son in roke ku dan girman Allah ku rufamin asiri duk randa kuka gaji da ita ku dawo min da ita Amma Kar a wulakanta ta wallahi ko Karen gidana bazan Bari a wulakantashi ba balle ya'ta fareeda,alhaji ayi ta hakuri da ita kasan a gidan Rashi ta tashi sai dai ta yarda da karfin iyayen ta"ya Kare magana hawaye na bin kuncin shi domin beso a ce fareeda ta auri me kudi ba yasan halin ya'yan su"
Daddy yace"lallai na yarda yau baka d'auke ni d'an uwa ba Amma babu komai ni zan nuna maka ba haka Nike ba"
.shidai saheeb bece komai ba sai ma dukar da kai da yayi
Bayan yan d'aurin auren sun watse baba ya koma ciki daddy ya shiga mota da daddy shi
Baba na shiga ciki ya gan Mata ne cike duk inda ya so kebewa da mama yayi Mata bayani abin ya fassakara
Ganin fareeda yayi ta fito tayi kwalliya tayi kyau da ka ganta kasan tana cikin farin ciki
Haka kawai yaji tausayin yar'shi har ya fara tafiya zaije inda take sai ya gan hummaira ta fito tace"faree muyi selfie"tayi magana tare da d'aga waya
Ji yayi jikinshi yayi sanyi domin yasan duk wanan farin cikin dan Bata san abinda ya faru bane,kuma fad'a mata zai b'ata Mata farin ciki yasan halinta sai ta tada bikin
A ranshi yace"ki yafe min fareeda bansan Taya zan fad'a Miki farouq ya fasa aurenki ba saboda yana zargin ki"yanke shawaran bazai fad'a Mata ba yayi sanan ya bar gidan gaba ki d'aya
Su mummy ko daddy na kaiwa gida ya Mata bayanin komai ba karamin farin ciki tayi ba zaunar da saheeb tayi tace"d'ana ka godewa Allah daya baka Mata ta gari kamila Dan girman Allah ka rike ta amana ka ji Allah ya albarkaci auren ku"
Yace"Amin"
Kiran kad'an daga cikin danginta na kusa tayi dan zuwa d'aukan amarya tace"da an d'auketa a kaita gidan mijinta direct in ya so gobe saheeb ya taho da ita dan a fara shirin wata bikin da programs kuma tana son sanin choice dinta domin a fara had'a Mata lafe"
Cikin kankanin lokaci aka cika gidan da Yan uwa na kusa sai tsiya akeyiwa saheeb
Iman ko murna tayi sosai
Haka fa akayi yinin biki anci an Sha kuma babu Wanda ya fad'awa fareeda abinda ke faruwa
Da misalin karfe 6:30 motorcin alfarma Suka paka kofar gidansu fareeda
Abin ya matukar bawa mutane mamaki ganin matan da suka zo d'aukan amarya
Bayan anyi gaishe gaishe aka Kai fareeda d'akin mama nasiha ta Mata sosai kuka fareeda keyi mama nayi
A waje suka tarar da baba fareeda ta rungumeshi tana kuka ga mamakinta shima hawayen yakeyi yace"ki yafe min ya'ta kowaye kika gani a matsayin mijin ki,ki me biyayya Allah yayi Miki albarka
Zatayi magana ya raba jikinshi Dana ta ya shige ciki
A ranta tace"me baba ke nufi?"hummaira ne ta gyra Mata babban mayafi ta jata Suka tafi
Tunda fareeda ta gan irin motocin da aka zo d'aukanta tasan akwai matsala duk da motar uku ne kawai
Zama tayi tana kuka rabuwarta da iyayenta
Lumshe ido tayi har aka Kai gidan Bata sani ba
Humaira ne ta tab'ata tace"muje mukai
Fitowa tayi lokacin ana Kiran sallah magrib
Fuskarta a rufe yake har aka Kaita d'akinta Wanda da a ce ta bude fuskata zata gane gidan
.sallah kawai Yan kawo Amarya sukayi Suka ci abinci da suka gani
Suka ce zasu tafi kuka ta fashe dashi ta kankame humaira wai a dole ta kwana
Hummaira tace"kiyi hakuri gobe da safe zan zo"
Da k'yar ta bari Suka wuce
Zama tayi a gadon tana kuka
Yaye gyallenta tayi domin sallah ai sai ta gan
Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[1/5, 9:33 AM] Maman Noorul Hudah: πππππ
*_DR SAHEEB*_
πππππ
By maman noorul
Hudah
π GORGEOUS WRITERS FORUMπ
Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.
