Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 8
dariya gaba daya wajan karfe goma na safe an kammala da komai manu direba ya jamu zuwa makaranta cikin lokaci kankane an kammala da komai hatta faki, an bani da kuma ajin da zan zauna. Na lura da irin kallan da yaya Auwal ya ringa yi min a wancen lokacin Juk da cewar a wannan lokacin ban fahimci manufar kallan ba amma a yanzu a duk lokacinda na tunoshi, nakan fassara kallan da manufofi da dama kan su tafi ne ya yi ta yimin fadan karatu gami da hanani wannan shirmen da akasari makarantu ke yi, wai kawar kunya ko Mommy ko doughter, a tsaya ana ta faman shirme da jin kunyar juna warsu a dole soyayya wallahi Humaira na tsani wannan shirmen. Na sunkuyar dakai idona cike da kwalla nace, "to". yayi murmushi yace, a'a kuka kuma za ki yi. Da kina ganin Mama tana hawaye, ke kina murnarki baki kula ba, sai yanzu kuma da kika ga an kawoki zaki yi kuka, ya sake yin dariya gamida fito da kudi daga aljihun shi ya ce ga wannan Alhaji yace a baki ni kuma ga nawa ki kara ko, Dan Allah ki kula da kanki ki san mutuncin kanki kin ji ko, "To" nace yayin da na janyo dan mayafina ina goge hawayen da haka muka yi sallama suka tafi. 50 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... Na tabbata har yanzu baka gama fahimtar koni wacece ba ko ba haka ba yayin da ta dag akai ta kali Yaya Fahad. Taci gaba da cewa ya kamata duk in turc labarina ins anar da kai dan akaitaccen tarihina kamar yadda na jiyo a gurins auran manyanmu. Dan ina ganin kafi gane in da labarin naw aya dosa, dan na tabbata yanzu jina kawai kake kasan hausawa ma suna fadin wai waye adan tafiya. 51 Lubabah! Y i Humaira Tijjani 'yace a gurin Alhaji Tijjani kuma 'ya N a gurin hajiya Safiya wacce muke kira da (Mama) Na ji cewa mahaifina marayane tun da cikinsa mahaifinsa ya rasu. Kuma ya aksance a garin Kano a cikin gari a Unguwar Mandawari. Sannan kuma mahaifina, an haifeshi bakwaini, Allah kuma ya rayashi, cikin koshin lafiya, da ciakkiyar kulawa. Tun yana dan shekara uku zuwa hudu a duniya, wan mahaifinsa ya dauke shi mai suna Malam Audu. A hannunshi ya girma har ya isa shiga makarantar boko aka sashi a makarantar. Nan da nan Malamai suka san mahaifina ta hanyar tsabtarshi da kokarinshi dadin dadawa ga ladabi da biyayya. Ga girmama na gaba dashi yana kammala Firamare aka sashi a makarantar Sakandire dake unguwar Gwale. Bayan ya gama bai ci gaba ba sai wani Aminin mahaifinsa ya dauke shi aiki a masana'antarsa sunanshi Alhaji Kabir. Nan da nan ya zama kamar dan gida, a nan ne Allah ya hada jininshi da mahaifiyata wato hajiya Safiya lokacin da ta gama karatunta na sakandire sai mahaifina ya fito da maitarshi fili ya nuna so karara ga mahaifiyata. Amma kuma wani rashin sa'a da aka yi shine mahaifiyata bata son mahaifin nawa. Yayin da shi kuma nan duniya bashi da masoyiyar da ta wuce ta. Nan da nan mahaifinta ya yi kiranta ya shiga lallashinta, ya nuna mata cewa shifa bashi da surukin da ya wuce shi. Amma ita sam ta dekyasa kasa ta nuna ba ta yi dashi mahaifinta Alhaji Kabir shi ya biya musu maka da ita da mahaifiyarsa da kuma Babarta, wai ya kaita maka ne a wannan lokacin ba dan komai ba sai don ya lalalsheta ta amince da mahaifina amma suna dawowa ta nuna ita sam bata yi dashi. Nan da nan ran mahaifınta ya baci, ya sa aka