Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 8
sonta yana fara maganar kamar dama iyayenta jira suke yi suka matsa masa akan lallai ya fito. Da da farko yace shi bais hirya ba in kuwa haka ne sai dai ya hakura da ita a inda mahaifinsu yace atabau sai ya yi auren jiran me ya ke yi kuma ba zai maidasu mutanan banza ba ta sha jin yana cewa shi yarinyar har ta fice masa a rai dan dai kawai, baya san ya sabawa Babansu maganarsa ne kuma hakika kowa da ya ganta ya furta cewar sam basu dace da juna ba. 12 3 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... B ahad, dane na farko a gurin mahaifiayrsu yayin da yake F na biyar a gurin mahaifnsa. Duk cikin su babu wanda ya tsaya yayi ilimin boko sosai kamar shi, domin kuwa a yanzu haka shi likita ne guda a bangaran fata, da kuma ido, to amma ya fi bada karfi a gurin fata, a yanzu haka aiki ya ke a asibitin Abuja, a matsayin likitan fata yanzun ma hutu ya dauka na wata daya ya dawo nan Zamfarar amma da zarar ya kammala hutunshi zai koma. Fahad ya kasance mutum ne mai kunya da kuma kawaici, ko lokacin kuruciyarsa manya na yaba hankalinsa, kawo ya zuwa yanzu, dan duk 'ya'yan gidan babu kamarsa yayunsa daya ne namiji, amma sauran duk matane wanda tuni su mahaifiyarsu ta rasu, amma a. yanzu sun dauki mahaifiyar Fahad kamar ita ta haifesu. Dan komai nasu ya koma hannunta, sauran matan ma duk an musu aure. Fahad sun kasance susu uku ne a gurin mahaifiyarsu, dayar ta rasu a yanzu haka saura su biyu, daga shi sai Shafa'atu wacce ta gama makarantar. Sakandire dinta shekara biyu da suka wuce, miji ne dai har yau Allah bai bata ba. Bawai bata da samarin bane a'a tana da su auren ne dai Allah bai kawo lokаci ba. Fahad ya auri matarsa Khadija, kusan ace akan dole, to har yanzu dai zamang ashi nan ne, dan iyayen yaran mutane ne masu san nuna tsabar iko yayin da shi kuma yake nuni da cewa basu isa ba su juyashi, mahaifiyar ta kullum tana hanyar gidan dauke da jarkar rubutu ko kullin magani, dana zuba masa, har shi da kansa ya fara fuskantar hakan yayin da ya taba kora musu ita akan shi ba zai dauka ba, asalima daga yin auren har ya mata saki daya saboda sam Khadija bata cikin tsarin matan da yake muradin aura a rayuwarsa. Fahada ra'ayinsa baya sha'awar mata biyu, dan shi likitancin ya ratsashi, kuma shi mutum ne mai sha'awar matar da ta kware wajan kula da mijinta, gami da bashi hakkinshi, sai gashi Allah bai cika masa burinshi ba, dan kuwa gaba daya 13 Lubabah! tsarin Khadija kni ka ranise bate yi makaranta ba tamkar ir matan nan ne da ake musu lakanin babu arabi babu boko. Fahad ya tsani dabi'unta, shi yasa ako da yaushe yana cikin hantararta, ta kasancewa sam bata iya abinciba, dan haka yake kunyar zuwa da at stansa gidan, ga kuma kazanta, tukwananta duk, sun dafe da b. i tamkar wacce ta yi shekara da shekaru a gidan. Ga rashin ku wa da al'amuranta, sau biyu Coker gas tana kamawa a gidana shiri ya daina kawo mata gas a dole ta koma aikin risho amma duk da haka in ka shiga gidan ka kuma shiga dakin girkinta zaka rantse da itace take girki. Ga wani abin haushin daki guda aka ware dan kayan wanki, amma wani lokacin ma da zarar ta cire kayan kawai jefasu zata yi dakin babu tunanin ta adanasu gu guda, wani lokacin ma in ta rasa kayan da zata sa a cikin kayan dattin take zuwa ta zabo, koda kuwa unguwa za su tafi, bata damu da yamutsarsu ba kamar yadda bata damu ta sa turareba. Hakika wannan dabi'un