Dedicated to my family
_______________
π
Ώ3β£9β£-4β£0β£
______________
Bismillahir Rahmanir Rahim
Ganin kanta tayi a d'akin da saheeb ya kulleta zaro ido tayi tace"na shiga uku satoni ya kuma Yi Amma meyasa hummaira ta yarda aka kawoni nan?"tashi tayi zata je ta bude kofar sai taji shi a kulle wani kuka ta sake tace"nidai na shiga ukuna Allah ya isa na me nayi me haka a daren aurena ma ba za a Bari in Wala ba"
Hummaira na fita ta saki kuka domin tasan abinda ya faru saurayinta da ya zo d'aurin auren ya kirata yana tambayarta me ya hana ayi da farouq Nan ta tambayeshi dawa aka d'aura ya bata labarin komai
Tun a wanan lokacin jikinta yayi sanyi kuma da Suka shigo gidan ta gan saheeb a sama Yana kallonsu hakan ya jefata cikin tunani tace"wanan wani irin ango ne da zai zauna a gida Yana jiran amaryar sa ai ya jira abokai su rako shi ko?"
Bugun kofar fareeda take kamar mahaukaciya Amma shiru
Shiko bayan ya gan fitar baki yayi sauri yaje ya kulle kofa ya dawo ya zauna a falo Yana shaye-shaye shi harda wiwi
Bayan ya sha yayi libis ya jawo Goran maganin da Mahmud ya bashi na Kara karfin sha'awa sanan ya kuma Shan desire tablet na asibiti tuni notikan kanshi Suka kwance
Jin babu Wanda zai taimaka Mata yasa ta tashi jikin ta a mace ta Shiga bayi ta d'auro alwala ta tada sallah magrib
Tana idar ta zauna tana addu'a kawai sai taji ana kokarin bude kofa
Shigowa yayi Yana kallonta da jajjayen idonshi
Mikewa tayi cikin kuka tace"nidai Allah ya isana tsakanina da Kai mugu kawai azzalumi"
Komawa yayi ya kulle kofa da yike shi wiwi bata yime komai in ba an fad'a ma ba bazaka gane ya Sha wiwi ba sai da kaji wari
Kallo d'aya tame ta gane ba lafiya tafiya yakeyi Yana karasawa inda take tana matsawa baya harta Kai bango
Yana kaiwa gabanta ya d'auketa da wani gigitance Mari da yasa ta sakin kuka
Yace"ke karaman Yar iskace yau Zaki gane na fiki iskanci"
Cikin kuka tace"Dan girman Allah kayi hakuri na tuba ni matar aurene karka keta min haddi mijina farouq na jirana"
Ai wani Mari ya Kai Mata tuni bakinta ya fashe jini ya fara zuba
Wani ihu tayi tace"Dan darajar Qur'ani ka rufa min asiri kayi hakuri na yarda kafi karfinna nidai ka barni please "
Kokarin guduwa take ya wani jawo ta ya Kara Mata Mari yace"Dan ubanki nine mijinki saboda in d'au fansa na yarda na aure ki a lokacin da wawan saurayin ki ya guje ki
Nine Nan na kirashi na fad'a me ke karuwata ce kuma ya yarda da yike mahaifinki me kwad'ayi ne ya gan d'an masu kudi ya amince da auren yau zan nuna Miki nawa kalal rashin mutunci "
Jawota yayi ya mannata a kirji shi babu abinda take sai kuka wani Mari ya Kai Mata yace"Yi min shiru karaman Yar iska"
Shirun ko tayi kuka na niman kubce Mata
Wani Jan rigarta yayi a take wuyan rigar ya yage
Da karfin tsiya ya wani turata ta fadi saman gado
Tashi zatayi ya danne ta babu alamun Imani a zuciyar shi saima dagewa da yayi Yana kokarin raba ta da rigarta
