Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 9
goben, sai dai bata san idan ta koma din yaya zasu kwashe da shi ba, abu daya ta sani shine a gaban nan idan ya bata kudi tabas zata saka hannu ta karbo ne......... Sai da ta tabbatar cewa ta gama dorata a kan abinda take so ta salameta kan ta koma ta kwonta, Ko da Imtee ta koma ta kwonce zuciyarta cike da sake saken abubuwan da zata daura aniyar yi dan ganin ta cire mamansu daga kangin talaucin nan da ta tsana fiye da komai, ita maman nasu, ciki kuwa farkon matakin shine ANAS. *Saudi Arabia, aéroport international din sarki ABDUL AZIZ na JIDA* Karfe biyar na yama jirgin su ya sauka a wannan baban birni , wanda ya dauki yan lokuta kafin ya gama tsayawa a wajen da yake tsayuwa bisa jagorancin ma'aikacin kasa dake tsaye yana yiwa matukin jirgin alamu da magana da Yaren turanci dan sake nufar da shi inda zai tsayar da jirgin sa cikin nutsuwa Bayan jirgin ya tsaya ma'aikatan jirgin ne suka fara yin du wani abinda ya dace na binciken jirgin dan kula da duk wata bukata ta mutanen cikin jirgin, domin jirgi ne ba karami ba, kuma mutun hudu ne kawai ya dauko tun daga Dubai ya kawo su JIDA , mutanen nan kuwa ba kowane bane sai mutun ukun ahalin gidan SAWIRIS wa'inda kidaya ta nuna cewa a wannan shekara su ne ahalin da suka fi kowani ahali dukiya a kasar ta Saudi Arabia, wato ya'yansa ne uku maza sai guda wanda shi kuwa tun zumuncin karatu da suka yi da biyun wa'inda su ne sa'aninsa a shekarun haihuwa, ya zamo basu zubar da aminci ba, har Babar kasuwar cinikayya take wanzuwa a tsakani mai daraja da girman gaske , fahimta, addini ya zo daya har suka zamo aminai ne na kud da kud, suna tafiya irin wannan tare ta yada alkhairi a doron kasa idan lokacin su yin ya kama.................... Daya daga cikin ma'aikatan jirgin ce ta bude VVIP din ta shigo, wajen yadda ka san a cikin dakin ka kake, harda daki mai dauke da gado, da kuma wajen dake dauke da kujeru lafiyayu irin na hutun nan, lamarin dai ba'a cewa komai kana gani zaka tabbatar magana ce ake yi ta manya ba wai ta ƙanana ba Jikinta sanye da abaya ne har kasa, saboda idan tafiya ta kama da su ne dama masu kula da su kalar shigar da ake umartarsu su yi kenan, bale ita din ma balarabiya ce kuma musulma sai hakan ya fi mata dadi sosai , ta yi musu Salama cike da girmamawa da Yaren turanci ta ce" Barka da sauka lafiya a kasar jidah sir......, akoy wani abu da kuke bukata kowani kala ne? Sannan motocin mntion SAWIRIS sun iso tun Dazu, zasu jira ne ko zamu wuce wata ƙasar?????" Magana take yi da girmamawa sosai, ama mutun daya ya bata hankalinsa dari bisa dari tamkar zai janyota ya cinye ta danya, har sai da dayan mutumen nan wanda bai dago kansa ba tun dazu ya dago ya sauke dubansa a kan abdel bassit, wanda shi kuwa ya zubawa mutalab ido da mamakin kallon da yake yiwa yarinyar nan , har mutalab din ya bude baki zai masa magana , wannan bawan Allahn ya dan taba shi da hannu sannan ya dubi ma'aikaciyar nan a tausashe sosai ya furta" Su jira, ki je" Kai ta ɗan langwabe zuciyarta na sake daukan dukan yannayin da muryarsa ke sakata a ciki, Muryar da ta fi daga mata hankali fiye da girgizar jirgi a cikin hazo, Muryar da idan tafiya ta kama su bai fi ta ji sau daya jal ba, ama ta fi nacin jin ta fiye da komai a duniya, yanzun ma a yan harufan da basu fi a irga ba aka yi mata kyautar magana da Muryar wace hakan ya sa ta sauke ajiyar zuciya kafin ta juya ta fice dan aiwatar da komai bisa tsari a matsayinta Na shugabar hostesss din