Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 9
hutu wajen saheeb but bawai Dan ina sonka ba infact nama fasa Kuma Ina son ka sani ka shiga hakkin Dr ya ma za ayi ka cire d'an Sunnah wallahi ko shege ne ai shima yana da right na a haifesa tunda babu Wanda ya hallice shi cikin mu,honestly iam disappointed in you"ta kare magana da fashewa da kuka domin ji tayi tana tausayi abinda aka cire Barin wurin tayi ta barshi baki sake duk jikinshi yayi sanyi da k'yar ya ja mota ya bar gidan __________ Tuki yake kwata-kwata hankalin shi yayi nisa, yayi zurfi cikin tunani kawai ba tare da ya sani ba sai ya hau footpath ji kake kirrrrrrrrr ya bigi street light Mutane ne suka taro a inda abin ya faru shiko kanshi ne a steerig jini na fita a goshin shi da alamu suma yayi Da sauri aka kaishi asibiti sanan aka Kira number Iman domin number ne yayi dialling last Da gudu Iman taje part dinsu mummy tana kiransu tana kuka Mummy da daddy suka fito daddy yace"meya faru?" Tace"Yaya ne yayi accident yana asibiti" Mummy tace"what wani asibiti yake"jikinta na mugun rawa Kallonta daddy yayi inda ta gigice yace"ai hankalinki ya kwanta wallahi tunani shi ya jefa yaron nan a halin daya sinci kanshi Iman tace"mummy ya kamata kin janye ki yafe mishi haka domin shima an zalunce shi Dr musty da kike sopporting shima bashi da hali domin shi ya cire cikin fareeda a asibiti" Kallonta duk sukayi tace"mummy kin tuna ranan da fareeda tayi ta bleeding a asibiti?Ashe shiya mata haka" Maganar ya matukar gigita mummy amma ta dake tace"ai shi ya jawowa kanshi" Ciki ta shiga ta shirya ta fito tace"nidai na wuce asibiti" Shiko daddy yace"ai za ayi ta ta Kare ne na gaji da ganin d'an nan a wanan halin" Ciki shima ya Shiga ya shiryo ya fita Iman kawai aka bari a gidan Ko da Suka je an shigar da saheeb ciki ana bashi taimakon gaggawa Dr ne ya fito mummy ta karasa gabanshi tace"Dr da dai sauki ko?' Yace Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/11, 6:09 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄 Dr SAHEEB 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ____________ 🅿8⃣7⃣_8⃣8⃣ ____________ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr yace"babu wata matsala kanshine kawai ya d'an bugu munyi dressing ciwon Kuma sai iya tashiwa at anytime" Tace"al-hamdullilah" Bari in duba shi yace"eh Zaki iya shiga an mayar dashi ward" Tace"ok" Ward taje ta ganshi kwance Yana bacci wahala Kallonshi tayi duk ya rame ya rage Kai zama tayi ta kama hanun shi tace"sannu saheeb" Daddy ne ya turo kofa ya ganshi yace"hajiya kiyi hakuri haka ki yafe me tunda duk su biyun masu laifine Kuma ai gomma ta komawa saheeb tunda shi ya fara saninta" Batayi magana ba ta tashi tana gogewa saheeb goshi inda jini ya bushe A daren ranan Bata runtsa ba har ya bude ido tsakiyar dare ya ganta zaune da al-qurani tana karantawa Fashewa yayi da kuka yace"mummy kiyi hakuri ki yafe min Koda kuwa bazan samu fareeda ba Ina bukatar yafiyarki domin in gan dai-dai da a ce na bi shawaran da kika bani randa aka d'aura aurenmu da yau ban rasa gudan jini na" Mummy tace"kayi shiru bana son surutu" Shiru yayi yana hawaye tace"wanan kukan zaisa kanka ciwo fa,namiji yayi ta kuka kamar mace" Washe gari da asuba daddy ya je gidansu fareeda sallama yayi baba ya fito Bayan sun gaisa yake sanar da baba