Wani irin kuka takeyi me tab'a zuciya tana bashi hakuri Amma Ina
Jin sanda sa tayi a ciyarta domin zuwa lokacin maganin da ya sha ya fara aiki
Wani ihu tayi aiko haukace Mata yayi ya hade bakin su ya yaga rigar jikinta ya fara Sha Mata nono cikin mugunta sai ihu take,cizonta yake komai cikin mugunta yakeyin shi
Cikin kokowa da k'yar ya kwance mata zani ya wurgar sanda ya had'ata da duka
Underwear skirt ya cire a jikinta hade da pant ya bude Mata kafa ta sanan ya shige ta da karfin tsiya wani irin Kara ta tsake,da karfin shi yakeyi tana ihu tana kuka tana Kiran sunan duk Wanda ya zo bakinta Amma ko ji bayayi sai ma gurnani da yake Yana kukan dadi
Ya dade yanayi kafin ya sauka ya koma gefe a lokacin ta sume
Kallon fuskarta yayi yace"Zaki ma tashi domin ban Gama ba
Zuwa wajen fridge yayi ya bude ya ciro ruwa da ya fara kankara ya zo dai-dai fuskarta ya watsa Mata
A firgiice ta sauke ajiyar zuciya idonta ya sauka akanshi
Wani kuka ta fashe dashi tace"na tuba kayi hakuri "
Wani murmushi yayi yace"ba kin ce kin Isa ba yanzu zan raba ki da abinda kika fi so"
Kallonshi takeyi ta kasa motsawa babu abinda take saukewa sai ajiyar zuciya
Bude wardrobe yayi ya ciro al'makashi sanan ya d'auko clipper
Kallonshi tayi ta rike kanta tace"dan girman Allah kayi hakuri karka aske min suma"
Murmushi yayi yace"
Maman
Noorul
Hudah
Luv u
Pls share
[1/5, 5:44 PM] Maman Noorul Hudah: πππππ
*_DR SAHEEB*_
πππππ
By maman noorul
Hudah
π GORGEOUS WRITERS FORUMπ
Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.
Dedicated to my fans
____________
π
Ώ4β£1β£-4β£2β£
______________
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yace"ai tunda kika nuna min kina son suman Nan sai na aske shi kuma ki shirya kaca kaca zan Miki wanda yafi na wancan amaryar
Kuka ta fashe dashi Amma ko tausaya Mata beyi ba ya karasa inda take ya fara aske suman da al'makashi kafin ya kunna clipper ya aske shi tas be wani Sha wuya ba domin Bata iya motsawa
Yana gamawa ya Kara afka Mata a take ta sume bata Kara sanin inda take ba
Ba karamin mugunta yayi Mata ba domin saheeb be barta ba sanda ya tabbatar ya Mata kaca-kaca domin maganin da ya sha shike aiki kusan kwana yayi Yana Abu d'aya
Kallon agogo yayi ya zaro ido yace"nayi missing flight but no prob zanyi booking hotel gobe sai in tafi
A gurguje ya shiga toilet yayi wanka ya fito babu abinda yake saukewa sai ajiyar zuciya ga wani annashuwa da yake ji
Kayan da already ya had'a a akwati ne ya ja bayan ya shirya
Paper ya jawo da biro ya rubuta Mata saki d'aya yasa na saki matata fareeda saki d'aya domin ni dama ban tab'a sonta ba auren d'aukan fansa nayi"yana ajiyewa ya kalleta kwance take kamar mataciya
Bude mata kafa yayi shi kanshi sanda ya tsorata in badan shi yayi mata wanan aikin ba zai iya cewa mutane biyar ne Suka Mata fyde
Yace"wanan wani irin maganine Mahmud ya bani?"