daura auren tsakanin mahaifina da mahaifiyata a takaicę dai an yiwa mahaifiyata auren dole. Wani ikon Allah ko wata biyu bata cika ba aka sami cikina, akan dole tayi rainan cikin dan babu yadda za ta yi. Ban tashi fitowa ba sai da na cika wata tara da kwana 52 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... Na tabbata har yanzu baka gama fahimtar koni wacece ba ko ba haka ba yayin da ta dag akai ta kali Yaya Fahad. Taci gaba da cewa ya kamata duk in ture labarina ins anar da kai dan takaitaceen tarihina kamar yadda na jiyo a gurins auran manyanmu. Dan ina ganin kafi gane in da labarin naw aya dosa, dan na tabbata yanzu jina kawai kake kasan hausawa ma suna fadin wai waye adan tafiya. 51 Lubabah! Y i Humaira Tijjani 'yace a gurin Alhaji Tijjani kuma 'ya Na gurin hajiya Safiya wacce muke kira da (Mama) Na ji cewa mahaifina marayane tun da cikinsa mahaifinsa ya rasu. Kuma ya aksance a garin Kano a cikin gari a Unguwar Mandawari. Sannan kuma mahaifina, an haifeshi bakwaini, Allah kuma ya rayashi, cikin koshin lafiya, da ciakkiyar kulawa. Tun yana dan shekara uku zuwa hudu а duniya, wan mahaifinsa ya dauke shi mai suna Malam Audu. A hannunshi ya girma har ya isa shiga makarantar boko aka sashi a makarantar. Nan da nan Malamai suka san mahaifina ta hanyar tsabtarshi da kokarinshi dadin dadawa ga ladabi da biyayya. Ga girmama na gaba dashi yana kammala Firamare aka sashi a makarantar Sakandire dake unguwar Gwale. Bayan ya gama bai ci gaba ba sai wani Aminin mahaifinsa ya dauke shi aiki a masana'antarsa sunanshi Alhaji Kabir. Nan da nan ya zama kamar dan gida, a nan ne Allah ya hada jininshi da mahaifiyata wato hajiya Safiya lokacin da ta gama karatunta na sakandire sai mahaifina ya fito da maitarshi fili ya nuna so Karara ga mahaifiyata. Amma kuma wani rashin sa'a da aka yi shine mahaifiyata bata son mahaifin nawa. Yayin da shi kuma nan duniya bashi da masoyiyar da ta wuce ta. Nan da nan mahaifinta ya yi kiranta ya shiga lallashinta, ya nuna mata cewa shifa bashi da surukin da ya wuce shi. Amma ita sam ta dekyasa kasa ta nuna ba ta yi dashi mahaifinta Alhaji Kabir shi ya biya musu maka da ita da mahaifiyarsa da kuma Babarta, wai ya kaita maka ne a wannan lokacin ba dan komai ba sai don ya lalalsheta ta amince da mahaifina amma suna dawowa ta nuna ita sam bata yi dashi. Nan da nan ran mahaifinta ya baci, ya sa aka daura auren tsakanin mahaifina da mahaifiyata a takaice dai an yiwa mahaifiyata auren dole. Wani ikon Allah ko wata biyu bata cika ba aka sami cikina, akan dole tayi rainan cikin dan babu yadda za ta yi. Ban tashi fitowa ba sai da na cika wata tara da kwana 52 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... tara, ta haifo 'yarta tubarkalla, dan haka akasararin mutane ke fada a duk lokacin da suka daukeni, sai suce tubarkallah. Na kasance banci sunan da ake kirana da shi ba sai da na cika kwana bakwai a duniya aka radamin suna Humaira. Mahaifina, mahaifiyata ya bawa zabin sunan. Dan haka ita ta zabamin sunan. Amma duk da an haihu zaman babu dadı yau ana shiri gobe an bata, don ita har a wannan lokacin akwai furbushin kiyayya a zuciyarta ina da shekara daya da wata shida ne wata rigima ta barke, tsakanin mahaifina da mahaifiyata, a inda ta kare masa tatas shi kuma zuciya ta daukeshi ya yi mata saki