komai daka faruwa har zuwa kwanciyar saheeb asibiti sai dai shima ya b'oye me wasu abubuwan da zai b'atawa baban rai Hakuri sosai ya bashi duk sai kunya ya Kama baba Yace"baba dan girman Allah ka bani auren fareeda a Karo na biyu wanan Karo nayi maka alkawarin za a rike ta amana Baba zaiyi magana kawai sai ya gan daddy na kokarin sunguna me Baba yayi saurin dakatar dashi badan ya so ba yace"alhaji kaima ai yar ka ce kayi duk abinda ya dace" Godiya yayi me sosai tare da tabbacin za a Bata farin ciki kuma za a maida auren nan da sati d'aya Da yamma ranan su mummy Suka koma gida sai dai fa saheeb ya ki magana da kowa abin ya dame mummy amma ta basar D'akinta ta shiga tayi wanka ta fito ta shiga kicin ta same Iman na girki Mummy tace"kin kusa ne?" .tace"eh yanzu zan jera su a dining" Tace"ok bari inje in Kira Kamal" Ko da taje d'akin shi ta samu yayi wanka yayi sallah ya zauna a dadduma yayi tagumi" Tace"in ka gama ka fito mu ci abinci" Yace"ni bana jin yunwa" Tace"bana son in maimata magana na, ka riga ni zuwa dining"tashi yayi yana kunkuni Suna zaune ya fito ya ja kujera ya zauna Iman ta zuba me abinci Daddy ya kalleta yace"hajiya kiyi hakuri nayi magana da mahaifin fareeda ranan juma'a za a maiyarda aurensu" Kallonshi tayi tace"akan me kenan za a had'a ta da wanda bata so?" Yace"hajiya zai koya Mata sonshi in Suka tare" Tace"shi kuma Dr musty fa?" Yace"na Kira shi ya sameni zan bashi hakuri" Mummy tace"wallahi bazai yiwu ba sai dai a had'a shi da Iman " Tashi Iman tayi ta dafe kirji tace" Maman Noorul Hudah Pls share [1/12, 12:48 AM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄 Dr SAHEEB 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah Dedicated to my fans ____________ 🅿8⃣9⃣-9⃣0⃣ ________________ Bismillahir Rahmanir Rahim Mikewa Iman tayi tace"nidai bazan aure shi ba" Daddy yace"hajiya ki barshi a bashi hakuri kawai" Tace"saboda me kenan" Yace"ki duba fa har ciki ya zubarwa fareeda Kuma ki ce Zaki had'ashi da yar'ki wani me tsoron Allah zai zubar da ciki ai dai-dai yake da kisa" Tace"shi d'an naka tsoron Allah yake dashi da za a had'a shi da yar'wani look alhaji please kar ka d'au ko na rainaka ne but ya kamata mu cire son zuciya inda aka bawa Kamal second chance shima a bashi domin dukaninsu masu laifine dan bazai yiwo mu rabashi da fareeda mu kuma hanashi Iman ba ni na lura ba halin shi bane,sharrin shaidan ne in kuma baza ka yarda ba zanje gidan iyayen fareeda a d'aura da Dr musty" Da sauri saheeb yace"mum you are right"kallon Iman dake kuka yayi yace"please my sister" Kuka ta fashe dashi tace" ya zan auri wanda ban sani ba kuma cikin kankanin lokaci" Yace"sorry " Daddy yace"hakane hajiya " Tace" ni damuwa na d'aya ya fareeda zata d'auki lamarin Amma zanje in d'aukota yau" Saheeb yace"nima zanje" Tace"no ka jirani" Yace"amma yanzu zaku dawo ko?" Hararanshi tayi kawai sai ya tsosa Kai yana murmushi Itama murmushi tayi for the first time da zai gan murmushin ta tunda ya dawo Makullin mota kawai ta d'auka tasa hijabi Ta koyi sa'a ta same baba gida bayan sun gaisa Tace"Ina fareeda take" Yace"tana ciki yanzu ta dawo makaranta" Tace"baba alfarma nike Nima" Yace"toh inaji" Yace"baba please so nike a bani fareeda ayi komai wajen mu tunda ba kowa yasan abinda ya faru ba kuma nafi son muyi komai cikin sirri basai an