jirgin nan Tana fita Abdul bassit ya juyo yana dafe goshi ya ce" Wannan wace irin rayuwa ce? Ku kawai ba zaku bar mutun ya yaba abin yabawa ba? Wannan kuwa ai ta kai mace, tabas da ita ina iya yiwa Ummul basan abokiyar zama" Abdul Fatah ya yi dariya yana nuno bawan Allahn nan ya ce" IMAD....., IMAD ......ka ga idannuwanka? Man shi Abdul bassit yana da gaggawa ne, Ama kai? Ina tsoron ka, ina tsoron lamarin ka, shi yasa nake cewa in na tashi sai na je kasar ka na dauko mata, dan na tabbata MAZNA na ganin tashin hankali a hannunka.........U seee MAZNA, ma'anar sunan BEAUTY, ga kuma haja a baban waje????..... Ina da bukatar mace a kasar ku freind" Murmushi kawai IMAD ya yi yana shafa sajen fuskarsa sannan ya mike a nutse da yan yatsun sa ya musu alamun su mike su wuce Kasantuwar kasar Saudiya shigar maza kala biyu ce, wace in lokacin hadj ko umara ta yi zasu yi, irin na kowa domin ba bambancin ga na mai kudi ko na talaka, da kuma wace in lokacin ya wuce zaka iya gane mai kudin ka kuma iya gane saisai saisai wato shigar Thawb, doguwar jalabiya fara kal, da ghutra, hirami da Agal, wato bakin igiyar nan da suke ɗorawa saman hirami, wanan shiga ita ke nunin waye kai a fanin dukiya, sai agogon hannunka da kuma takalmin kafarka........, shigar da ta riga ta zama sabo a jikin IMAD koda yana garin su ne, dan da wahala ka ga ya saka wani abin da ba su ba, ya riga ya saba da su tunda yayi karatu a kasar . A nutse suke tafiya, a tausashe sunna yiwa masu marabatarsu Salama har suka fito wajen motocin dake jiran su tamkar an zo tarbar mutun ashirin Sun saba idan sun yi tafiya tare suke shiga Mota daya su Dukansu, ama yau sai IMAD ya ki shiga tare da su a mota daya, ya nufi wata motar yana ɗan daga musu hannu ba tare da ya musu bayanin komai ba ya shige yana amsa gaisuwar da direban motar ke masa sannan a tausashe ya ce" Ka kai ni hotel ROSEWOOD" "Ok sir" ya fada shima a tausashen sannan ya ja motar suka dauki hanya A lokacin da suka karaso fantsamemiyar hotel din da kyanta, da tsarin ta kawai ya isa ya sanar maka cewa tana daya daga cikin manyan hotel din da suke da mugun tsada a kasar, komai nata luxury ne, idan baka kai wani baba ba Bama za'a taba bari ka shige cikin filin ta ba, suma shige ya tsayar da motar, ya kama marfin ya bude ya ce" Ka je kawai, zan karaso......." Sai ga Abdul Fatah ya tsaya a gabansa yana rage girman idannuwansa ya ce" Man, me kake nema a nan? Inace Aby ya sanar maka kar ya kuma jin ka a hotel, hakan ya sa du wani gari a cikin kasar nan ya sama maka takardun damar mallakar gida naka kamar yadda ya sama maka ta zaman kasa a duk lokacin da ka so?, me zaka yi a Hotel......? Ya rab, ya rab, na san dai baka ......baka, plz tl me, me zaka yi a hotel?" IMAD ya dafe gaban goshi cike da mamakin ashe suna biye da shi? Kai mutanen nan an yi yan saka ido , shi da ya so kawai sai sun hade a gidan sa ji inda ya je dan yayi niyar kashe wayarsa domin Abdul Fatah akoy shegen sarkafa ya ga damar yace an sace shi ne su shiga nemansa a garin nan, ashe baima bari ya gudun ba Fitowa ya yi yana ture shi hadi da sakar masa harara ya ki ce masa komai Ai kuwa ya bi bayan shi yana fadin" Ba zan taba bari ka dau wata hanyar ba, dole zan bi ka, ba zan iya bari ka shiga wajen nan kai kadai ba, kuma ko wacece ke ciki yau sai na daureta dan na tabbata so take yi ta yi maka fyade ta lalata mana kai, aikin banza, lalle bata isa ba mu je din Yana surutun nan har suka shige lft ya haya da su cen sama sannan suka sake takawa har kofar