daya, shi kansa lokacin daya ambata sakin ya girgiza. Domin ca yayi da ita, "wai ke kina ganin dan ina son ki shi kenan ba zan iya sakin kiba ko me? Ina nace na sake ki ya zakiyi kije an sake kin. Nan da nan ta daun murna da tsalle, yayin da shi kuma hakan ya girgizashi yakwa dage akan shi ba sakinta ya yi ba, amma sam taki amincewa ta zauna nanf a ta yi tafiyarta gida, da maganar takai ga iyaye, shi kuma ya kafe akan ba sakinta ya yi ba sai kawai aka dangan abin ga Malamai. Naji an ce tambayar da aka fara yi masa itace, shin lokacin da suke rigimar ride mata hannu ko zane ya yi ko kuwa yace "a'a shi babu in da ya rike mata. Malam yace da kamar rike wani gurin ya yi ko zananta ko hannunta shi kuma ya saketa, abin nufi ya cika mata hannun ko zanan yace da ita jeki na sakeki, kuma ya fadi hakanne ba da niyyar saki ba, har a zuciyarsa. To da sai ace ba saki bane to amma hakan ya nuna tsananin bakin ciki ne ya kai shida furta hakan, saboda haka sai dai ya hakura dan kam saki ya saku. Nan ma ca aka yi dani a nan ya kife yasa kuka. Aka nema masa biko, babu yadda ba a yi ba da ita tace, ita aure ya kare kasancewarta bazawara, akan dole aka rabu da ita. Ita kuma taci gab ada rainona, kanta yayeni, ta auri wanda take so. Nan dai taci gaba da shayar dani a gidan su masoya da dama sun kawo mata farmaki,a mma taki Alhaji Safiyanu ya ji labarin fitowarta nan da nan ya dawo wanda ada tsohon saurayinta ne da take bala'in so, wato Alhajin da take aure a yanzu. 53 Lubabah! Naji ance mahaifiyata tana bala'in sona yadda ba'a zato, kaji wani ikon Allah, har yau Mamana ba san Abana take sosai ba, sai don babu yadda za ta yi tun da mun zama daya. Amına kuma duk cikin 'ya'yanta babu kamata. Haka shima mahaifina yana sona sosai kamar ya hadiyeni. Na tashi cikin soyayyar iyaye da kakanni, na kuma yif arin jini gurin jama'a kowa sona yake, kadan daga cikin 'yan uwa har kirana suke da Rabo. A wannan lokacin Hajiya Iyace kawai bata nuna soyayyarta gareni a fili, saboda kunyata da take ji, kasancewar nice jikarta ta fari. Dan haka sai ya kasance tan ajin kunyata. Nan dai Alhaji Safiyanu ya dawo yabi layin zawarawan mamana nan take tsohuwar soyayyar ta dawo taji nan duniya babu wanda ta ke so kamarsa. A ka kuwa daura aure, a lokacin shi dan kasuwane, kuma yana da mace daya da dansu daya, wato Yaya Auwal. Da mahaifiyar yaya Auwal ta lura da irin son da Alhaji Safiyanun ya ke wa mahaifiyata, sai taji sam ba zata iya zama a matsayin bora ba. Dan haka sai ta fice daga gidan. A lokacin Yaya Auwal yana da shekara shida a duniya. Nan ma da danta ta tafi, dan a lokacin naji ance kin barwa mahaifiyata ta yi, wai in ta barshi rabata za ta yi da danta, tun tana nanma tana nuna mata ta fita san dan, dan tsananin kissa to ina da bata nan. Amma kasancewar dole da sai gidan Ubanshi musamman da namiji, ai fa sai sam ya ki zama sai da aka dawo dashi gurin mahaifiyata. Dan haka mahaifiyata ce ta riki yaya Auwal wanda ta haifa masa kanne biyar Amma daya ya rasu wato Kabir shine na fari, sunan Mahaifinta kenan sai kuma Habib da Khadija, mai sunan matarka. (Yayin da ta kalli Fahad tayi murmushi) da kuma Mujahid, sai kuma Maryam wacce muke kiran ta da Mary. Nan kuma mahaifinmu ya auri Hajiya Rabi, bayan ya yi shekar abiyu babu aure sai a hankali ya kwantar da hankalinshi ya fitar da son mamana daga zuciyarshi, ya fanjama harkar kasuwancinshi kuma yana taba 'yar siyasa cikin ikon Allah, Allah ya wadatashi, shima ya zama mai dogaro da kansa, har ya bude wata masa naantar sa ta kanshi. Amma kuma tun daga kaina Allah bai kara bashi haiwa ba har yanzu. 