Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 9
da ya tab'a ki ki sanar dani" Zuwa tayi ta shirya abinci a tray ta Kai musu Mahmud ne ya ci abincin shiko SAHEEB waya yake da incharge inda yake sanar me abinda ya sani game da fareeda Wani murmushi yayi yace"good,wani shift zata shiga next week?" Incharge yace" afternoon" Yace"next week kenan zata fara night" Incharge yace"no ita batayin night domin suna canjawa da nurse Aisha daga morning sai afternoon" Yace"ok do one thing please ka sata a night next week" Incharge yace"ok no prob" Yanke wayar yayi yana murmushi Mahmud yace"gaskiya ta Raina maka wayau kuma fa ka maru har kumatun ka ya kumbura ga zanen yatsunta kwance a fuskar ka" Wani haushine ya turnike shi cikin kunan rai yace"ai dole ne in ci mutuncinta" Mahmud yace"toh yanzu miye abinyi?" Yace"ni nama rasa abinda zan Mata saboda girman laifinta wallahi zan ci Mata mutunci but for now bari ta kwantar da hankalinta thinking bazan rama ba kuma daga next week zan sa a satomin ita zata gane bata da wayau in ta rasa martabar ta" Mahmud yace"kana nufin zak...." Yace"for now I don't know ina ganin wasu zansa suyi mata Dan ni nafi karfinta" Mahmud yace"gaskiya Kam but ka d'aure ka ci abinci" Yace"bani jin yunwa wallahi in ba na rama abinda tamin bane wallahi hankalina bazai kwanta ba" B'angaren fareeda ko Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/2, 7:22 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. 😳😳😳😳Hmm Ashe littafi goma Sha shida nayi cikin lissafina na mance in saka JININ JIKINA hello Hy bye-bye please may bukata litrafaina na kudi Nida mijina KAUNA CE Mai Mata biyu ya min magana ta wanan number 09090112846 Dedicated to NIDA MIJINA paid group godiya Nike da kaunar ku _____________ πŸ…Ώ1⃣3⃣_1⃣4⃣ ____________ Bismillahir Rahmanir Rahim B'angaren fareeda ko bayan sallah isha'i tayi wanka tasaka dogon riga da hijabi ta zauna da mama suna Hira Sallamar farouq Suka ji har kasa ya sunguna ya gaida mama ta amsa Mikewa mama tayi ta shige ciki Fareeda ta d'auko tabarma ta shimfid'a Cikin jin kunya ta gaidashi ya amsa yace"ya aikin ne?" Tace"lafiya" Yace"habibty ya karatu da kokari ana zuwa islamiya kuwa" Tace"eh naje" Cikin muryar shi na uztazai domin dogo ne shi sanye yake cikin jallabiya ga d'an gemun shi but ba laifi yana da kyau domin bakin shi me kyau ne yace"toh alhamdullilah" Tace"uztazuna ya yau duk na gan kamar jikin ka a mace ko baka da lafiya ne?" Kallonta yayi idonsu na had'uwa ta d'auke kanta yace"habibty wallahi kwana biyun nan wasu mafalkai nikeyi game dake Wanda a mafalki nike gani mun kusan rabuwa" Murmushi tayi tace"uztazuna kana yawan addu'a kuwa?" Yace"eh inayi" Tace"karka damu kafa San mafalki ba gaskiya bane kuma shed'anu na yawan kawo wasi-wasi a zukatan mu ta hanyar mafarki dan haka karka sashi a ranka inshaallah Kai mijina ne mu dai mu cigaba da addu'a Allah ya zabar Mana mafi alkhari in ma rabuwar shi yafi alkhari toh ya kawo mana shi cikin sauki nidai kullum addu'a ta Allah ya zab'a Mana abinda yafi alkhari" Jan numfashi yayi yace"inshaallahu ke tawa ce ai nan da wata ko sati uku za ayi bikin kowa ya huta Tayi murmushi tadi dai sukayi kafin ya sallameta ya wuce D'akinta ta Shiga ta kwanta tana tunani itama haka kawai yau take jin wani