gane ba saboda gudun surutu da bakin mutane auren ma a masallacin kofar gidan mu za a d'aura bayan sallah asuba ba sai anyi wani taro ba domin koni yan uwana basu sani ba saboda irin haka yasa bamu sanarwa kowa ba dan gudun haddasa zargi domin wasu zasu iya zargin ko fareeda akwai abinda tayi ne yasa ya saketa kuma kasan ga saceta da aka tab'ayi wanan ma sanda ya kawo cecekuce shiyasa Nike son mu tafi da ita" Baba yace"toh babu damuwa Allah ya bada zaman lafiya " Mama tace"ko yanzu da ta dawo ana ta gulmace gulmace nidai banbi ta kansu bane wasu har shigowa suke suji me ya dawo da ita" Mummy tace"ai mutane basu da tunani komai sai anyi ta gulma akai" D'akin fareeda ta Shiga ta tarar da ita tana kuka Zama tayi a gefen gadon tace"fareeda saboda za a had'a ki da d'ana kike kuka?" Fareeda da tausayin mummy ya kamata domin tasan bata jin dadin tsanan da take nunawa d'anta tace"ah'ah ni mummy na yafe me ina dai kukan rabuwa da mama ne" Mummy da tasan karya takeyi tace"oh ni ba maman ki bane" Tace"ke mamata ce mummy" Mummy tace"toh tashi ki d'au kayanki mu tafi _ Tashi tayi tana goge hawaye a ranta tana jin haushin saheeb" A zaune a harabar gidan suka tarar da saheeb Motar mummy ne ya fara shigowa sai na fareeda parking tayi ta fito Yana ganinta ya taso Yana murmushi Akwatinta ya fito dashi ta hade rai kamar hadari Karasowa yayi dan tuni mummy ta shige ciki' Yace"welcome back farheeb"ya Kare magana da Kai hanun akwatin da niyar amsa ta rike gam Yace"haba kawo Mana in tayaki" Tace"stay away from me" Yace"how can I stay away from you? Karki manta ke matata ce" Tsaki tayi tace"na tsane ka" Yayi murmushi yace"and I love you baby"ya Kare magana da mata flying kiss" Wani haushi ne ya kamata ta ture shi ta wuce" Ya kyakyale da dariya yace"Kuma dole a zauna dani ba ka ji yariya na niman kasheni da sauran kwana,shegen taurin kan tsiya da rainin hankali Allah zaki gane ne" Shigewa tayi ta je d'akinta direct ta kwanta A daren ranan Dr musty ya zo daddy yayi me bayani tare da bashi hakuri Beyi musu ba ya yarda yace"ya amince da auren Iman"domin yasan ko ya auri fareeda bazata tab'a yafe me ba kullum in sukayi fad'a saita tuna da laifin da yayi Mata" Daddy yace Maman Noorul Hudah Luv you my fans Pls share [1/12, 12:48 AM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄 Dr SAHEEB 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah Dedicated to Hussein Abu Sameer ____________ 🅿9⃣1⃣-9⃣2⃣ __________ BismillahirRahmanir Rahim Daddy yace"toh ka turo magabatan ka yace"inshaallahu gobe zasu zo sai dai a sa bikin nan da sati uku" Daddy yace"ba damuwa" Nasiha sosai mummy tame jikin shi yayi sanyi yace"mummy tabbas mahaifiyata ta rasu amma a yanzu kin cika gurbinta Ina alfari da ke" Tayi murmushi sukayi sallama Duk inda saheeb ya so da nacin shi ya gan fareeda abin ya faskara domin kulle kofa tayi taki budewa ba shi kadai ba babu Wanda ya gane kanta a gidan daddy yace"a kyaleta she need space" Cikin kwanaki biyar gyra sosai mummy take masu harda Iman da kullum Dr musty ke zuwa zance harga Allah yanzu yana son iman itama ta fara sake me Amma tsakani fareeda da saheeb ba cigaba domin duk inda tasan zai ganta Bata zuwa wurin yanzu a d'aki take cin abinci ko a hanya suka had'u sai ta canja hanya da gudu abin ya dame shi" Yau dai ya d'au alwashin ko ta