54 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... Naci gaba da zama a hannun kakana Alhaji Kabir Da Jakata Hajiya Uwale, cikin jin dadi da kulawa, da nuna tsantsar fauna gareni in banda shagwaba babu abinda na ke yi a wannan lokacin ina da shekara biyar a duniya mahaifina ya karbeni, ya kaiwa Hajiya Rabi ni. Amma sai ta shiga yimin azaba iri-iri. Sam babu wata kulawa da take bani ta ringa nuna kishi kurufuru da ni, dan ko alawa mahaifina ya sayo min sai t anuna fushinta a fili, ta shiga mitar ita bai damu da ita ba ko kuwa alawar ma ba za a bata ba. Tun ba na ganewa har na zo na fara fahimtarta. Na ki zama sam, akan dole mahaifina ya daukeni zuwa ga lya, wato mahaifiyarsa kasancewar ban saba da ita sosai ba saboda ita bata min waniw asa a lokacin wai ita tana jin kunyata sai nan ma naki zama akan dole ya maida ni gurin kakannina na gurin uwa lokacin dana isa shiga makarantar Firamare sai aka sani dan ban yi wata Nusery ba, kasancewa rukon kakanni ne ina 'yar shekara goma sha biyu a duniya na gama karatuna na Firamary. A shekarar kuma na shiga Sacandire. Na baro hannun kakannina, na dawo hannun mahaifiyata ina 'yar aji biyu na firamare Sakamakon mitar da Alhaji Safiyanu ya ke yi wa mahaifina, akan ya rabani da mahaifiyata ba komai bane ya kawo hakanf ace yawan ambatona da Mamana take yi. Gashi in ina gida bini-bini ta aiko in zo. Namijin mutun ne Alhaji Safiyanu a gabanshi mahaifiyata take nuna irin son da take min, sabanin irin son da takewa 'ya'yansa amma bai taba nuna 6acin ranshi ba kuma ya daukeni tamkar 'yar cikinshi duk abinda ya yiwa 'ya'yansa haka ya ke min da yake yana da rufin asirinshida i-dai gwargwado. Haka kuma Abbana a duk lokacin da zai min wani abu gaba dayanmu yake hadawa ya yi mana. Na kasance ban san yaya Auwal sosai ba ko kuma inc e na mantashi, dan tun ina yarinya rabona da shi, saboda can muna mahaifinshi ya kaishi karatu, can gurin kaninsa, da ya ke acan ya sami aikinshi yaya Auwal bai dawo garin nan ba sai yanzu da ya gama karatun jami'arshi, wani abin sha'awa da yafi birgeni yaya Fahad shine a yanzu haka Alhaji Safiyanu da Babana Abokan junane Mama na ce dai na rasa dalilin da yasa har yanzu batawa Abba na wani kallan mutunci. 55 Lubabah! Na kasance ina mai sha'awar mahaifina da halayansa. Don tun da Alhaji kabir kakana ya dan raunana a harkar aksuwancinshi Abbana bai rage su da komai ba, ako da yaushe abinda zai yiwa Hajiya lya shi zai musu kuma babu abinda ya ragu na daga zumuncinsu kai baka ce an yi aure, an bata ba. А nan ne kuma ake ta samun sabani tsakanin shi da Hajiya Rabi dan ita a dole duk abinda zai wa iyayen mahaifiyata sai ya yiwa nata, duk da cewa yana musun, amma ita abin bai gamsar da ita ba sai taga ya yi musu kai daya wanda kuwa hakan ba zai taba yiwuwa ba saboda Alhaji Kabir shine asalin tushen makamashin bunkasarsa a yanzu Hajiya Rabi, tayi asirin tabi Malamai tabi bokayan gami da yan tsibbun amma duk abanza. Abin da Allah ya yi Annabi sai ceto. Na zamanto babbar abokiyar gabar Hajiya Rabi. Dan