Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 9
ki tana fada mas aya daina mata haka, ita bata so. Nan zai shiga bata hakuri idan yaga ta bata rai, ranar nan kawai sai gashi abin ya faru a idanuna, hankalina ya yi mummunan tashi, amma abin da yasa na kara samu nutsuwa jin irin kalaman da Aziza tayi masa amfani da su. "Hamee wai mene yake damun ka ne haka? Na fada maka ka diana yi min irin wannan 70 Zuri'a Daya-1 Sa'adatu Muhammad Waziri wasan, idan ba haka ba wallahi zan kai karar ka gurin Abba. Sai kace kai ba Musulmi bane, idan ka kuma yi min haka wallahi zan daina yi maka magana har abada tunda kai baka san abin da ya dace ka yi ba da wanda bai dace ba". Ina kallo ya durkusa yana bata hakuri da kyar ta saurare shi, ganin yadda tayi masa yasa na saki riana na tabbatar ko ina Aziza take zata iya kare kanta da mutuncin ta, hakan yasa na rabu da ita ban bari sun ganni ba. Amma daga baya na kira ta cikin hikima ina fada mata tana hankali da kanta gurin kowane irin da namiji, sai dai ban nuna mata dawa nake nufi ba, amma ganin ta fahimci abin da nake nifi kuma na san dole ne ta kawo Hameed cikin ranta, don haka sai na kara samun damar ci gaba da yi mata nasiha don naga abin da nake faa mata yana ratsa ta. Tun daga lokacin na kara ganin tana tsantseni da yayanta Hameed, hakan da na gani sai yake kara sa ni sakin raina, domin shi kansa ya daina shisshige mata. Kullum rana ta Allah Aziza kara girma take yi tare da bayyanar kyawunta, domin 71 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri lokacin makcrin budurcinta ya fara kera ta, lokacin ne kyanta yake kara bayyana, kowa yana yabawa da irin kyan da Allah Yayi mata. Duka a lokacin shekarunta na haihuwa sun dan dara sha hudu, idan kika ganta a lokacin za ki yi mamakin saurin girman nata. Nutsuwa da kamun kai kullum daduwa suke a gurin ta, kaf cikin Zuri'ar babu wanda baya kaunar halinta da irin kyawun halinta, don haka kowa yake jin yana kara son ta saboda ladabin da take da shi ga zumunci da nacin son 'yan uwa. Da wuya a garin Allah ya waye bata је dukkan gidajen kawun nanta ta gai da su ba, idan bata je da safe ba da yamma, wata rana har dare yake zuwa ta gaida su, wadanda take tunanin ba zata gansu ba sai a wannan lokacin. Hakan yasa Aziza take kara farin jini ga kowa, don bana jin da akwai wata diya da ake so da kauna a cikin Zuri'ar mu domin ta ko ina yabon halinta ake yi. A cikin 'yan kwanakin nan haka nakc kwana na tashi da wasu munanan mafarkai marasa dadi, domin yinsu nake yi barkatai, sai 72 Zuri'a Daya-1 Sa'adatu Muhammad Waziri na kasa gane manufar su, sai idan na tashi na bisu da addu'a akan koma dai meye Allah Ya kare mu. Na kassa nutsuwa da na fara ganin duk lokacin da zan yi mafarkin sai na hango Aziza cikin wani irin yanayi mara dadi, don haka nan da nan na shiga addu'a akan ko ma dai meyе Allah Ya tsare mu. ashe tashin hankali ne mai tsuma rai da bakin ciki, wanda ba zai taba goguwa ba cikin zuciyar mu, sai dai babu yadda bawa zai yi da kaddara, dole idan aka rubutata sai ya faru. Wata rana Hameed yana gida ya kasa samun nutsuwar ransa, ga so da kaunar Aziza yana ta addabar sa, ya kasa samun nutsuwa, bugu da kari ga gudun da tayi masa na nisantar sa da tayi, domin sam yanzu bata barinsa yana nanikarta kamar da. Ranar anyi wata rasuwa cikin dangi kusan kowa yana can ta wani yaro ne dan wajen Lukman, to duk yawanci ana can. Haka