Tsaki yayi ya ja akwati ya bar gidan a ranshi yace"sai mummy da daddy sun yafe min zan dawo domin yasan komai daren dadewa zasu yafe me"
Haka ya tafi ya barta cikin jini ga kan nan kamar namiji jini ke zuba a kasarta Kamar me al-ada
B'angaren baba ko yayiwa mummy bayan komai hankalinta ya d'aga sosai tace"toh Allah yasa hakan shine mafi alkhairi zan kirata zuwa anjima inji ko ya ta d'auki zancen"
Yace"Amin yanzu zanje in mayarwa yaron nan lafen sa"
Tace"toh"duk jikinta yayi Sanyi
Da kanshi yaje gidan farouq ya mayar masu da lafensu da sauran abinda yayi saura
Be tsaya sauraren komai ba ya ajiye sanan ya tafi aiki
Da misalin karfe 8:am mummy ta had'a abinci a basket ta bawa Iman ta Kai gidan SAHEEB
Shiryawa tayi ta d'auki basket din ta tafi
Tun a falo tayi ta sallama ta ji shiru ,bin falon tayi da kallo kwalayen tab'ani dasu wiwi ga maguguna ajiye
Gabanta ne ya fadi tace"shikuma Yaya daga kawo amarya saiya nuna Mata halinshi
Sake sallama tayi taji shiru,tace"Bari in ajiye Kar in dame su kila bacci suke
Har ta fito sai kuma ta gan babu motarshi a harabar gidan
Komawa tayi ciki ta haura da sallama ta shiga d'akin
Wani irin muguwar fadiwar gaba taji domin ganin wani namiji tayi kwance babu Kaya sai kuma ta gan kamar macece
Karasawa tayi ta leka fuskar sai kuma ta fara kallon ko Ina a d'akin duk suma ne a kasa
Paper ta d'auko ta karanta ta gan abinda ya rubuta zaro ido tayi ta cigaba da karatu kamar haka yau dai hankalina ya kwanta tunda na rama abinda kika min nayi Miki aski ne domin kullum in kika kalli kanki kiyi ta tunawa dani kuma bana son in dawo in ganki a gidana"
Idon Iman ne suka kada sukayi ja tace"wallahi allah ya isa Mata na tsane ka"
Waya ta ciro ta Kira mummy tana kuka
Cikin tashin hankali mummy tace"lafiya?"
Cikin kuka tace"mummy ba lafiya mummy meyasa aka had'ata da Yaya"
Mummy tace"ki fad'a min meke faruwa kin sani a duhu"
Tace"kedai kizo ga fareeda nan r
a mace"
Aidirowa mummy tayi a kujera tace"meya faru?"
Tace"mummy ki zo mu bata taimakon gaggawa"
Ai mummy hijab kawai tasa a saman kayan barcinta sanan ta d'auki key din mota ko sallamar daddy batayi ba ta ja mota a guje
Tun a falo ta fara ganin ba dai-dai ba cikin fadiwar gaba ta haura sama
Samun Iman tayi zaune tayi tagumi tana kuka
Karasawa tayi tace"Ya-ya?"
Cikin kuka Iman ta Mika Mata paper
Kallon fareedat da Iman ta rufeta da bargo tayi
Yaye bargon tayi ta bude Mata kafa
Ai da sauri ta rufe cikin b'acin rai tace"watoh mutane yasa su Mata fyde ko?"
Duk inda taso ta d'aure Kar tayi kuka gagara yayi domin hawaye ke bin kuncinta babu abinda bakinta ke furtawa irin ni Kamal mu ka tozarta a idon duniya babu komai kaje duk inda kaje zaka dawo ne inda har ni ce mahaifiyar ka"tana gama magana ta bude wardrobe ta ciro Mata wani rigar shi ta d'auki zani dake yashe a kasa ta d'aura mata sanan ta amshi d'ankwalin Iman ta d'aura Mata
Kawai sai ta zauna ta fara kuka tana cewa"ni ni Saheeb zai wulakanta a idon duniya ni"sai nuna kanta takeyi *
Kiran daddy tayi yace"su San inda zasu Yi akaita asibiti
Tashi sukayi mummy tace"Iman Kama hannayenta da kyau zan rike Kafa
Iman tace"kingan fa mummy har yanzu tana bleeding"
Mummy tace"ok Bari in sunguna ki goya min ita"
Iman tace"mummy Zaki iya"
Tace"ya zanyi dole ne ma in iya tunda d'an dana Haifa yake son ganin baya na"
Haka ko mummy ta goya ta da k'yar take tafiya tana nishi har suka Kai wajen mota Iman ta bude aka ajiye ta"
Da gudu mummy taja motar suka tafi asibiti
Suna kaiwa aka shigar da fareeda emergency
nurses din sun d'au fyde akayi mata"
Wata nurse ta zo gaban mummy tace"hajiya kiyi hakuri Wanda sukayiwa wanan baiwar Allah fyade Basu kyauta ba,Amma sun Kai su biyar ko?"