dakin ya dakata ya dana abin kofar dakin sannan ya juyo ya harde hannayen sa yana kallon Abdul Fatah da ya gyara tsayuwa yana fadin" Eh ko waye ya fito, in mace ce yau ban san yada zan kare da ita ba, idan namiji ne kuma lalle zan fada masa karya yake ya rabamu da kai, kai dan uwanmu ne, kafar ka kafar mu, na lura da Sajid bin Umar yadda yake kokarin sai ya haɗa hannun jari da kai harda cewa wai kamalarka na burge shi, shi matsiyaci sai dai ya yi ya gama ba zaka yi kasuwancin da shi ba, ban yarda ba....ka san Allah IMAD......Bama za................." Bude kofar da ta yi fuskarta dauke da murmushi ya saka Abdul Fatah dan zaro ido hadi da kallon IMAD ya dago hannunsa ya matso sosai daf da shi kasa kasa ya ce" Sai ka ce min matarka ce ta zo ko?" IMAD ya tabe baki ya Dube shi ya ce" Ai baka bani damar magana ba" Abdul bassit ya juyo ya dan sakar mata murmushi ya furta" Barka da sauka , koma rufe gayanan zuwa" Itama komawar ta yi ta rufe din dan ko yanzu da zata bude sai da ta sako nikaf, bata san Bama yaya aka yi ya ganeta a cikin nikaf din , dan kuwa kashedin da mijinta ya mata ciki harda ko da wasa baya son abinda zai hadata da wanda ba hurumin ta ba, ko wanene........ Kasa yayi da muryarsa sosai ya ce" Ama, kai ba zaka iya hakura da mace ba wai?" IMAD ya girgiza kai hankali kwance Abdul Fatah ya zaro ido yana jimke hannu ya ce" Allah ya shirye ka" A hankali ya furta " Ba amen ba, in dai ta fanin nan ne, idan ya hana min abin nan me ya rage na jin dadin? Ai kawai ya karbe ni, gwara ya maida abinsa kusa da shi , dan ya fi so na da ku" "Innalilahi wa Inna ilaihi raj'une " Abdul Fatah ya fada da dan karfi IMAD ya furta" Hakkun" Abdul Fatah ya sake zuba masa ido, alamu sun gama kara ganar da shi cewa shine mai hargagi, IMAD na hargage shi cikin Salama, sai kawai ya juya da nufin tafiya sai kuma ya dawo kasa kasa ya ce" In dai zuwa ta yi dan ta tafi da kai Nijar ba zai yiwu ba, ba fa zaka je ka yi ta zama a kasar nan ba mu muna nan" IMAD ya rike hannunsa ya dan girgiza kafin ya saki ya ce" ka gane yanzu Ban gane komai sai na shiga na sauke...., zamu yi maganar daga baya.....ama ni ai ba d'anka bane ka sani, zan je inda na so a lokacin da na so......, in sha Allah karshen watan nan zan je Nijar ne kuma zan jima sosai saboda Anna ke bukatana a islamiyarta.......zan je in yi teachng man.......by!" Daga haka ya dan daki kirjinsa sannan ya shige dakin ta hanyar murda kofar Murya Abdul ya daga ya ce" Ka je din in gani, ka je din" IMAD yayi murmushi yana sauke hiramin dake kansa hadi da sauke dubansa a kan Matarsa wace ta nufo shi tana ta murmushin farin cikin ganin sa Zuba mata ido yayi sosai yana mamakin irin yadda cikinta ya shafe sosai, bayan a saninsa mutun ce mai tumbi, tumbin ma sosai din nan dan har rabuwa yayi hawa uku, haka kuma bata da duwawun nan da ya gani yanzu a jikinta Da mamaki ya sake dubanta a lokacin da ya rungumeta a jikinsa ya sake sauke idannuwansa a kan duwawunta....wanda hankalinta ke kansa tana hankalce cewar idannuwansa a kan abinda ya fi kauna, wanda itama ta fi kaunar hakan, domin a duniya mijinta da bukatun sa sun fi komai sakata haukan son sa, a yanzu da shekarunta ke kara ja , ta hankalta cewar hatta kokarin da take yi dan jurewa bukatun sa ta fara neman gajiyawa sai kawai ta dau matakin da take jin kanta a yanzu cewar kwarai yanzu take daidai da tafiyar IMAD din ta, dan ta sani mijinta mutun ne mai iza, mai aji, wanda ya zamo gwal a idannuwan mata, haka kuma sirin da ta sani nasa, wanda ya fi