Aziza ta fito rike da ke a hannunta, domin kunyi matukar 73 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri shakuwa da ita, sam ba kwa son rabuwa, lokacin shekarar ki uku da 'yan watanni. Nan ta hango Hameed tsaye shi kadai yana ta kai komo a wajen gidansu, yana ganinta ya wani dimauce hade da jin wani mugun sonta da sha'awarta duk a lokaci daya sun tsirga masa, ganin irin kyan da tayi, yaji kamar yaje ya rungumeta wanda yake ganin yin hakan ne zai sa ya samu nutsuwar halin da yake ciki. To amma babu dama don tuni ta toshe masa hanyar samun wannan damar. Cikin wani irin yanay yake mata magana, ya ce. "Matar daga ina haka? Kamar kuwa kin san ke na fito ko zan hango ki sai gashi kuma na ganki". Tayi murmushi ta ce, "Ba wani nan, don ka ganni ne yasa ka ce haka. To daga gidan rasuwar nan nake Haana ta hana mu sakat shi ne Ammi ta ce na zo gida da ita mu zauna ko tayi barci, don taga alamun fita kawai zata yi a gurin, gashi ta ishe mu da surutunta da baya karewa, don ita ba zata gane wane hali ake ciki ba. Kuma nima dama na gaji, ji nayi kai na ya fara ciwo shi 74 Zuri'a Daya-1_Sa'adatu Muhammad Waziri ne nake son mu koma gida mu dan runtsa kafin su dawo, gashi kuma rana ta soma takewa". "(Okay) nima ban jima da dawowa daga gidan ba, don bana son hayaniya. Oya to muje na raka ku gidan mana". "A'ah, da ka ma barshi mun karasa, kaima kaje ka huta". Bai bata amsa ba ya sa hannu ya dauke ki ya saka ki a kafada suka jero suna hira, ke kuwa kin fara surutunki kafin ku karasa har bacci ya dauke ki. A haka ya kai ku har kofar gida, nan ya tsaya yana janta da hira har ta soma gajiya, nan ta ce masa ya miko ki taje ta kwnatar dake. Cikin sauri ya mika mata ke, sai da yayi wayon da ya hada hannunsa da kirjinta, sai tayi kamar bata san yayi ba, don ko kallon sa bata yi ba. A tunaninta cikin rashin sani ne, amma tana daga ido suna hadawa sai ya sakar mata murmushi, nan take taji wata kunya ta kama ta, ta dai dake ta ce. "Na gode, kaje abinka zamu shiga don na fara jin kaina na sara min". 75 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri Ya yi murmushi ya. ce, "Shi kenan ku shiga, sai anjima din, idan kin gashi na shigo muyi hira". "(Okay) babu laifi, amma kai ma da ka koma gurin makokin don kowa yana can kar ace ba a gaka ba". "Kai share kawai, nima baccin nake ji, idan na tashi na je". "Shi kenan sai anjima, bari mu shiga naji hannuna ya fara sagewa, kasan Haana da nauyin tsiya". Ta fada tana murmushi. Shima murmushin yayi ta juya ta shiga, ya bita da kallo har sai da ta shige ciki, nan da nan ya kara dimaucewa da kuanarta da sha'awarta, domin kasa iya daga kafarsa yayi, haka ya tsaya a gurin yana ta sake-sake cikin zuciyar sa. A kalla ya kai fiye da minti ashirin a gurin yana ta sake-sake cikin ransa. Nan ya yanke shawara ya shiga gurinta kawai domin a yadda yake jin sa idan har bai hada jikinsa da nasa ba bazai taba samun nutsuwa ba, domin yau wata irinm sha'awace ta addabe shi wadda bai taba jin irinta ba tunda yake jinta akan Aziza, don yana jin idan bai je 76 Zuri'a Daya-1 Sa'adatu Muhammad Waziri garcta ba kamar zai iya mutuwa ko ya iya rasa hankalin sa. Nan ya kara jin ya birkicc da ya tuna surarta a danzun da suka. Kai tsayc ta yanke ma kansa tunanin kawai ya koma ciki ya kara ganinta, don yana tunanin yin hakan zai zama ya samu nutsuwar halin da yake ciki. Kai tsaye gidan ya shige, nan ya