Mummy Bata yi magana ba a haka daddy ya zo ya sameta
Kallonta yayi bayan nurse din ta tafi yace"meke faruwa ne"
Cikin kuka tayi me bayanin komai
Tace"
Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[1/5, 5:44 PM] Maman Noorul Hudah: πππππ
*_DR SAHEEB*_
πππππ
By maman noorul
Hudah
π GORGEOUS WRITERS FORUMπ
Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.
A gaskiya yau na gan comment da ban tab'a tunanin zaku bani shi ba Ina godiya sosai sai dai fa yau saheeb ya Sha zagiπ€£π€£Ina godiya masoyana kuma Ina mugun yin ku a cigaba da comment
______________
π
Ώ4β£3β£-4β£4β£
______________
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tace"tsorona kardai bashi kadai ya mata wanan aikin ba "
Daddyda ranshi ya mugun b'aci yace"harda aski ya Mata kika ce?"
Tace"wallahi alhaji"
Yace"yayiwa kanshi karki damu ni dai Ina tausayin yariyar nan domin kunyata mahaifinta ya ji ya bani aurenta wallahi hajiya kamar yasan haka zata faru yayi ta gargadi yace in ansan za a wulakanta me ya'a dawo me da ita,hajiya mutane Nan masu karamin karfi ne Amma wallahi Basu San raini"
Kuka ta fashe dashi tace"ban tab'a tunanin abin na saheeb ya Kai haka ba amma ba damuwa in ni na ya haifeshi zai dawo ya sameni ni yaron nan zai ciwa mutunci"
Daddy yace"ah'ah karkiyi kuka kukan ki akanshi ba alkhairi bane karki kuskura ki fadi abinda daga baya baza mu ji dadin shi ba nidai abinda zan fad'a Miki ki amsa phone dinta gudun kar ta Kira gida bana son kowa yasan abinda ya faru"
Mummy tace"ai dole ne wata rana ta tafi domin babu amfanin zamanta tare damu tunda ya saketa"
Maganar saki sanda yasa Abba girgiza yace"harda sakinta yayi hmmm lallai yayi kuskure,karki damu zamu rike ta kamar Iman har lokacin da zan samo Mata miji in Mata aure da kaina zanje gidan nasu inyiwa baban nata bayani Amma gaskiya ba yanzu ba maganar babu dadin ji"
Dr ne ya fito suka karasa gabanshi
Mummy tace"ya jikin nata?"
Dr yace" a gaskiya ba karamin b'arna akayi Mata ba domin sanda muka d'inketa Amma har yanzu bata farfado ba da tayi kamar zata dawo dai-dai sai kuma ta koma babu abinda takeyi sai sauke ajiyar zuciya,wanan tana faruwa ne in mutum ya Shiga shock ga kuma tashin hankali ga zafin kasanta Amma karku damu kila ta farfado zuwa gobe"
Mummy tace"mun gode Amma zamu iya ganin ta?"
Dr musty yace"eh but hajiya meya sameta ne haka waye yayi Mata wanan aika-aikan"
Mummy tayi murmushin takaici tace"mijinta d'an na shi yayi mata hakan dan ya tozarta mu"
Girgiza kai yayi yace"Allah ya kyauta"
Tura kofar mummy tayi ta ganta a kwance kan nan na walkiya kamar kwarya
Wani kuka mummy ta fashe dashi babu abinda take furtawa sai ni saheeb
Daddy ko baka iya gane yanayin da yake ciki
Drip ne a hanunta bakinta duk yayi kwanciyar jini ya taro ga shatin yatsun shi kwance a kumatun ta fuskar nan a kumbure sai wani Muni data kara wallahi bazaka yarda farida ne kwance a gadon ba
Ajiyar zuciya kawai take jerowa ummi ta d'auki d'an kwali ta d'aura Mata sanan ta kama hanunta tana Mata addu'a
B'angaren SAHEEB ko Yana barin gidan wani expensive hotel ya kama ya zauna a d'akin
Kwanciya yayi a hankali abubuwan da suka faru yana dawo me
Sai ya ji ba dadi yace"hanya abin nawa beyi yawa ba?"