halin ka'ka sai ya ganta hakan yasa yayi ta patrol a kofar d'akin Tana fitowa ta ganshi ta koma da wuri sai dai kafin tace"zata kulle kofa ya tura da karfi" Kallonta yayi yace"wai me kike nufine?ke har yanzu baki hakura bane ya kamata ki gane ko Allah muna me laifi ya yafe Mana balle mutum" Kuka ta fashe dashi tace"ni ka kyaleni bana son ganinka" Yace"ai ganina ya Zama wajibi domin ko mutuwa nayi inda Nike jin sonki sai na miki fatalwa" Cikin kuka tace"nidai Allah ya isana" Yace"nima Allah ya isana ai bake kadai kika iya Allah ya isa ba" Komawa tayi ta ajiye jaka ta kwanta ta rufe jikinta da bargo " Zama yayi bakin gado yace"Yi hakuri please ki kulani ko zan samu natsuwar komawa aiki asibitin da yanzu bansan me ke faruwa dashi ba" Ko kallonshi batayi ba sai ma bacci da ta fara Murmushi yayi ya tashi ya fita Bayan kwana biyu aka d'aura musu aure a massalaci kamar inda mummy ta fad'a haka akayi Itadai fareeda an Mata kitso da lalli ga d'inki da mummy ta mata Da daren ranan ta tarasu ta musu nasiha Daddy ma ya jawa saheeb kunni akan Kar ya sake basu kunya Jan fareeda dake kuka mummy tayi zuwa d'aki tace"nasan kin tsane Kamal but ya kamata ki gane yanzu yana da hakki akan ki Kuma dole ki saukesu in kina son kanki da rahama ki natsu ki bashi hadin kai dan ku gina rayuwa mai inganci wallahi fareeda banso yi Miki haka ba duk da Ina son ki da Kamal na so baki farin ciki but abinda na duba shine ke fa bazawara ce zaiyi wuya saurayi da be tab'a aure ba ya aure ki ya rike ki da daraja bana son Dr musty ya aure ki yanzu daga baya yayi tunani yi miki kishiya domin maza Basu da tabbas shiyasa na amince Amma ki yafe min" Rungume mummy tayi tace"nagode" Mummy tace"Yi sauri kije yana jiran ki a mota" Har mota mummy ta raka ta ta Shiga gidan gaba Mummy ta kalli saheeb dake zuba murmushi tace" shugaban marasa kunya ko sallama babu?" Tsosa Kai yayi Yana murmushi Har suka kai wani gida bana da ba kuka fareeda keyi taki kallon inda yake jikinshi yayi mugun sanyi Amma beyi magana ba Shiga falon sukayi ta zauna tayi tagumi Haurawa yayi ya tube manyan kayan jikinshi ya fito daga shi sai vest da 3qter Ganin ta yayi kwance ta lumshe ido Yana tab'ata ta firgita Murmushi yayi yace"matsoraciya ba abinda zan Miki ki je ki kwanta dare yayi is after 9" Tace"ni a Nan zan kwanta" Yace"saboda me fa?" Tace" haka kawai" .yace"ok wallahi in bakitafi ba abinda kike gudu shi zan Miki" Da sauri ta mike tace" Ina ne d'akin?" Yace"ki lalleka ai gidanki ne" Zuwa tayi ta duba aiko ta gan Wanda take sa ran nata ne ta shiga tayi kulle" Kulle gida yayi yaje d'akin tura kofa yayi ya jita a rufe Babu inda beyi da fareeda ba amma taki budewa haka ya hakura ya koma d'akin shi Bayan sati d'aya Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/12, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄 Dr SAHEEB 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah Dedicated to my fans __________ 🅿9⃣3⃣-9⃣4⃣ __________ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati d'aya wasan b'uya sukeyi da fareeda ko kad'an bata Bari ya ganta kafin ya tashi ta tafi makaranta ko girki bata masa balle yasa ran wata kyautatawa ga wani iskanci da ta kawo in zata fita bata zuwa da mota sai adaidaita sahu In ma yayi sa'a ya ganta ko kallonshi batayi a gabanshi zata girka abinci dai-dai ita