iske ta kwance kan gado ta (window) din dakinta. Baccinta take sosai cikin kwanciyar hankali, daga ita sai 'yar shimi mara hannu, gefenta ke kwance kina barcin ki. Ya jima tsaye yana kallon ta daga nan shaidan ya shiga kawata masa ita cikin ransa, haka ya shiga mugayen tunani daga karshe ya samu ya shigo dakin. Ya jima akanta yana kallon kyawun surarta. Maganar gaskiya kyawun da Aziza take da shi na jiki da na fuska domin Alah Ya yi ta mai kyau, gashi kuma wani girma da tayi wanda bai kai shekarunta ba, tsabar jin dadi da kwanciyar hankali duk sune suka kawo haka, saboda idan aka fada maka shekarunta za ka sha matukar mamaki, domin haka allah Ya yi ta da karsashi 77 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri da kuzari. Don haka nan da nan ta zamo cikakkiyar budurwa, sai dai idan ka dubi fuskarta ko ka santa idan an fada maka shckarunta sai ka jima kana mamakin hakan. Cikin sanda ya dauke ki daga kan gado ya dawo dake dakin Ammi kina ta barcin ki, haka ya dawo cikin sanda duk tana barci nata sani ba, ya jima yana tsaye zuciyarsa ta kasu biyu, yana tunanin kamar ya afka mata amma yana tunanin me zai je ya dawo? Tunanin da yayi matukar bai yi abin da ya kawo shi ya tafi ba, to kuwa yasan mutan gidan za su iya zuwa su tarar da shi a haka. Kai tsaye ya je ya rufo kofar, ya dawo cikin sanda ya hau kan gadon da take ta bayanta ya shiga shafa ta, haka ta dinga ji kamar a cikin mafarkinta, nan tayi juyi. Ya dan tsaya da taba mata jiki, ganin ta ci gaba da yin baccinta ya kara ci gaba da shafa mata jikin, nan ta dora hannunta a inda taji ana taba ta. Tsaraf taji ta rike hannun mutum, a razane ta bude idanunta zumbur tayi ta tashi zaune ta cc. 78 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri "Subhanallahi! Ya Hamced meye haka kuma me ya dawo da kai bayan mun rabu da kai?" "(Plcasc) Aziza na ni da kc ne, kawai ki tsaya ki saurare ni kiji me ya kawo ni". Cikin tsawa ta cc, "Ya Hamced ka fita ka barni, kana hauka ce? Kasan abin da kake fada min kuwa? Wallahi idan baka fita ba zan je na fadawa su Abba, ko ka fara shaye-shaye ne?" Cikin irin wani yanayi na kamar 'yan maye ya се. "Aziza na (plcase) ki tsaya ki fahimce ni, ki gane cewa ina cikin rudani na sha'awar sonki, wallahi yadda nake ji na kamar zan iya rasa raina idanz ban hada jikina da naki ba". "Allah Ya tsare ni Ya Hamced da aikata haka, ashe dama kai fasiki ne? Wallahi idan baka fitar min daga daki ba zan kurma maka ihu kowa yaji abin da ka zo yi, ai wannan keta haddi ne". "Aziza ko me za kiyi sai dai kiyi, domin ba zan iya jure irin halin da nake ciki ba na tsawon shckarun da na shafe akan ki, ki kwantar da hankalin ki ba cutar da kc zan yi ba, ki tuna ccwa baki da wani miji sai ni". 79 Zuri'a Daya-1 sa'adatu Muhammad Waziri "Allah Ya kiyaye min na aure ka Ya Hamced, wallahi na tsanc ka har karshen rayuwata, kuma na rantsc sai na fadawa kowa abin da kake nufi akai na, banza mugu". Nan ya fara matsowa kusa da ita, ta shiga ja da baya. Sam ta manta bata nemi wani abu ta rufe jikin ba, sai kawai hannu da ta sa ta Kankame jikintata taho da gudu zata bude kofa ta gudu, nan taji kofa a rufe babu kuma (key) a jiki. Nan ta kara rudewa, ta juyo ta ga ya nufota, nan take ta shiga kuka cikin karfinta. Ciro (key) din yayi ya nuna mata, уa сe. "Zan barki ki fita, amma sai kin yi min abinda nake so". Nan ta soma kurma ihu, ya yi sauri ya zo ya toshe