta, ina fatan kai ba zaka yi mana abinda ta yi mana ba, ba zaka tozartamu ka watsa mana kasa a ido ba tunda diyarda muka baka nagartacciyar diya ce mai addini mai ilimi duka guda biyu kuma mai biyayya don tayi mana biyayya ta yadda ko a ido baya nuna r ana bata fatan son hadin da muka yi muku ba, kaina muna ka yi mana biyayya ka nunakaima halas dan Adamu ne". saboda Mujecb ya risina a gaba Malam tsananin ladabi yace, "Wallahi Baffa tun kafin inzo nar, tun a Gombe Alhaji yayi mini bayanin komai kuma WATA KUSAN 1 Rahmatu Hassan Zaria tun a can na bashi tabbacin nayi na'am da abinda kuka yi dari bisa dari, Allah ya saka muku da alkhairi ya baku ladan zumunci kuma in sha Allahu zan rike 'yar uwata da amana sai kuyi ta mana addu'a". sauran Baffanin nasa ma suka yi masa nasihohi tare da sanya masa a lbarka. Turakar Mal Adamu suka koma aka kira Munecba aka hada su akayi masu fada da nasihohi sosai akan zamantakewar aure daga karshe iyayen nasu suka futa suka barsu su uku Mujeeb da Yusuf sai itakadai suka ce sudan tattauna. Kunya ce ta lullube Munceba, kara jan mayafi ta rufe fuskarta ruf, Mujeeb ya dan saci kallom Muneecban ta sha kwalliyarta sai zuba wani ni'imtaccen kamshi takeyi mai dadi wanda yaso ya rikitashi a dalilin shi ke zaune daf da ita. (Aikin Inra Amina ne tun safe da kanta ta turare jikin Muneeban da turaruka masu kyau da tsada). Mujecb sai ya ga Muneeba ta karayi masa tsawo da girma ta zama mace sosai sai ya ga tamkar ya shekara ne bai ganta ba. Dakin ya yi shiru na 'yan mintuna kusan biyu, sabo da

Chapter 4 of 11