iri ga maganar da humaira ta fad'a Mata Kawai sai ta dingawa anabbi salati dan ta kau da wasi-wasi a haka bacci ya d'auketa Ko awa d'aya batayi da bacci ba ta fara juye-juye domin wani munmunan mafalki takeyi wai ga wani nan ya zo zai keta Mata haddi bata samu damar ganin fuskarshi ba domin ya rufe fuskarshi Dambe suke sosai taki Bari ya tab'ata shiko har yayi nasara tube Mata kaya Wurgi da ita yayi saman gado ya bude Mata kafafu harya shigeta dai-dai nan ta saki wani mugun kara jikinta na rawa sai ihu take tana cewa"wallahi da zafi na tuba bazan kara ba ka rufamin asiri ni matar uztazuna ne" Birgima take a kwance tana ihu Mama ne ta dinga jijjiga ta Amma Taki bude ido sai ihu take tana cewa"ya kasheni" Babane ya karaso ya fara tofa Mata addu'a Mama tace"ke fareeda bude idonki nice maman ki,ki bude Dan Allah" Amma ina taki budewa Baba yace"dibo min ruwa' Jiki na rawa ta tashi ya zauna ya aza kanta a cinyarshi yana Kiran sunanta Yana tofa Mata adduo'i Mama ce ta dawo da ruwan baba yayi wasu adduoi ya shafa Mata a fuska A firgice ta bude ido tana kallon d'akin Rungume mahaifinta tayi tace"baba wallahi mugu ne" Yace"Yi shiru baka fadin munmunan mafalki karki fad'awa kowa kiyi sadakar kosai gobe allah zai Kare ki" Ta girgiza me Kai yace" ki tashi ki d'auro alwala ki kwanta ki daina kwanciya bakiyi addu'a ba" Tace"inshaallahu Ina yi yau dai baccin ya saceni ne?" Duk da mama taso jin mafalki Amma tasan halin baba shiyasa tayi shiru Amma tsoro ne fal a zuciyarta tana tunani wani irin mafalki ne zai firgitar Mata da yariya haka tun dare beyi ba yanzu fa ko Sha d'aya beyi ba?" Baba ne ya jata Suka bar d'akin tare da jawo Mata kofar d'akin Tashi fareeda tayi jiki ba kwari ta fita ta Maman Noorul Hudah Luv u all Pls share [1/2, 7:22 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to MAI MATA BIYU fan group paid πŸ…Ώ1⃣5⃣_1⃣6⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim _____________ Fita tayi ta d'auro alwala tana dawowa ta shimfide dadduma ta zauna tana Jan calbi Ko kad'an Bata jin bacci a haka har karfe d'ayan dare ta buga ta Kara bude kofa ta fita tayi alwala ta dawo ta tada sallah Shiko kasa bacci yayi yana tunanin me zaiyi Mata da zaifi abinda tame shifa rabon da a duke shi ya mance domin ko mummy bata dukanshi sai zagi amma yau ga wata da Yana da tabbacin Iman ta girmeta ta mare shi a gaban jama'a Haka yayi ta sake-sake sai kusan asuba bacci ya d'aukeshi Washe gari da asuba ta tashi tayi aikin gida ta shirya cikin uniform dinta fararen Kaya Baba ya d'auketa a mashin ya sauketa a asibitin shima ya tafi company da yake gadi Shiga tayi da nikab dinta tana zuwa ta shige wani d'aki ta cire hijab din ya rageta dana aiki da jan slippers Dawowa tayi ta zauna wajen nurse habiba Tace"yau babu kwaliyar ne?" Nurse habiba tace"aini na hakura domin na gan inda yaketa kallon ki da rashin ya b'ace ba ruwana,toh ke wa ya kaiki fareeda?" Tayi tsaki tace"ke baki gan inda yayi kwallo da tsohon nan bane,wallahi da ganin shi bashi da tarbiya,bakoya me mutunci a gidan ba kudi haukane da zai wulakanta wasu?" Nurse habiba da tunda ta fara magana ta gan Saheeb tsaye a bayanta ta dinga Mata signal Amma ina fareeda zuba take Tace"shi a dole Yana da kudi dan rainin hankali wallahi ni haushi yake bani