mata baki ya hade ta da jikinsa, sannan ya ce. "Duk ihun ki babu mai ji domin duk na kulle gidan, sannan kuma ga sanin yadda ghidan nan yake, duk ihunka a ko ina yake da wuya kaji don haka sai ki yi ta ihun ki babu mai hana ni burina". Cikin kuka ta ce, "Ya Hameed kasan mc kake fada min kuwa? Azizan ka ce fa, na roke ka 80 Zuri'a Daya-i Sa'adatu Muhammad Waziri idan baka cikin hayyacin ka kayi sauri ka dawo ka gane wa kake tare da ita. Ka daure kada kayi abin da zai cutar dani, kayi hakuri ka bude min na fita daga dakin nan". Murmushyi yayi, ya ce, "Kalau nake, kuma nasan Azizan nawa ne da ba ita ba babu wanda zan yiwa haka, ki daure ki bani hadin kai kawai Aziza, ba zan iya jure halin da nake ciki ba a yanzu. Ki tuna fa ni ne zan aure ki, me kike jin tsoro?" Ganin ya yo kanta gadan-gadan yasa ta soma ja da baya tare da hango abin da zata iya tsare kanta, ņan idanunta suka hangi wani kwalba na lemo, da sauri taje ta dauka ta shiga nuna masa cewa. "Wallahi idan ka matso ni sai na fasa maka kai, idan kuma kana jin wasa nake ka matso ka gani". "Bana jin akwai wani wargi da zaki yi min na fasa abinda zanyi tunda kin ki bina ta lallami, don haka dole na aikata abin da nayi niyya tunda daga karshe dai hannuna za ki dawo, ni kuma ba zan iya jira har sai wannan lokacin ba". 81 Zuri'a Daya-I So'adatu Muhammad Waziri Yana gama fadin haka yayo kanta gaba daya. Ai kuwa bata yi wata-wata ba ta daga kwalbar nan sai ta sakar masa a goshi, nan da nan sai ga jini, haka nan ya cakumo ta tana ihu ya tsikar da ita asa yana cewa. "Ai tunda ta kaimu ga haka dole nayi abinda na ga dama, idan yaso kome zai faru sai dai ya faru". Kuka take kamar ranta zai fita tana bashi hakuri, amma sam yaki saurara mata, haka ya shiga cire mata riga. Zaune muke gurin makoki duk muna cikin jimamin mutuwar, haka kawai sai naji gabana yana ta faduwa, naji zaman gidan duk ya gundire ni, sai dai babu yadda za ai na ce zan tafi tunda mu ne manya a gurin dole na hakura. Sai dai haka na dinga jin zuciyata babu nutsuwa, duk sai na dinga danganta rashin jin dadin zuciyar tawa da mutuwar da aka yi nc. An yi sallar la'asar kenan Alsha ta matso guri na ta се. 82 5 Zuri'a Daya-1I_Sa'adatu Muhammad Waziri "Ummah, ni fa zan koma gida don tun dazu ina nan sai yawan jin faduwar dgaba nake tayi, na kuma rasa gane dalili. Kuma ni sam bana jin haka sai yau, tunda garin Allah Ya waye nake ta jina cikin damuwa amma da ina ta yawaita azkar. Na ce, "To Allah Ya rufa asiri, ina ganin ki tashi ki tafi gida". Ina sane na ce mata haka don kada na fada mata cewa nima ciki wannan halin nake ciki na daga mata hankali, domin tunani zata yi wani abu ne zai same mu. Na ci gaba da bata kwarin gwiwa akan ta dinga yin addu'a, nan take hankalina ya tashi na dinga tunanin kowane abu ne zai faru da Mukhtar akan hanyar sa ta dawowa daga tafiyar da yayi, haka nima cikin raina na ci gaba da yin addu'ar, amma ban nuna mata cewa nima ina da tawa damuwar ba. Tana shirin tafiya ne Habibu ya shigo cikin gidan yana salati hade da hawaye a fuskar shi yana fadin. "Yau mun shiga tashin hankali a gidan Ya Mustapha, 6ara yi suka shiga gidan". 