kuwa har inda nan ke motsi bama shiri da ita. A duk lokacin da na je gidan ta shiga hada rai kenan, kamar wacce aka aikowa da Mala'ikan daukar rai. Tun abin na damuna har na zo na watsar da yinta gaba daya, tayi zugar har ta gaji. Amma mahaifina bait aba dauka ba. Ta yi sharri har ba iyaka ta gaji ta bari a yanzu haka sai dai kallon kallo hararar harara. Daga baya ne ma data fara koyar kissar sai ta so ta nunamin tana sona, ta shig ajana a jikinta amma ina wanda ya nuna maka kiyayya tun farko ko ya dawo yana sanka aikin banzane da taga haka sai suka hada baki da kananta Nasir akan ya nuna yana sona cikin ikon Allah sai Allah ya jarrabeshi da son nawa, na gaskiya.W annan shine tushen labarin da nake kan baka yanzu. Ta dago kai ta dubi Yaya Fahad tayi murmushit ace ina fata ka fahim ta shima murmushin ya yi. ETs в CJS NUuf l ad rez0: IaWIA BVsy nne ndd MUH дво abndsa ida ab snodet sdA d h neas a sy நாய்த இ) i ulagatin to sney tee ed san ning on i t b wr sda nids win osel h vaseise ijalla sad inney a oned be i eesy sb mililsb dest en teh ta sa snsd onsay nsA 56ренe o Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... kowane hutu Yaya Auwal ne yake zuwa daukata, A amma wannan hutun Manu Direba shi ya zo daukata, a lokacin ina aji biyar na sakandire kasancewar Yaya Auwal yana makarantar B.U.K. yana karatun Digiri dinshi na biyu. A ko da yaushe yaya Auwal yakan rubuto min wasika akai, akai dan tambayar lafiyata, da kuma karatu. In kuwa ya zo gida, lokacin muna makaranta, sai ya kawomin ziyara kafin ya tafi wannan hutu ne wanda in na koma aji shida zan shiga. A gaskiya wannan hutun na yi kyau, har na gaji gashi kuma na fara cikar budurci. A wannan hutun ya zo dai-dai da hutun su yaya Auwal, dan haka a ranar da na dawo shi kuma washegari ya dawo ina kwance a doguwar kujera ta falon Alhaji a lokacin mun hadu da yara, suna zaune suna yin Video Game ni kuma ina daga kwance rike da lemon fata a hannuna ina tsotsa. A lokacin na gama hadewa cikin wasu kaya riga da siket farar riga bakin siket. Abba ne ya kawo mana su iri daya ni da Khadija da Maryam. Hakika kayan ba karamin kyau suka yi min ba. "A'a don Allah Yaya Humaira ba na kada shi ba?” Na ji Khadija ta katsemin tunanina a lokacin na shiga tunanin ya kamata da yamma ko gobe in je in gaida Abbana". A'a Habibu nifa bana san wayo" "Ke fa baki gani ba Yaya, gini fa na hada kuma tunkan ya fadi na yis auri an daga shi, shine za ta ce wai an fadi, ni shiyasa bana san yin wasa da Khadija, wallahi ta fiye runton tsiya". "To in dai fada za ku yi ku hakura haka" Auwal ya shigo yana murmushi yace ku yaran nan babu wanda ya iya yiwa mutum sannu da zuwa tun dazu na dawo amma babu ko sannu da zuwa. Gaba daya muka mide muna dariya gami da yi masa sannu da zuwa. Na koma na zauna adoguwar kujerar, Yaya ya zo kusa dani ya zauna wani irin kallo da ya wurgomin, ban san lokacin da na jefar da lemon hannuna ba saboda kidima. Domin hakika kallan kallo ne mai kunshe da fassarori, daban-daban. Hakika nasha jin labarin irinw anan kallon a bakunan marubuta dan shi suke zaiyanawa 57 Lubabah! a duk lokacin da masoya suka hadu kaji ance an kashe ido ana kallan mutumg ami da murmushi. Amma ni idona bai yi sauring askata hakan ba, saboda ina ganin bata mana 'yar haka a tsakanina da Auwal domin ni a ganina