tun ban ganshi ba naji na tsane shi" Gyran murya yayi ta juya idonsu na haduwa ta harareshi Nurse habiba tace"sorry sir" Fareeda tace"wani sorry karya akame aini wallahi ban gulmar mutum a gabanshi nike fad'a da Yana da tarbiya zai girmama tsohon mutane" Kallonta yayi daga sama zuwa kasa kafin yace"meet me in my office" Tsaki tayi ta mike ta bi bayan shi tana latsa waya Zama yayi a kujera itako a tsaye ta tsaya tana turo baki D'ago kai yayi ya kalleta sai kawai ya Kau da kai Yace"miye sunan ki?" Sanda ta d'auki lokaci kafin tayi tsaki tace"fareeda" A ranshi yace"mummy tayi min baki dama haka ake ji in akayiwa anyiwa mutum tsaki?" A fili ko yace"Sannu fareeda "dan yama ratsa me zaice Hararanshi tayi tace"yauwa" Yace"meyasa baki sa farin takalmi ko baki sai jan slippers?" Tace"bani dashi ne ko zaka siya min" Yace"ke meyasa baki da kunya Allah zanci mutumci ki fa" Tace"Dr please Bari inje inyi aiki akwai petient din da zan duba yanzu" Tana gama magana ta wuce ya bita da kallo yace"ba rashin kunya ba? Zaki Yi bayani ne wallahi zakiyi bayani" Waya ya d'auka yayi dialling number wani boy dinshi Yace"na baku daga yau zuwa jibi ku sato min ita bana son labari" Yace"yes sir" Bayan ta gama Maman Noorul Hudah Luvu my fans Pls share [1/2, 5:26 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to Hajiya Hammamatu Saudi Ina godiya Allah ya bar zumucin Gaskiya masoyana Kuna bani farin ciki,you guys made me happy today nagode da kaunar ku a gareni Allah ya bar mu tare,keep feeding me with happiness nikuma zan cigaba da suburbudo muku novel🀣🀣🀣🀣one love masu kaunata ______________ πŸ…Ώ1⃣7⃣_1⃣8⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan ta gama aikin ta na ranan ta bar asibitin cikin nikab Koda me adaidaita sahu ya sauketa a titi tafiya ta farayi har ta shige cikin anguwa Wasu samari biyu ta gani a hanya d'aya na zaune akan mota d'ayan kuma a tsaye da alamu akwai Wanda suke Nima Gaishesu tayi ta wuce ko da ta Kai gida ta tarar da baba nan Suka tsaya suna hiran su D'aya daga cikin samarin yace"kana ganin ba wrong adreess aka bamu ba?" D'ayan yace"Kai kafiya sauri wata Rana za a dace tunda dai ance tana zuwa aiki D'ayan yace"ance Mana tun 2pm suka tashi but har yanzu ba gan wata me kayan asibiti ba Yace"zamu ganta ne ai mu Bata lokaci" Yauma kamar kullum bayan ta gama hiran ta da baba tayi wanka ta saka kayar islamiya Suka fita da hummaira Tafiya suke akan titi suna hiran su Wani mota ne ya zo da gudun tsiya kamar zai kwashesu da gudu hummaira ta koma gefe Itako fareeda rudewa tayi ta fadi kasa Ranta ne ya b'ace sai dai wa zata gani SAHEEB ne ya fito a mota madadin ya bata hakuri sai ya fara masifa yace"ke ninja baki gani ne?Yar rainin hankali kin wani rufe fuska ya za ayi ki gan motar dake zuwa sai kace kin fi kowa addini dan Allah tashi ki bani hanya yanzu in anyi magana sai kuce mutum ya Raina na gaba dashi"Yana gama magana ya koma mota ya zauna zuciyar shi na mugun bugawa da karfin gaske Ganin taki tashi ya fara Mata horn Hummaira ne ta karaso ta d'agata domin zaman dirshen tayi bata da alaman tashiwa Janta tayi gefe tace"Yi hakuri Allah ya isan mu mugu kawai azzulumi"fisgar motar yayi a guje ya tafi Washe gari da safe ta tafi aiki a titi baba ya sauketa ta Shiga sanye da nikab da dogon