83 Zuria Doyedodu lojodatu Muhammad Wazisi поGabaki dayan mu muka mike cikin tashin hankali,da rudu domin bamu san me suka yi ba. da sauri najo na riko hannunsa na cemшk ви i olen labibu iya salar dai suka yi basu cutar da kowa ba2".sni sh amms ewumeb nitio snij вI Cikin kuka ya ce, "Umma ban sani ba dai, yanzu muna gamag sallah A aka" zo mana da labarin". Yana fada yana kukasbig lat il ides! il sbsl gdHankalin mu ya gama lashi gaba daya ganin yana kuka,na co.w ilio smin sweo sism inew iHabibu ban yarda da maganar ka ba, ncye ya sa kaj kuka game da batun shigar farayin? Ko'dai wani abu ya faru ne?ls swiwg uds onAisha hankalinta ya yi mugun dugunzuma, 18Vand and rais is is on nidio Mmma su Haana da Ammi na! Na shiga uku, Allab Yasa ba wani abu ne ya faru dai su ba". .d TWIth BWE e sni Bi BWOO EISM ogida Nan take hawaye suka homamfita daga idanuna, kafin na ce da ita wani abu har tayi waje da gudu, haka nima na biyo bayanta da sauran jama'ar da muke gurinia nun usY "nabig agiria Blue in sisd ariqalauM ४४ 84 Zuri'a Daya-1 _Sa'adatu Muhammad Waziri Tashin hankali mara misaltuwa muka je muka tarar wanda ya dugunzumá dukkan hankalin ZURI'A. Aziza muka gani kwance cikin jini a hannun mahaifinta ya rungumcta yana ta sharбar kuka, ya hana kowa ya taba ta, duk ya susucc kamar wani karamin yaro dan goye. Da sauri Aisha tayi kansa ta karbcta a hannunsa ta shiga kuka, cikin tashin hankali ta сc. "Abba Haana! Me ya samu Ammi na? Ba dai kashe min ita suka yi ba?" Cikin kuka kamar yaro ya ce, "Aisha an kashe mana rayuwa, an kashe darajar Aziza da mu kanmu, domin wasu mara imanin sun zo har gida sun hakke mata, ma'ana sun yi mata fyade". Kurma ihu tayi ta saki Azizan ta riko masa kwala, cikn kuka ta се. "Me kake son fada min ne Mustapha? Mс naji ka cc? Wayyo Allah na na shiga uku ni Aisha". Nan ta juyo ta kalli Aziza íayi saurin rungumcta a cikin wannan hali sai gani muka yi ta suma a gurin, ni kuma ina tsayc tsabar rudani 85 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri da na shiga sai ji nayi nima idanuna yana son rufcwa, nan take naji jiri na dibana, a takc nima na fadi sumammiya. Salati suka shiga yi, dolc aka yiwa Mustapha aka debe mu gaba daya don zuwa asibiti, kusan babu wani namiji da yayi saura bai bimu asibiti ba in dai dan Zuri'ar mu ne, haka muka fice cikin tashin hankali. Asibitin Malam Aminu Kano aka kaimu, ni ce na fara dawowa cikin hayyaci na sai Aisha, yawan kukan da take yi shi ne yafi dagawa kowa hankali, kowa yana bata hakuri amma ina sai kuka take. Nan ta cewa Allah Ya dauki ranta ta huta da wannan bakin ranar da ya same ta. Haka muka hadu muna bata ba baki akan tayi hakuri ta rungumi kaddara babu wani bawa da zai iya tsallake kaddarar sa. Tayi ta dai addu'a akan Allah Ya tashi kafadar ta. Tun sanda muka zo asibitin bab' akc ta kokarin ceto ran Aziza amma ina! Har yanzu bata iya motsi, ga dai alamu tana da rai ba mutuwa tayi ba, amma idan ka ganta ai ka zata ta mutu. 86 스 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri Alh. Jafar, Alh. Aminu da Mustapha suna zaune a (office) din manyan likitoci guda biyu suna yi musu tambaya. Dr. Sha'aibu ya cc, "Kamar yadda muka tambaye ku cewa tsawon awanni nawa aka yi da faruwar wannan al'amari ku ka ce baku ba. Yadda binciken mu ya nuna ta shafe awanni uku cikin wannan yanayi wanda jinkiri da rashin samun taimako a lokacin da abin ya faru ya janyo mata illoli da dama, na farko dai a yanzu tana cikin koma zata jima a haka, idan Allah Ya kawo cikin sauki zata iya farkawa ta dawo cikn tunaninta, idan kuma aka samu rashin sa'a zata iya zautuwa gaba daya ko kuma tayi mantuwar abinda ya gabata a