mun zama kamar uwa daya uba daya. Ya lankwasa murya yace, "Humaira 'yan makaranta, tun yaushe aka dawo? Nayi murmushi nace, "tun jiya" yace "yanzu jiya jiyannan kika dawo amma tamkar kin yi, kwanaki kin yi fes dake haka" murmushi kawai nayi yara suka shiga tambayarsa mai ya kawo musu, yace "Ni babu abinda naaa kawo muku sai kace wanda na bar garin koda n kung ana kwana biyu ban zo hutun karshen sati ba. Ai jarabawa ce ta tsaremu bawai garin na bari ba". Ya kalleni yace gaskiya Humaira kin kara kyau". Habibu ya kaiwa Khadija duka a baya tace. "Aaa... wallahi saina rama Yaya Auwal yace kai Habibu mai yasa ka daketa, yace "yaya tankwabata tayi na fadi". "Shine kuma ka dake ta, to shi kenan ku ajje ku fita wasanku. Nan dai suka fice suna gugunai ya dubeni yana murmushi yace in je muyi aga wanda ya iya. Nace "Yaya ni wallahi ba zan iya yi da kai ba". Ya yi murmushi yac, "saboda me, Humairan Yaya?". A hankali na dago kai ma kalleshi, dan maganar ta burgeni. To amma abin yana dauren kai yau sai wani iri ya ke min kamar yana gaban budurwarshi. Ya ce dan Allah ki sauko mu yi yau sha'awar yin game din na ke yi mama tana can da baki shi yasa na taho nan. A kan dole na zo muka fara muna yi muna hira, ya turkeni akan lallai sai na gaya masa saurayina, wai shi ya gaji da ganina da zarar na gama karatu aurar dani zai yi. Na tuntsire da dariya na ce, "Aure Yaya? Aini Aba da Alhaji duk sun ce sai nacig aba da karatuna, kafin in yi aure dan haka babu wani saurayi da nake kulawa", yace, "Allah ko? To Babban yaya kuma ya ce aurar da kanwarsa zai yi. In ma babu saurayin shi ba sai ya aure ba?" Gaba daya kunya ta kamani. Amma gaskiya Yaya Auwal ya iya dubara da nasan haka ya ke so yace, ai da na ce ma da samari da yawa. Na kwashe da wata mayaudariyar dariya nace, "Yaya ai kana ta dannawa har ka fadi baka sani ba". Na yi hakan dan a bar maganar. 58 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... Ana haka yara suka shigo da gudu suna murna, suka hada baki gaba daya suka ce "Yaya Humaira ankul (uncle) sani ya zo yace, mu shirya zai kaimu gidan Anti (Aunty) Shaima'u a can zamu yi hutunmu, wai shima zai yi tafiya". Na mike zumbur nace "La nima dani za'a tafi" Yaya Auwal ya riken hannu, yayin da ya shishshigar da kwayar idonshi can ciki, yana murmushi yace "wannan ai kece Yaya godin, kuma sai ki kama bin su zugum zugum. Haka za a tafi abar Hajiyar, ita kadai babu in da zakí muje dai mu gaidashi mu dawo. A nan sai naji duk jikina ya yis an yi muka fita gaba daya muka gaidashi (Ankul Sanin Kanan Alhaji ne) Nan aka zauna ana ta hira ana dariya kasancewarsa, mai barkwanci, to a duk lokacin da yazo in suka hadu da Mamanmu cikin mutum sai ya yi ciwo sun shiga tuno abubuwan kuruciyar su kenan, kasancewar tare suka yi makarantar Firamare, tare suke wasanninsu. A nan muma muka shantake muna ji muna dariya. A duk lokacin da na dago idona muka hada ido da Yaya Aulwa, sai ya fan harareni, alamun mu tashi mu koma falon, amma sai na shareshi kawai na lura da shi duk abinda na ke yi idonshi na kaina. Zuwa can yara kowa ya fita da kayanshi, kowa yana ta murna,s hi kuma ya tashi yace da Mama. To 'yar shagwaba mu zamu tafi in alhajin ya shigo kyace na zo na ſauke "ya"yana mun tafi". "A to zan gaya masa, inc e har wani suna kasa min wai 'yar shagwaba in ya zo