hijabi A harabar asibiti ta ganshi yana fitowa a mota Tsaki tayi shiko ya Kura Mata ido yana son sanin wanene wanan me nikab Kuma meyasa in ya gan ta sai zuciyar shi tayi ta bugawa da sauri? Fitowa yayi yace"may be tana da Mara lafiya ne a Nan Ko daya shiga ya tarar harta tube ya rage ita da unifoam Habiba ce tace"fareeda this week ke zakiyi night" Tace"what?" Habiba tace"eh Aisha tace"itama tana da bukatar hutawa" Barin wurin tayi ta tafi wajen Aisha Tace"meyasa baki fad'a min bazakiyi night ba?" Aisha da saheeb ya riga ya Mata gargadi tace"Yi hakuri wani uzuri ne" Fareeda tace"babu komai" D'aukan kayan aiki tayi ta shiga ward ta fara duba petient da Dr Dauda Bayan sun Gama ta dawo ta zauna tana charting da uztaz dinta tana murmushi a haka ya fito ya sameta nurse habiba ta gaida shi ya amsa Kallonta yayi ya gan ko kallo be isheta ba kwafa yayi ya wuce ta sata kallonshi Bayan kwana biyu aka fara shirin bikin ta da farouq sosai take farinciki da wanan auren domin tana bala'in son uztazunta sosai mama ta fara Mata gyra da ingantatun magugunan Wanda da kanta ne ta had'a shi Yau ta kama Monday yau Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/2, 5:26 PM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to:Anty Shamsiya Kuna bani farin ciki a ci gaba da gashi😘😘😘 _______________ πŸ…Ώ1⃣9⃣_2⃣0⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Yau ta kama Monday zata fara nite Baba yace"ummata ko zaki hakura da aikine ban son fitar daren nan" Tace"inshaallah baba babu abinda zai faru Kuma asibitin akwai tsaro Yace"toh ba komai ni zanyi ta kaiki ko?" Tace"eh babana" A daren ranan baba ya kaita sanda ya gan shigarta yaja mashin ya koma gida Shiga asibitin tayi yau ba dadi domin ita kadai ne sai wata fauziya toh ba wani shiri take da fauziyar ba a cewarta tana da rainin hankali Ward ta shiga ta fara duba files din marasa lafiya Wanda ya Kamata ta cirewa drip ta cire me wanda kuma ya kamata ta sawa sai ta sa musu sanda ta tabbatar tayi duk abinda ya dace ta dawo nurse station dinsu ta zauna tana chart da uztazu da hummaira dake maganar anko Kamshi tularen shine yasata ta d'ago ta kalleshi Kau da kai tayi ta cigaba da latsa wayarta Kirane ya shigo ta d'auka suka fara hiran bikinta da wata kawarta Duk abinda takeyi hankalinshi na kanta Amma yayi pretending be kallonta wai a dole magana yake da fauziyya A ranshi ko cewa"yake in banyi sanadiyan fasa auren nan ba shege nike" Yana gama magana ya kalleta yace"follow me" Binshi tayi tana zuwa tasa hannu a kugu tace"gani" Kallonta yayi Yana busa sigari Tari ta fara yi tace"Kar kamanta muna asibiti ne wanan abinda kakeyi zai iya tayarwa mutane da ciwo Kai wani irin Dr ne ?"sosai take tari kamar zatayi amai domin kwata-kwata bata son warin Murmushi yayi yace"ai asibiti na ne bana kowa bane " Tace"oh shine zaka kashe mutane?" Da k'yar take magana saboda tari ya ci karfinta Murmushi yayi ya tashi yasawa kofar key duk tana kallonshi Zuwa yake tana matsawa baya a haka har ta Kai bango Murmushi yayi ya dinga kallon fuskarta Itako rintse ido tayi jin hanunshi tayi ya gyra mata hijabinta da ya ja baya Bakin shi ya Kai dai-dai nata ya hade ya fara Mata wani irin Sosa Tureshi take Amma ya Kama mata hannu da karfin shi Kuka ta fashe dashi ai sai ta ji