komai haukata zuciyarta, baban rikicin sa, baban fitinarsa mai haukatata a lokacin da ya baje mata harda a bed ya sa ta kara mikewa tsaye dan amsa dukan bukatun sa......., Yes ya isa ta sadaukar da abin nan domin shi.....kwarai ya isa ta gyara ko'ina domin shi..........................mmmmm............. Dan sakin jikinsa ta yi da nufin tafiya ta kawo masa takalmi plate din da zai cenza dan karasa bayi ya yi wanka, sai dai bata idasa tafiya ba ya riko hannunta idannuwansa sun gama ficewa a hayacin su ya janyota jikinsa da dan karfin da ya sa ta fado tana dubansa kirjinta na daukan mazari......... Murya cen kasa ta ce" Akul......, wanka zaka yi tukunan ko......?" A hankali ya juye da ita jikin garun dake daf da su, a hankali ya so dage rigar ta ya cire gaba daya....., sai dai cikin ikon Allah ta yi gaggawar rikewa hadi da rarauta idannuwanta ta buge da son nuna masa bata so ne ya yi kafin ya huta...... Fuskarta yake kallo, gaba daya fa ta yi fresh da ita........ Kirjinta yake kallo da mamakin kamar sun ragu da fadin su din nan, da girmansu, sai dai du ta kare ta kasa saki.......... Hannu daya ya saka wajen wuyanta a hankali ya janyota sosai gabansa...... Kasancewar ya fi ta tsayi sai kawai ya dan duko da kansa ya dago fuskarta ya hade lebensa da nata a hankali ya shiga kissing lokaci daya yana kai hannayensa inda ya san yana iya haukatata idan ya taba.............. A haka har ya zauna saman kujerar ya dan janyo ta gabansa a hankali yana duban cikin ta, ya duba sosai.....cen ciki ya furta........" Kamar Bakya so na tura dan aike kafin in zo da kaina............?" Kasancewar ta san yarensa....., dan kame jikin da take yake nufin kamar bata so yayi romance dnta kafin ya zo mata ne, sai kawai ta cire dan abin da ta kare jikinta da shi ɗan burinta ta idasa dauke hankalinsa ta ɗan juyar da pant din a gaban idannuwansa sannan ta nemi wurgarwa............... Domin baban tsoron da take shine idan ya ga yadda mamanta suka koma kar ya yi mata tashin hankalin da zata raina kanta, domin ta san idan karyar da ta shirya ta lafewar cikinta har haka cewar ta ce masa dalilin maganin rage kiba da ta sha ne da na rage tumbin ya yarda, kuma tace masa da cikinta ya ragu ne sai kibar ta yi duwawunta ya yarda, ba lalle ne ya yarda da batun mamanta ba....., bata ji tsoron ya gansu ba sai yanzu da ta gama ganinsa a gabanta ta tuna waye mijinta. Idannuwansa kawai ya iya lumshewa a hankali ya furta" Ya Salam.........., lokaci daya ya mike ya shiga cire jalabiyar jikinsa kafin ya koma saman kujerar yayi mata daukan tashin sence lokaci daya ya dauke rigar nata sannan ya janye dan abinda ke tsakaninsu na jikinta lokaci daya ya......... 🧕🏽🧕🏽🧕🏽🧕🏽🧕🏽🧕🏽🧕🏽😼💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅 *KISAN MUMMUƘE* 💅💅💅💅💅💅💅💅💅💅 _PAID BOOK_ *BY* _SAJIDA NIJAR_ *Yan Naija Mutanen mu 1k ne a kan wannan account number 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank* sai a bani shedar biya ta layi na kamar haka +22793811618 *Yan Nijar mutanen mu zaku turo da hoton kati ta airtel ta dala dari , wato 500francs cefa a kan Numbarna kamar haka +22793811618* *Na gode, sai kun zo.....taku ce SAJIDA NIJAR* Tallah ......tallah. ......tallah *JAMA'A NAZOMUKU DAWANI TSARI NASAMUN KUDI TA HANYAR AMFANI DA WAYAN HANNUNKU WANNAN TSARIN SHINE METAFORCE MENENE KASUWANCIN METAFORCE* ???? *Metaforce kasuwancine ingantacce halattacce Wanda yake biya 100 💯 Wanda ake Gudanar dashi da wayar hannu,METAFORCE is also a part of network marketing,is a 100 percent