ta cinye hakan yasa ya kirata yayi Mata magana Amma sai tace"ya Kara aure in be zai iya Zama da ita ba" Duk ya rame ya sukurkuce domin shifa a gaskiya Yana bukatar matarshi kusa dashi ko a asibiti baya gane kan aiki" A daddafe sukayi sati uku kowa na harkan gabansa in suna gida wickend shi kadai zaka gani a falo ita tana d'aki a lokacin an fara shirin bikin Iman Wanda yanzu suke zuba soyyaya da musty A yau ta kama wickend da sassafen ta fito Kamar inda ta saba kafin ya tashi ta gyra gida da sauri-sauri domin bata son ya fito ya tarar da ita Kicin ta shiga ta had'awa kanta breakfast ta fito ta zauna ta ci ta koma kicin ta wanke abinda ta b'ata ta koma ciki Gajiya tayi da kwanciya kadaici ya lullubeta ta fito falo ta kunna tv tana kallo sai dai abin mamaki yau ko da asuba bata ji motsinshi ba alamun be fita masallaci ba kenan" A ranta tace"ko be kwana bane a gida?"a fili Kuma tace"toh ni Ina ruwana?" Zama tayi amma zuciyarta ta kasa samun natsuwa d'aga Kai tayi ta kalli kofar d'akin sai kawai ta kau da kai ta cigaba da kallonta Abu kamar Wasa har dare bata ji motsin shi ba Kawai sai ta sinci kanta da son zuwa d'akin ta duba Haurawa tayi da sallama ta tura kofar d'akin Shiru ta ji hakan yasa ta shiga kwance ta ganshi a kasan tiles cikin amai idonshi a lumshe jikin shi yayi mugun zafi Karasawa tayi cikin tashin hankali tayi ta jijjiga shi tana cewa Dr ka bude ido Dr Kuka ta fashe dashi da k'yar ya bude ido cikin zazaabi ya shafa fuskarta yace"karki damu iam fyn" Bude drawer shi tayi aiko tayi sa'a ta gan wasu allaurai daya ajiye alamun ya dade yana jinya Dubawa tayi ta had'a sanan ta zo tame da k'yar ta taimakame ya tashi ya haye gado ta shiga toleit ta ganshi yayi datti ta wankeshi sanan ta fito da ruwa da mopper ta gyra d'akin bayan ta gama ta cire me vest din jikin shi ta ciro wani tasame Kicin taje ta had'a me fattan dankalin turawa tasa a tray ta kaime Bacci ta tarar Yana yi sai ta rufe shi da bargo ta dawo falo tayi tagumi tana tunani ko tun yaushe ya fara rashin lafiya yanzu toh da ya mutu fa?" Bayan awa biyu ta koma d'akin sai taji motsin shi a toilet Zama tayi bakin gado sai kuma ta tashi ta bude wardrobe ta ciro bedsheet ta shinfid'an me Fitowa yayi yana murmushi yace"nagode" Kallonshi tayi ta gan ya rame Kasa-kasa tace" ya jikin?" Yace"da sauki hanya farheeb kina ganin ba shawaranki zan d'auka na Kara aure ba Kar in zo in mutu ba a sani ba kin gan kwana na uku Ina rashin lafiya" Haka kawai ta fashe da kuka yace"subhannallah meya faru" Cikin kuka tace"aini nasan dole wata Rana ka ce zaka Kara aure tunda ni ka gama dani nidai Allah ya isana" Murmushin samun nasara yayi a ranshi yace"ashe bata da wayau"a fili ko marairaicewa yayi yace"ai ba laifina bane kece baki Sona Kuma ke da bakin ki kika ce in Kara aure" Ba tare da ta kalleshi ba tace" ga abinci ka ci sai da safe" Bata jira me zaice ba ta bar d'akin Domi kuka ne ke niman sub'uce Mata tana zuwa d'akin ta shiga bayi tayi wanka ta fito tasa Kaya bacci ta kwanta tana kuka Bayan ya gama cin abinci ya zo d'akinta tana jin motsinshi ta lumshe ido Hawa gadon yayi ya rungumeta tana jin shi tayi pretending Kamar me bacci Washe gari da asuba Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/12, 8:27 PM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄 Dr SAHEEB 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah Dedicated to my fans __________ 🅿9⃣5⃣-9⃣6⃣. ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari ya rigata tashi ya tafi masalaci ba laifi jikin da sauki Itama tashi tayi ta d'auro alwala tayi sallah tana idarwa ta fita ta fara aikin gida da had'a breakfast ta gyra falon yana shigowa ya ganta harta jera abinci for the first time a rayuwar shi da ta fara gaishe Shi domin ko da take aiki a asibitin shi bata tab'a gaishe Shi ba daga harara sai bakar magana Amma sai gashi yau tace"Ina kwana harda ya karfin jiki?" Kallonta yayi da mamaki ta gane irin kallon ta harare shi ta murgud'a me baki ta ruga da gudu ya bita D'aki ta shiga ta rufe kofa tana dariya Murmushi yayi ya cize labenshi yace"Zaki shigo hannu" Wanka tayi ta fito cikin bakin jallabiya Zaune ta ganshi a falo Yana kallo ba tare da ta kalleshi ba tace"abinci na dining table" Murmushi yayi yace"iyeh Ashe yau na zama d'an gatan farheeb dina" Bata amsashi ba ta zauna ta fara cin abinci yace"farheeb yau ba school ne?" Tace"ai muna strike till further notice" Murmushi yayi yace"Ashe muna li'ke da juna na ji dadi wallahi " Bata amsashi ba ta cigaba da cin abinta tana gamawa tace" zanje in kwanta bacci Nike ji" Tashi yayi ya Kama hanunta yace"mu dai je mu kwanta" Zatayi magana yace"please ki bar abinda ya wuce mu fuskanci sabon rayuwa" Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda suke nunawa juna kulawa tare suke girki in tana aiki Yana tayata shakuwa ce sosai ta Shiga tsakanin su ta sake me sosai,in fita sai ta ji ba dadi gashi har yanzu ana strike Kwalliya tayi bayan ta gama girki tasa jeans trouser da top tayi kyau tayi parking sumanta tayi a tsakiyar sai ta zamo Kamar wata foreigner Fita zatayi taje falo domin lokaci dawowar sa yayi Kawai sai taji kunya da k'yar ta daure ta cire kunya taje falo ta zauna Amma tana jin shigowar motar shi ta saka hijab Yana shigowa tayi me Sannu da dawowa Ya kalleta da fara'a yace"baki ji ko ba na hana ki saka hijab a gida ba" Rufe fuska tayi tana murmushi tace"kunya nike ji" Yace"toh cire in gan kwaliyar" Kin cirewa tayi tana dariya karasawa yayi ya cire Mata ai numfashin shi ne ya d'auke yace"wow kin Yi kyau" Waya ya ciro a aljihu ya fara Mata selfie" Bayan ta had'a me ruwa yaje yayi wanka ya sauko ya sameta Suka ci abinci Da misalin karfe 8pm bayan ya dawo daga masallaci suka fita zuwa inda zai sayi kaza A mota ta jirashi ya saya da fresh milk Suka koma gida Da k'yar yayi da ita ta ci tsorone ya bayyana a idonta karara Domin ta lura dashi yau yana son karb'an hakkinshi Bayan sun Gama ci ya d'auketa ya kaita d'akinta ya kwantar da ita Fashewa da kuka tayi tana bashi hakuri Yace"kiyi hakuri yau bazan iya hakuri ba karki damu bazai Miki zafi Kamar na da ba" Cikin dabara ya fara Mata wasanin me Shiga rai Wanda tun tana nokewa ta saki jiki ta fara bashi hadin Kai Sosai ya haukace Mata yana nishi da gurnanin dadi Ganin ya fita haiyancinshi sai bude mata kafa yasa ta fashewa da kuka jikinta ya fara rawa Ko jinta beyi ba ya bude kafarta ya fara niman hanya A tare suka sake wani ihun nashi na dadi nata na zafi domin mummy ta gyrata ga kuma d'inki da akayi mata gashi ta dade da mu'amula da namiji shi kanshi in badan shi ya rabata da budurcinta ba da bazai gane ko ba budurwa bace Bayan komai ya