baya (losing memory). Illa kuwa ta mutuncinta anyi mata sosai, amma zamu yi iya yinmu don ganin munyi nasara akan aikinmu". "Lahaula wala kuwwata illa billah! Ya Allah Ka fiutar da yarinyar nan daga cikin wannan masifa da ta samc mu". Ya karasa fada yana kuka. 87 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri Alh. Aminu ne ya dafa kafadar Mustapha shima idonsa yayi jajir, ya сс. "Kayi hakuri Mustapha, insha Allah Allah zai yi mana sakayya, duk wanda suka aikata mana haka". Haka ya dora kansa a cinyar dan uwansa yana kuka, уa сс. "Yaya Aminu an cuci rayuwar mu, me ya yi saura yanzu ga rayuwar Aziza? Ka dai ji irin abin da aka fada". Hawaye na zuba ya dago ya dubi Dr. Shu'aibu, ya сe. "Doctor don Allah kuyi iya yin ku don ganin kun ceto min rayuwar Aziza na, ban so na rasa ta, ban so kuyi mata komai har sai kunga ta dawo cikin hayyacinta". "Alh. Mustapha ka taya mu da addu'a, muma fatanmu da kokarin mu kenan garewta, babbar addu'ar mu shi ne Allah Ya tsayar da yawan firgitar da take yi, domin yin hakan kan janyo abin ya taba kwakwalwar ta, domin yawan tuna abin da ya faru a gareta ne. Kuma ba lallai bane idan ta farka ta iya tuno abinda ya faru da ita ba". 88 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri Dr. Salisu ya kara da ccwa, "Wannan matsalar ta samo asali nc da jinkirin kawo ta asibiti, amma abu ne na Allah idan Yaso cikin yardar sa sai kuga komai ya warwarc cikin sauki". "Amecn Ya Allah, Doctor mun godc, Allah Ya bata lafiya, Ya kuma tashi kafadunta. Don haka mu yanzu zamu je muyi (police report) don su taya mu bincike su wane suka yi mana haka? Kuma dole ne mu tuhumi masu gadin (estate) dinmu". Cewar Alh. Jafar. Cikin damuwa Mustapha ya dago idanunsa jajaye, ya cе. "Yaya Jafar babu wani hukuma da zamu nema mu saka ta a cikin wannan abin da ya faru damu sirrin zuri'armu ne, idan muka fitar da shi duniya ta ji mun tonawa kanmu asiri, mu bar komai cikin sirri cikin yardar Allah ko ma su wayc suka yi mana haka da bakin su za su fada mana, daga nan sai mu hukunta su don wallahi ba zan nar duk wanda ya yi mana haka ba". "Gaskiyar Mustapha, hakan ya yi, insha Allah albarkar zumuncin mu sai Allah Ya 89 Zuri'a Daya-1 Sa'adatu Muhammad Waziri bayyana ko ma su wayc suka yi wannan rashin imanin". Alh. Jafar ya fada, daga nan ya ce. "Doctor mun gode, ko zamu iya ganinta yanzu?" "Babu laifi ku din za ku iya ganinta, amma mata saboda koke-koken su ba zamu iya barin su ba". "Mun gode". Alh. Jafar ya fada, haka suka mike suka ce za suje dakin da take kwance. Gata nan kwance duk an saka mata na'ura masu taimakawar zuko numfashi, ta jikin na'urar kawai ake iya ganin bugun zuciyarta. Da sauri yaje ya rike hannunta yana hawaye yana cewa. "Aziza na, Ammi na me kika yiwa wadanda suka yi miki haka? Ki yi hakuri ki yafe min a matsayina na mahaifin ki ban tsare rayuwar ki ba kamar yadda ya kamata, (please) Ammi na ki yafe min, ban kyauta miki ba, ki yafe min". Nan kuka ya ci karfinsa, haka yayi ta kuka kamar yaro dan goye. 90 3 Zuri'a Daya-l Sa'adatu Muhammad Waziri Alh. Jafar ne ya ce, "Haba Mustapha, meye haka? Wannan ai sai ya kai ka ga yin sabo, da kaine kake tsare ta ba Allah Mahaliccin mu ba? (Pleasc) k3 nutsu kasan me kakc furtawa". Daga kai ya yi alamar yaji, sun jima a haka daga baya su suka fito amma shi ya ki fitowa, dole suka hakura suka barshi don likitocin sun ce idan shi ne zai iya zama a