Girgiza kai yayi yace"no beyi yawa ba"ai ita ta tabo ni nasan duk inda take yanzu bata haiyacinta but I most confess I enjoy the moment with her"
Gaban shine ya fadi daya tuna mummy yace"hmm bama zan kirata ba kuma ko sun Kira bazan d'auka ba sai abin ya lafa yawo kawai zanyi tayi a kasar wajen Ina hutawa dama mutum yayi needing freedom bazan dawo ba sai na samu labarin anyi sadaka da mayya nan domin itako sai sadaka"ya fashe da dariya yace"duk na kwakwale ruwan jikinta"
Da wanan tunanin ya kwanta ya biya bashin baccin da beyi jiya ba
Abu dai kamar Wasa yau kwana uku da faruwar abin tuni saheeb ya sauka a kasar lodon
B'angaren fareeda kuwa shiru bata farfado ba ba karamin tashi hankali mummy da daddy suka shiga ba kullum cikin karin ruwa ake saboda Bata farka ba balle taci abinci
Mummy tayi kuka har ta gode Allah sai dai kullum maganarta d'aya shine ni saheeb zai tozarta toh duk inda yaje Ina nan zai dawo ya sameni
B'angaren su baba ko hankalin su ya tashi domin kullum suna Kiran wayar fareedat a kashe kuma suna ta expecting ta Kira saboda sauyin mijin da ta gani shiru suke ji hakan yasa baba zuwa wajen daddy ya tambaye shi Amma baba ya tabbatar me tana lafiya tabi mijinta kasar saudiya
Haka dai baba yayi shiru badan ya gamsu ba ya hakura ya koma gida cike da tambayoyi a zuciyashi Amma ya barwa Allah komai
Koda ya koma gida mama ta tambayeshi cewa yayi yau sunyi waya da ita
Bayan sati d'aya zaune take tana shafawa fareeda addu'a a fuska kawai sai ta gan hanunta ya motsa
Cikin jin dadi tace"yauwa baby mummy bude ido ki gan sabon mummy ki"
Bude idonta tayi a hankali ta sauke kan mummy
A hankali komai ya fara dawo Mata wani ihu ta sake jikinta na mugun rawa tace"dan girman Allah kayi hakuri na tuba ka yafe min dan Allah karka saka ban tab'ayi ba"wani Kara ta saki kawai sai ta kara sumewa
Fadin tashin hankalin da mummy dake jijjigata tayi bai misaltuwa
Tace"farida bude idonki please wanan kwanciya tayi yawa ki bude dan darajar annabi "
Iman da shigowarta kenan da kullar abinci da gudu ta koma ta Kira Dr
Koda Dr musty ya zo ya gan mummy zaune tana kuka ba karamin tausaya Mata yayi ba
Karasawa yayi ya fara duba farida kallon mummy yayi yace"
Pls kuyi manaji no edition
Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[1/6, 6:19 PM] Maman Noorul Hudah: πππππ
*_DR SAHEEB*_
πππππ
By maman noorul
Hudah
π GORGEOUS WRITERS FORUMπ
Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.