wakana a hankali ta bude idonta da Suka mata nauyi ta sauke akanshi tana cigaba da kuka Kallonta yayi yace"ki Yi hakuri wallahi banso na baki wahala haka ba please" Rungumeta yayi yana sa Mata albarka da kuma bata hakuri akan ta yafe me Tare suka je yayi Mata wanka shima yayi ya fito da ita suka kwanta ya rungumeta Washe gari aka tashi da shirin bikin Iman domin yau saura kwana uku Ana gobe d'aurin aure ya kaita gidan mummy sai dai be Bari ta kwana ba ya dawo d'aukanta Bata so binshi ba domin yana takura mata baya d'aga Mata kafa hakan yasa taje d'akin mummy ta kwanta Mummy tace"ku fito ku tafi Yana jiranki kar ya shigomin d'aki kin San ba kunya ne dashi ba nace ya tafi wai bazai iya bacci shi kadai ba" Tace"nidai mummy a nan zan kwana" Mummy tace"nidai na wuce tsakanin ki da mijin ki"Aiko har d'akin ya bita ya ganta kwance domin tana jin kamshi tulerensa ta rufe bargo har Kai Yaye bargon yayi yace"ki tashi mu tafi kina b'ata min lokaci " Kuka ta fashe dashi tace"nidai ka barni a nan zan kwana" Yace"farheeb kina gudu na ne?" Cikin kuka tace"ba Kai bane kayi ta min mugunta" Yace"Yi hakuri yau ba abinda zanyi"da k'yar ya lallabata ta yarda ta bishi Bayan kwana uku aka d'aura auren Iman da mustapha biki yayi biki an ci an Sha daga Nan aka Kai amarya gidanta Suma Suka bude shafin soyyaya Bayan wasu watani Toh kaikuma saheeb me zai faru da kai kuma? na gaji ka barni in huta Maman Noorul Hudah Luv u my fans Share [1/13, 9:36 AM] Maman Noorul Hudah: 👄👄👄👄👄 Dr SAHEEB 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah Dedicated to my best friend maman fareesa Allah ya raya ya bawa Ana's tsawon rai ya Kare shi daga sharrin mutum ko al-jan,a shafa min kanshi ____________ 🅿9⃣7⃣-9⃣8⃣ _______________ Bismillahir Rahmanir Rahim. Bayan wasu kwanaki sosai fareeda ta fara sabawa da jaraban saheeb Kuma yanzu sun koma makaranta shi yake kaita yake dawo da ita Sai dai fa baya yarda ta fita babu hijab harda nikab kullum cikin hijab take mummy tayi magana ta gaji hakan be wani dame ta dan dama ta Saba Yau dai ta tashi da rashin lafiya sosai take rawar sanyi kallonta yayi cikin damuwa yace"baby Sannu zai bari it matter of days" Tace"wani days month dai wasu laulayi suke har su haihu nidai na Shiga ukuna,Allah ya isa..."shiru tayi tsakamakon kallonta da yayi Hade rai yayi yace"Allah in nakara ji wallahi zan fasa bakin Nan"turo baki tayi Dariya ta bashi yace"mun dai shiga uku domin inda kike da son jikin nan wata rana har goya ki zanyi" Kwanciya tayi tana nishi gashi komai ta ci sai tayi aman shi Drip yasa Mata da k'yar bacci ya d'auketa B'angaren humaira ko ansa bikinta da Mahmud kuma tana zuwa gidan fareeda lokaci zuwa lokaci Sai dai fa kwata-kwata saheeb ya fita harkan Mahmud a cewar shi ba abokin kwarai bane Cikin fareeda ko ba karamin wahala yake bata ba tana matukar bawa saheeb tausayi kullum maganarta be wuce Dr kodai mutuwa zanyi?" Sai yace"ah'ah karki damu zaki samu sauki " Su mama ko yanzu hankalinsu kwance ganin Yar su cikin kwanciyar hankali Kuma saheeb ya bawa baba jali ya fara wani sana'a ya daina gadi Saboda tausayinta yasa in zaije aiki sai ya kaita gidan mama in zai dawo sai ya biya ya d'auketa Cikin na kaiwa wata uku ta fara samun saukin laulayin A wata na hud'u taji sauki sosai tayi kyau kuma tana karatun ta cikin

Chapter 8 of 9