ya d'auketa Cikin kuka tace"na shiga uku na Dan girman Allah kayi hakuri na tuba bazan kara ba karka keta min haddi please Dr " Wani murmushi yayi yace"ba kince ke yar rashin kunya bane?" Yauzan nuna Miki karyar rashin kunya wallahi sai nayi sanadin fasa aurenki" Tashi zatayi ya hauta Wani mugun rawa jikinta keyi sai nishi takeyi Hade bakinsu yayi sai ta gansara me cizo daya sashi sauka ya koma gefe Zama tayi ta hade Kai da guiwa tana wani irin kuka me tab'a zuciya Hijabinta tasa tace"Allah ya isa tsakanina dakai mugu kawai azzulumi" Yace"ai tunda kika Yi ganganci marina zaki Sha mamaki domin Ina tabbatar Miki kafin mijin ki ya shigawanan tsamin Ramin na jikin ki toh ni zansa wasu su shiga,ke karaman Yar iska ce zan nuna Miki Cikin kuka tace"ai sai mu gani an gaya maka tsoron ka zan ji Mara tarbiya kawai mazinaci Mai dogon baki Wanda beyi halin larabawa ba" Yace"har yanzu bakin bazai mutu ba kenan?" Tashi tayi tace"eh din Mara tarbiya" Mikewa yayiya fara binta tana gudu jikinta na rawa babu halin fita ya kulle kofa Gajiya yayi ya zauna tace"bani makulli in tafi Yace"Anki a bayar Zama tayi a kasa tana kuka" Ko kulata beyi ba ya kwanta abinshi A ranan batayi baccin kirki ba Washe gari Yana fita sallah asuba ta fita tana sauri kallon da fauziya ke Mata ne yasata Shan jinin jikinta Fauziya tace"andai shiga uku wallahi anji kunya ana cin mutunci hijabi yanzu simi_simi an sako hijab ya naja kasa kuma ga uban nikab gashi ana kwana a d'akin maza mu akeyiwa kallon Yan iska Ashe Yan iska na gefe toh Allah ya kyauta" Samun kanta tayi da fashewa da kuka ta shige office dinsu Zama tayi ta hade Kai da guiwa tana kuka Itako fauziyya ta d'au alwashin sai ta sanar da farouq ai dama anguwansu d'aya Bayan ta sha kukan ta ta saka hijabinta tasa nikab ta bar asibitin A hanyarta na fita ta had'u dashi Yana shigowa kallon kwayar idonta yayi Yace"ke ninja zo Nan" Ko kallon inda yake batayi ba balle yasa rain zata tanka shi Yace"who is she meyasa kullum sai na ganta " Adaidaita ta hau ta tafi gida a ranan iyayenta Basu gane kanta ba Mama tace"hanya baza a hakura da aikin Nan ba?' Tace"ah'ah mama inshaallah babu abinda zai faru" Mama tace"toh Allah ya Kare" Tace"Amin " Da daddaren ma baba ne ya kawota ya sauketa a gate A nurse station dinsu ta tsaya zatayi sighning wani takarda da zai tabbatar ta zo aiki da lokacin da ta zo sauri takeyi taje ta cire hijabi Shigowa yayi cikin 3quter da armless da wayoyi a hanunshi sai makulin mota Ganinta tsaye yasa ya karasa inda take yace"yau sai na gan fuskar ninjan Nan " Yana zuwa be b'ata lokaci ba Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/3, 11:08 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my Husband _______________ πŸ…Ώ2⃣1⃣_2⃣2⃣ ______________ Bismillahir Rahmanir Rahim Beyi wata wata ba ya d'aga nikab din yana ganin itace Yace"so it you?" Tsaki tayi ta ratsashi ta shige ta cire hijab ta fito ta zauna Shiko office yaje ya zauna yana tunani yace"so itace me nikab no Wonder su duna har yau basu ganta ba yanzu dai na gane zan sanar dasu"sai dai hanya zan Bari su suyi kuwa?" I don't know why iam feeling bad about it Girgiza kai yayi yace"I will rape her myself" Da wanan shawara ya samu kwanciyar hankali Cikin daren ranan har bacci ya d'auketa sai aka