decentralized project da aka daurasa Akan Blockchain technology Wanda babu wani mahalukin daya Isa YAYI editing,hacking ko deleting wani abu acikin sa,Kuma yanada matakai yanada rassa Wanda kowane reshi ka rike a METAFORCE to ka samu GUDUMAR DUKAN TALAUCI*🌎 METAFORCE ANASAMUN KUDI ACIKINSHI SOSAI MATUKAR ZAKAYI ABUNDA AKEBUKATA zaku iyahada miliyoyin kudi aranadaya acikin wannan kasuwanci me albarka in sha Allah Duk wacce tashirya zata iya tuntubanmu akan wannan number 09136899615 Hajja Data *8* Bayan ya gama addu'ar saduwa da iyali cikin tarin yannayin da yake ciki ya danata a wajen da ya saba yi mata haka ba tare da ta cutu ba da karfi kamar yadda ya saba kaita duniyar da yake kaita ba tare da ya ji mata wani rauni ba............... Kwarai tana wahala ko a da Ama da zarar an wuce babin nan sai ta fi shi murnar haian , sai dai a yau ihun da ta yi hadi da rike cikinta da karfi jikinta na daukan rawa ya sa du zalamarsa sakinsa lokaci daya ya dawo hayacin sa yana dubanta da sauri hadi da tarin tambayoyi a cikin idannuwansa masu ɗauke da sakon dake cikin zuciyar sa. Iya yinta ta yi da nufin jurewa da kokarin son lalle sai ya ci gaba da lamarin nan, sai dai daga kasanta take jin wata pression na son fita daga cikin jikinta wanda a dole ta cire abin lokaci daya tana kai hannunta wajen Jinin da ta gani ya sa gabanta bugawa da karfin da sai da ta kusa faduwa a dan duken da take Da mugun sauri ta nufi bayi ta shige ta rufe jikinta na mugun rawa ta duke a wajen da ake tsayawa ruwa na saukowa da kansa, ruwan pampon ya shiga dukan fatar jikinta tana murkususu hadi da barkewa da kuka, dan ta san babu wanda zai iya jiyo amon muryarta da zarar an rufe bayin............... Du namijin da ya kai irin gaɓar da IMAD ya kai a yanzu katsewar lamarin ba karamin gigitashi zai yi ba, domin abu ne mai tafe da sanyin lamura......, durkushewar bukatar ko bacewa gaba daya, bacin rai daga cen kasan zuciya...., wanda a yanzu babu wanda bai ji ba, sai dai ya dane a lokacin da jikinsa ya gama dawowa Sai ya mike daga kwoncin da ya yiwa kujerar ya mike tsaye gaba dayansa....... Ya rab, tabas Allah shi ne Ubangijin halittu, shi ne Sarkin da ya kagi halittun sa, a ciki ya sako wannan bawa mai dauke da duk wata daraja mai taba zuciya irin cen cen din nan.......... IMAD dai malami ne, kuma baban malamin da ake alfahari da shi a kasar sa........, domin tun daga aji na hudu na secondry rayuwarsa ta koma Saudiya, dan neman ilimi jajibir, inda mahaifinsa ya saka shi a makaranta biyu, wace ta shahara ne wajen koyar da lamarin kasuwanci da harkar mai wato King Fahd University of Petroleum and Minerals (KFUPM), sai kuma Makarantar da ta fi shahara wajen koyar da kur’ani da ilimin addinin Musulunci a kasar Saudiyya, musamman a Makka da Madina, ita ce Jami’ar Musulunci ta Madina, wace a nan suka hadu da aminansa uku har zumuncin su ya kai inda ba'a tsamani suke tare zuwa yanzu, Shi IMAD, ya kasance mutun mai cikar halitta, yayi tsayi ne irin na mahaifinsa, sai kuma ya bi tsayin da zamani da daidaitacen kula da jiki wanda ya matukar bada kala har ya zamo abin son ganin idon yan mata Yana da gashi irin na buzaye, gashinsa mai yawa ne da tsayi da kula kalar baki sidik , sannan har gaban goshinsa yake, dan ma yana yanke shi sosai kuma yana sakawa a rage gaban goshin Kwarai mutun ne har mutun, ga addini, ga ibada, ga ilimi, ga kyau ga kuma dukiya......hakan ya taka rawa wajen hada shi rigingimun zabin Macen aure a lokacin da ya gane idan fa bai yi aure ba komai