ka gaya masa manufarka". Yace, "ato in kin ga in fada miki manufar tawa ai sai in fada miki. A'a a'a, kai dai kaje ka gaida matar taka da haka suka yi salama suka tafı yara na ta murna. A nan ne Mama ta kalli Yaya Auwal ta ce kai kuma ka zo cikin yara ka zauna, yau tun da ka dawo ka je ka zauna a gurin wannan malalaciyar Sarkin kwanciya. Tun da kika dawo kina falo, ni na yi zaton ma bacci kike yi dazun nan wata kawarki ta zo nace ba kya nan. Tace ace da ke sunanta Sadiya Haruna. Amma na ji tana cewa su Maryam yanzu haka kin mantata ko? Nace "haba Hajiya yaza a yi in mantata. Rabanmu da ita da tun muna aji daya na sakandire Allah yasa ta dawo. 59 Lubabah! A to ni je ki ki doramin girki dan Allah Yaya Auwal yace "Mama tun kan ta gama hutawa har ta fara shiga dakin girki". Ta yi dariya tace to mcyc amfaninta Auwal. Ni dai nan nayi gaba na barsu. A washegari tun da Asuba na tashi nayi sallata. Na koma bacci, bant ashi ba sai wajan karfe goma na safe, ina tashi na fada wanka, da na fito ne na daura Alwala na zo na yi sallar walaha na zauna ina jan carbi Maryam ta shigo da gudu, nace a'a Malama Maryam ya naga kin dawo tace yaya Humaira kuka nasa nace sai an dawo dani gida. Na yi dariya nace oh Mary baby ashe ma kin san kin yi kukan, da wayonki kike yin fitina ko. Amma na gayawa Mama in ce kina sane kike yin komai da komai Mama ta leko tace ke Humaira wannan wane irin baccine haka, sau biyu ina turo Maryam ta tashe ki, tana cewa kin ki tashi. Nan Yayankima sau uku yana zuwa nemanki,w ai meye yake so ki bashi ne? "Wallahi nima ban sani ba Mama". A hankali na gama shirina tsab, na saka wasu kaya riga da wando bakin wando da riga mai ruwan goro. Hakika zaka ji ina yawan sa kananan kaya, gaskiya ni mace ce mai san kananan kaya kuma har yau haka nake. Na fitina ta ku dai-dai kai ka rantse wani gurin zani Mama ta kalleni ta yi murmushi tace, amma kayan sun yi miki kyau sam wanan karan baki rame sosai ba ko?” Ni dai na yi murmushi, kawai. A dakin Yaya Auwal naji wayar sadarwa, irin tafi da gidan ka dinan wato salula tana ta faman kida, Mama tace tun dazu nake jin wayar nan na kadawa, je ki ga ko ya fita ne, ko ya shiga wanka. Dan Allah ki gaya musu kada su dami mutane. Nace to Hajiya. Amma da na shiga dakin dib na ji babu alamu motsi, zuwa can na farajin motsi daga bandaki, wayar ta kara kirana dauka na ga sunan wata wai ita Aisha Isma'il, na yi kamar in kashe kawai in ajje, sai wata zuciyar tace dani ai kamat ayayi kit ambeyeta, ko menene. Na kara wayar ke nan a kunnena da nufin in jida lili sai kawai naji magana daga bayana. "A'a...a'a, kika san ko waye?" Yaya Auwal ne ya fitodaga wanka daure da tawul kunya duk tabi ta kamani, kirjinshi ne fal yake da gashi. Nan take na dabar bare nace dama-damma 60 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... Mama ce tace in zo in fauka yayi murmushi yace, "lumaira kenan meyc na rudewa haka mikomin in ga kowaye, ke bugowa yana duba sunan yayi tsaki ya katshc hanyar ya dago kai yace dani to sami guri ki zauna ina son yi miki magana, bari in shiga cikin dakin in shirya ko. "Amma yaya ai kaji kiran sallar da ake yi dan haka ni dai zanje in yi salla, in na idar an dawo ya kalleni ya yi murmushi yace, ai ba wani dadewa zakiyi ba dan haka ki jirani kin gane ko? wata magana ce

Chapter 6 of 8