gurin tunda ba wani hayaiya zai ba. Haka muka zo duka muna hangenta ta cikin glass kwance kamar wata gawa, banda kuka babu abinda muke yi. Satin ta biyu a haka amma babu wani samun ci gaba jiya iyau, Mustapha duk ya zama abin tausayi domin ko da yaushe shi ne a gurinta, anyi-anyi da shi akan ya bar wani ya zauna a gurinta ya ki, haka kullum yake wuni a gurin. Ranar da ta kwan goma sha bakwai ne yana zaune kusa da ita kamar yadda ya saba yana mata karatu yana tofawa, can ya ga tana motsa hannunta hade da girgiza kai, zuwa can sai ta runtse idanunta ta kurma ihu ta cc. 91 Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri "Wayyo Allah Abba ka zo ka ccce ni zai kashc ni, zai kashe ni Abba, Granny zan mutu ku zo ku cece ni!". Da sauri ya mike yajc ya rungumeta yana kuka, yana cewa. "Ammina fada min wanc yayi miki haka? Fada min ina kusa da kc, babu abinda zai miki ko waye, ki fada min wane ne?" Tun daga wannan furucin da tayi cikin firgita bata kara yin wani kalami ba ta kara komawa cikin halin da take ciki, da hanzari ya fito zuwa kiran likita, nan suka shiga gurin cikin rudani. Nan dai suka ci gaba da aune-aune, nan suka ce masa tunda har ta fara yin haka cikin yardar Allah komai zai dai daita. Kowa da yaji haka sai ya fara jin dadin al'amarin, sai dai ni akwai wani abu da yake min yawo a cikin zuciya, amma ban samu na furtawa kowa ba na ja bakina nayi shiru, shi ne tun ranar da wannan al'amarin ya faru babu wanda ya yi maganar Hameed, bai kuma tako inda take ba, ba kuma wanda naji ya ce min gashi ya zo. Don haka na shiga shakku akan hakansai dai ban 92 Zuri'a Daya-l Sa'adatu Muhammad Waziri samu na tofawa kowa ba gudun kada ace ni ce babba ni kuma na fito da wani abu. Da yammacin ranar ne muna asibiti kusan kullum anan muke kwana mu wuni, muna cikin zaune na ce da Maryam. "Wai na tambaye ki mana? Shin Hamced tunda abin nan ya faru ya zo asibitin nan kuwa?" "Umma ya zo mana, ina ganin ke ce dai baki ganshi ba, yana zuwa bai jimawa sai ya koma, shi kansa baki ga yadda ya shiga rudani ba, haka ya ce ba zai jure ganin Aziza a haka ba shi yasa ba ya son zuwa ya zo ya ganta a wannan mawuyacin halin. Sau biyu muka hďu da shi a gurin nan, da kuka yake barin nan don haka ina tunanin shi yasa ma ya dauke kafar sa da zuwa nan din" Ajiyar zuciya nayi na ce, "To babu laifi, na yi zaton tun sanda aka kawo ta bai zo ba". "Ummah Aziza da Hameed sai Allah, na yarda da UZURIn da ya bayar don naga irin tashin hankalin da ya shiga, duk zuwan da yake za ki ganshi cikin rashin nutsuwa, domin abin ya yi matukar tadar masa da hankali". 93 : Zuri'a Daya-I Sa'adatu Muhammad Waziri "Shi kenan dai, Allah Ya tashi kafadar ta, sannan Ya tona asirin dukkan azzaluman da suka yi mata haka". "Ameen". Muna rufe bakin mu sai ga Alh. Jafar da Hamecd sun shigo inda muke, suka yi mana sallama muka amsa baki daya. Bayan nan Alh. Jafar ne ya fara gaida ni sannan Hameed shima ya gaida ni, kallon sa nayi na ganshi cikin tashin hakali, na ga duk ya yi baki ya wani rame, duk ga zulumi nan a tare da shi. Haka kawai sai naji tausayin sa ya kama ni, na kuma tabbatar da abin da Maryam ta fada min. Cikin yanayin damuwa ya ce, "Granny ya mai jiki? Da fatan dai ta soma jin sauki?" Ya fada cikin wani irin yanayi gwanin ban tausayi. Na ce, "Eh sauki yana dai gurin Allah, amma dai dazu ta soma magana har tana ce...". Cikin sauri Hameed

Chapter 4 of 9