na iya faruwa da shi,, ......... MAZNA ta kasance abokiyar karatu, ko in ce sun hada makaranta daya a lokacin da yake Nijar yana Babar makarantar secondry a garin Niamey mai suna LES CADRES , a lokacin shi yana aji na hudu ne, ita kuma tana na biyu, ya zamo da tserayar shekara biyu na aji, da kuma na shekara biyar na haihuwa a duniya saboda ita an sakata makaranta da wuri sosai ne, shi kuwa sai da ya kara shekara biyu a kan nata ya fara Makarantar boko....... Tun a lokacin kwarai yakan hadu da ita wajen masu siyar da abinci, idan ya je dan amsar nasa abincin takan amso masa ta kai masa har inda yake, wannan dalilin ya sa suke gaisawa da ita a cikin dimbin yan matan school din da suke son samun wannan damar, har tafiya Saudiya ta taso masa ya tafi Bayan komai ya daidaita nasa ne suka sake haduwa wannan karon ta zo masa da sigar da ba irin wancen ba, ......wanda kwarai ta yi kokari ta kiyaye du wani abin da zai iya nema a wajen mace, har ya yanke shawarar eh zai iya zama da ita a matsayin matarsa, bale shekarar da ta rasa mahaifiyarta ya zamo ba uwa ba uba sai ita da kannenta uku, mata biyu namiji guda, kuma itace baba a cikin su, gaba daya sai ta idasa karbe duk wani tausayi nasa har ya zamo zuwa yanzu sunna amsa sunan mata da miji......... A zahirin gaskiya mu Hausawa muna da matsalar rasa abokin rayuwarmu, ya zamo ya ga wata ya juya mana baya, ko wata ta fi birge shi fiye da mu a duniya, hakan na gigita duniyar mu sosai da sosai, shi yasa a duniya kullum MAZNA cikin neman hanyar da idan suka hadu da mijinta zata sake haukata masa lisafi ta kowani fani, dan kuwa kafin ta gane shi ne ya dace da ita sai da ta kara yarda bayan kyau, isa, takama, aji, hatta dukiya ya dame ta, sai ta sakawa zuciyarta shi ne ya dace da kalar Tata sarautar har zama ya yi tsayi haka tsakanin su MAZNA itama a Tata duniyar mace ce da duban mata ke mangari suna jin inama ace sun samu kadan daga cikin damar da take da ita? Kai da sun dama abin a zo a gani na mamaki......., MAZNA ko a lokacin yarinta bata yi ƙawance da wa'inda ba tsarin tafiyarsu daya ba, idan har iyayenki ba wasu bane ai Bama zaku iya tafiya tare ba, in har ke din wace ilimin ki ne ya kai ki inda ita ya'yan banki suka kawo ta sai ta baki azabar da baki taba tsamani ba, idan har ba jajirtaciya bace ke, sai ta sa kin ki makarantar saboda tsangwama da tuna maki cewar ke fa kaskantaciya ce, kin shigo ajin manya ne ta alfarma ba dan kin isa ki baje ya'yan banki a dube ki ba ! MAZNA ta dauki kyanta da mahimmanci, haka kuma har ta shige daga ciki a matsayin mace mai daraja matar aure bata taɓa yin soyayya da wanda ta fi kyau ko kudi ba MAZNA na iya kashe kudade masu masifar yawa dan ta gyara fuskarta MAZNA na iya yin tafiya mai nisan gaske dan ta je a yi mata gyaran fuska da jiki......... Ya zamo ta samu yannayin jiki irin na mahaifiyarta, sakaken jiki, sai take boye shi cikin abaya budadiya a kowani lokaci, manyan abaya ko ɗinki baudade sosai wanda ke sakawa a yi mata duban du halayanta tana da mutunci akoy son rufe jiki. A lokacin da ta samu ganin IMAD bayan ya zo hutu a gidan su dake cen plateau anguwar gima giman masu kuɗin Niamey sai da ta ji numfashinta na iya barin gangar jikinta idan har bata amsa sunan matar jaruminta ba, Kwarai sai da ta shige jikin kanwarsa FARHANA ta kara samun abubuwan da bata sani ba a kansa sannan ta yi hakuri ta jirayi lokaci bayan ta isar da nufin ta har hakonta ya cimma ruwa. Sam bata daukan lamarinsa da wasa Babu wata hanya da

Chapter 6 of 9