Dedicated to my paid groups
____________
π
Ώ4β£5β£-4β£6β£
______________
Bismillahir Rahmanir Rahim
Dr mustapha yace"hajiya kiyi hakuri inshaallah zata samu lafiya wallahi ta mugun tsorata ne kuma abinda ya faru Yana yawan yawo a kwakwalta Wanda in bata cire shi bazata dawo dai-dai ba,wai miye takanmame abinda ya sameta? ko zan iya taimaka mata"
Iman ne cikin komai tame bayanin komai shi kanshi jijina lamarin juyawa yayi ya kalleta Wanda ta rage daga ido sai hanci
Karasawa tayi ya shafa fuskarta sai kawai ya fita cike da tausayinta shi kaidai yasan irin b'arnan da saheeb ya aikata Mata shifa har yanzu be amince shi kadai yayi ba"
Zama yayi a office yace"lallai wasu mazan rakiya sukayi"
A ranan mummy ko ruwa taki Sha washe gari ta tashi da azumi da rokon Allah
A rananma abinda ya faru jiya shi ya faru so biyu tana farfadowa sai ta Kuma sumewa
Daddy yace"a shirya duk wani abin bukata za a fitar da ita waje"domin bayan sati biyu da faruwar abu sai ta fara bleeding da mummy tayi magana sai Dr musty yace" al'ada take"sosai ta tsorata Amma ya tabbatar mata jinin zai tsaya haka ko akayi
Haka kawai Dr mustapha ya sinci kanshi da rashin jin dadin hakan sai dai bece komai ba
Haka fa ta kasance har na tsawon sati uku inda ake shirin tafiya da ita da yammancin yau
Mummy ta tafi gida shiryawa Dr mustapha ne ya shigo ward din ya zauna ya Kama hanun ta ya kalli fuskarta yayi murmushi yace"sleeping beauty"
Sunanta ya fara Kira yace"fareeda fareeda ki bude idonki bacci ta Isa haka,fareeda ki tuna iyayen ki,mama zata iya rasa rayuwarta baba ma zai Shiga wani hali saboda ke ki manta da abinda ya faru ki tashi ki cigaba da rayuwar ki"domin sanda yasan inda yayiwa Iman wayau yasan komai na fareeda haka kawai ya ji is interested a case dinta
.haka yayi ta surutai Kamar tana jin shi har ya gaji ya mike
Har ya bude kofa sai yaji na'urar jikinta ya fara kara
Juyawa yayi sai ya gan ta bude ido tana kalle kalle asibinti can dai kamar Wanda ta tuna wani abu sai kawai ta fara juye-juye da tsalle -tsalle a gado
Da sauri ya karasa kafin ta Kuma sumewa yace"fareeda baba ya zo"
Kallonshi tayi ta Kura me ido hawaye na bin kuncinta
Wani mugun tausayinta yaji ya rungumeta yace"you are save"
Kalle-kalle take yace"kiyi magana Mana "
Shiru tayi,kawai sai yayi murmushi yace"welcome back watan ki d'aya a asibiti"
Zaro ido tayi Amma Bata ce komai ba
murmushi yayi yace"no prob in baki son kiyi magana dani toh ko in Kira Miki Dr sahe...."
Ai be karasa ba sakamakon wani ihun da tayi jikinta na mugun rawa
Yace"Yi hakuri toh"gyra Mata hular kanta yayi domin ya tsane ya gan kanta
Jingina tayi da gado babu abinda take sai hawaye
Kallonta yayi zaiyi magana sai ga mummy
Da mamaki ta kallesu cikin farin ciki ta zo ta rungume fareeda tana hawaye
Tace"dota yaushe kika farka?"
Bud'a bakin fareeda sai Suka ji tace"a kaini wajen mamana"
Mummy tace"ai Nima maman ki ne"
Shiko Dr mustapha jin tayi magana yasa shi sauke ajiyar zuciya domin dama yana gudun kar trauma ya hanata magana"
Kuka ta fashe dashi tace"akaini gida zai kasheni yayi min fyade ya rabani da uztazu na "
Kamar Wanda ta tuna wani abu cikin kuka tace"har mafalki nayi zai aske min sumana be aske bako?"ta kare magana da tab'a kanta
Aiko taji shi sumul wani ihu ta sake tace"ya aske dan Allah ku taimakeni ku tada ni a mafalki na tuba"
Mummy ta rungumeta tana kukan tausayinta tace"
Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
[1/6, 6:19 PM] Maman Noorul Hudah: πππππ
*_DR SAHEEB*_
πππππ
By maman noorul
Hudah
π GORGEOUS WRITERS FORUMπ
Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest.
Dedicated to my fans
______________
π
Ώ4β£7β£-4β£8β£
_________________
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tace"kiyi hakuri ya'ta ki cire wanan tunanin a zuciyar ki kinji?"
Kokarin tashi take son yi jiri ya kamata tayi kamar zata fadi a lokaci d'aya mummy da Dr mustapha suka riketa
Kallonshi mummy tayi domin kwayar idonshi ya gama tona Mashi asiri
Dukar da kai yayi cikin jin kunya ya janye hanunshi yace"Sannu"
Zama tayi mummy tace"me kike so toilet zaki?"
Tace"mummy Ina son in saftace bakina"
Dr mustapha yace"iam sorry I