kawo wata petient da alamu dai amarya ce domin kafarta da hannuwanta duk sun ji desighn gashi ta Sha kitso a sume angon ya kawo ta Toh a lokacin Dr Dauda Yana cikin labour room Tashi fareeda tayi taje office dinshi Amma baya zaune hakan yasa ta tura kofar d'aki zaune ta ganshi yana Shan tab'a Tsaki tayi,murmushi yayi yace"kin zo ne in sake Miki abinda nayi jiya ai dama na dade da sanin shiru shiru irinku masu saka manyan hijabi dayawan yan iska ne" Tsaki tayi tace"ga ka babban d'an iska tunda kana busa sigari Kamar salansa Mara tarbiya shasha-sha sakare"ai sai yaji Kamar mummy ce gaban shi Hararanshi tayi tace"ka zo an kawo petient ne kuma Dr Dauda na labour room da fauziya" Tashi yayi ya Shiga bayi ya fito yasa Kaya ya fita Tabi bayanshi d'akin da aka kwantar da amaryar Suka shiga Kallon fareeda yayi yana saka handclufs a hanun yace"duba ta Bude Mata kafa fareeda tayi ta gan irin b'arnan da angon yayi ai wani razana tayi tace"Amma wanan mutum ne kuwa? Wanan ai mugunta ne jifa inda ya Mata caka-caka sai an Mata d'inki"fad'a sosai fareeda keyi ita tayi d'inki Shiko Zama yayi yace"wai ke Ina ruwan ki ba matarsa bace?" Tace"Dan matarsa ce aka ce yayi Mata irin wanan muguntan haba jibi fa " Murmushi da shi kadai yasan ma'anarsa yayi yace"kema wata rana haka za a Miki" Bata tanka sa ba tasawa amaryar drip ba a jima ba ta tashi a firgice tana ihu tace"dan girman Allah kayi hakuri wallahi na fasa auren"kuka take sosai jikinta na rawa Wanda yasa tsoro ya cika zuciyarta rungume shahida tayi tana Taya ta kuka Cikin shasheka shahida tace"wallahi karkiyi aure da zafi" Cikin tausayawa fareeda tayi ta shafa kanta tayi Mata allura Saheeb ya mike yace"I think iam not needed here" Binshi tayi a waje ta tarar da ango na gyangyadi Aiko Nan ta zazzaga mishi rashin mutunci Shiko SAHEEB office ya tafi cike da farin cikin samun mafita Washe gari da misalin karfe 6:am Toh fans me kuke ganin zai faru❓ Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [1/3, 11:08 AM] Maman Noorul Hudah: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *_DR SAHEEB*_ πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟 GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers we the best among the rest. Dedicated to my paid groups ____________ πŸ…Ώ2⃣3⃣_2⃣4⃣ ________________ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 6:am ta bar asibitin a hanyar zuwanta gida dai_dai lungun hanyar gidan su tana cikin tafiya kawai taji wasu katti biyu sun tare Mata hanyan Kafin tayi tunani yin wani abu kawai Suka fito da hanki Suka Shaka Mata wani Abu a take jikinta ya saki D'aukanta d'aya daga cikinsu yayi yasa ta a kafada Suka kaita mota da gudun gaske Suka fisgi motar da mugun gudu Gidan saheeb sukayi da ita direct suka bude gate Ciki Suka kaita suka bude kofar falon suka d'aure hannunta da kafafun ta Kiranshi sukayi Yana d'agawa duna yace"mun Gama aiki oga" Murmushi yayi yace"nagodae sosai zan turo muku kudin ku ban amince ku Mata komai ba ku kulleta ku fito" Duna yace"angama"kulleta sukayi Suka bar gidan Zaune yake a dining bayan yayiwanka Mummy ne ta sauko da daddy Suka zauna Abinci yake ci daddy yace"Kamal ba dai matsala dai ko?" Yace"daddy babu" Daddy yace"toh saura aure" Hade rai yayi yace"gaskiya daddy ba yanzu ba" Mummy tace"Niko wallahi bazaka wuce ko wata biyu ba kayi aure ba" Daddy yayi murmushi yace"aini nayi shirme wallahi da akwai yar megadina malam Abdallah toh Yana da ya' naso ne in had'a su domin na yaba da tarbiyarta sai dai Kash jiya ya kawo min katin aurenta Nan da sati uku" Furzar da kwai bakin shi yayi yace"what ni za a had'a da Yar megadi Kamar Mara gata?" Dakuwa mummy tame tace"matsayi ka fita a gurin Allah? kila ma ta fika daraja shashasha sakare" Yace"nidai zagin kenan kullum" Daddy yayi murmushi yace"Kamal please ka daina Raina d'an Adam babu kyau" Tashi yayi yace"har naji na koshi" Binshi daddy yayi da kallo kafin ya sallami mummy ya tafi aiki dama tuni Iman ta tafi makaranta Ko minti ashirin beyi da shiga ciki ba sai gashi ya fito cikin riga da wando jeans yayi kyau sai ya fito a fulanin shi Wanda wasu ke d'auka shi balarabe ne" Mummy ne ta kalleshi tace"sai Ina kuma?" Yace"asibiti zani bazan dade ba" Tace"Kai dai baka da kunyar karya"be Kara magana ba ya fita Gidanshi yayi direct Yana zuwa ya ganta d'aure a falo murmushi yayi Yace"you enjoy slapping people you will regret it" Karasawa yayi ya gan hijab dinta a kasa gata tana bacci Wani mugun fadiwar gaba ya ji domin a tunanin shi ko su duna da manga sun Mata wani abu ne" Dogon gashin da ya rufe Mata fuska ne ya gyra ya kura Mata ido yace"today you will be mine" Itadai bacci takeyi,fridge yaje ya ciro ruwa Mai sanyi ya kwara Mata firgit ta bude ido Wani marayan kuka ta saki tace"Dan girman Allah ka taimake ni" Kuka take tana rike ciki shiko yace"kenan yaran Nan sunyi Mata wani abu kenan?" Waya ya ciro ya Kira duna yana d'agawa yace"ubanwa yace"ku keta Mata haddi" .zaro ido yayi yace"megida babu abinda mukayi Mata fa" Kallonta yayi sai kawai ta fara kwarara amai Wani tsaki yayi domin ya gane me ke damun ta Yace"aiko kwana nawa zakiyi har ki gama kina nan gidan da bakiyi ba sai yau da Nike son executing plan Dina" Cikin kuka tace"ka min allura please zan mutu" Yace"ki mutu Mana in kin mutu sai me?" Komawa yayi ya zauna a kujera Yana chart Aiko juyowa da zaiyi ya kalleta ya gan har ta sume Tsaki yayi ya mike ya d'auki makullin mota yaje phamacy ya siyo allurai ya dawo ya d'auke ta ya kaita d'aki ya kwantar da ita a gado yayi Mata Ruwan dumi ya kawo ya saka towel ya fara matsa Mata a Mara Nan fa bacci wahala ya d'auketa dan tunda ya Mata allura ta farfado Fita yayi ya siyo abinci ya kawo ya ajiye Mata Ba ita ta farka ba sai wuraren karfe hud'u duk tayi stain Zama tayi akasa ta had'a Kai da guiwa ta saki wani kuka me shigarai babu abinda take tunawa sai halin da iyayenta zasu shiga in Suka ji shiru Ganin kukan ba zai fisheta ba ta fara adduoi B'angaren su baba ko babu inda Basu shiga niman fareeda ba har asibiti baba yaje aka tabbatar me ta bar asibitin tun asuba Fauziya ko tace"ai nasan za a rina ni ban yarda da fareeda ba naje har gida na fad'awa farouq be yarda ba nasan yanzu zai yarda uztaziya ce ko Yar duniya?" Baba dai be kulata ba ya bar asibiti Abu kamar Wasa sanda suka zaga anguwa kap ba labarin fareeda Nan fa hankalin su ya mugun tashi babu abinda mama takeyi sai wani irin kuka Humaira ma ta zo itama kuka take domin tasan ba lafiya Baba dai dauriya yakeyi Yana lallashin mama Amma shima ji yake kamar yayi

Chapter 2 of 9