nata su suka hana Fahad tafiya da matarshi Khadija, Gashi sam bata iya wata kissa ba, balle ta janyo hankalinshi burinta kawais hine, in zai tafi Abuja ya bata isassun kudi, to ko wata zai yi ya je ya yi, wannan bai dame ta ba matsalarsa ce ba tata ba. Fahad ya kasance mutum ne mai kare mutuncinshi Allah kuma ya taimakeshi bai kasance mai sha'awa ba sosai shi yasa babu ruwansa da naiman mata, abin da kawai yasa a gaba shine aikinshi, wani abin sha'awa kuma gaba daya 'yan gidansu kansu a hade yake babu wani banbanci. Gaba daya yan gidan nan sun tsani Khadija ko kuma in ce sun tsani halayanta, kowa kuma mamaki yake, da ya aureta, saboda Fahad mutum ne, shi fan kwalisa. To amma duk da haka in aka ce kaddara to fa an gama komai, hakika kaddara da matsanancin rabo ne suka haddasa wannan kadartaccen aure. 14 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... A lokacin da suka isa Asibitin, har sun tarar da wasu sun A fara zuwa, wanda harsun fara korafın anbar yarinya sama da awa daya ko wando ba a sa mataba, suna cikin tattauna maganar nc saig ashi sun shigo nan da nan kuma sai suka yi tsiru-tsiru, wannan ya kalli wannan wannan ya kalli wannan, Fahad ya dan hada rai kadan alamar babu wasa ya durkusa har dasa ya gaida su ya ja wata kujcra ya zauna yayin da Shafa'atu da Humaira suke a tsatstsaye Fahad ya karbi jakar ledar dakė hannunsu ya mikawa bakin yace a duba kayan da ya dace a sawa yarinyar a sa mata. A zahiri hakan ba karamin kunya suka kara jiba dan haka suna gama sawa jaririya kaya suka fice, suka ce da Khadijan za su jira a waje. Fahad ya tashi daga kujerar ya koma gefen gadan ya zauna, yayin da ya umarci Humaira da ta zauna. A hankali ta dubi Khadija ta gaida ita gami da yi mata barka. Fahad ya karbi jaririyar ya mikawa Humaira ita yace, kin gantanan dawa kuka ga tayi kama a cikinmu? lumaira ba tace komai ba baya ga murmushi da tayi Shafa'atu ta shiga mamakin yadda yaya Fahad ya ke sakarwa Humaira fuska haka sabanin yadda ya ke wa mutane. Amma fa ba karamin faduwar gaba Khadija, ta ci karo da shi ba ta dubi Shafa'atu tace, "Shafa wacece wannan kuma, tsagal Fahad ya yi yace bakuwace, kin santa ne kike tambayar wacece?" "a gani na yi ban san ta ba shi yasa nake tambayarta "Uhm to bakuwace" wai shin da likita ya zo mai yace ne? ko da "A'a ni tun tafiyarka likita bai zo ba-sai dai in kai za ka je wani abu" "To bari in je in same shi shin me yake tafı damunki ne a yanzu, in kuma ba bu in nema mana sallama mu gida ko kuwa ba yanzu kike son komawa ba?" "Wa zai so zaman Asibiti, amma Inna ta aiko kan cewa su gwaggo su sanar da ta kai a kaini gida in yi wankan jegon a can tun da haihuwatace fari. "Allah ko?" to a zahiri ni bani da irin wannan ra'ayin a tsarin rayuwata wai shin ma in tambayeki wani abu ne zai kamaki a gidanki har in kuka yi wanka a can na lura da ke tun 15 Lubabah! kan ki haihu kike cewa dani zaki gida wanka, kuma na gaya miki ni ban aso to kuma mai ya dada tado da maganar yanzu?" "Aı wallahi babu ruwana, ni dai bani nace musu zan koma ba, sų suka ga ya dace in koma". "Uhm I sec, kina nufin kice min su suke iko da ke ko, ba ni ba? "To ba iyayena bane zan kuskure maganar su ne?" Shiru ya yi saboda takaici ganin haka Humaira ta mika masa jaririyar suka yi waje abinsu. Amma wannan akwai sakarai, yanzu mijin nata take gayawa magana haka a tsatstsaye? (In ji Humaira) yayin da taci gaba da cewa shin tayi makaranta kuwa?" Ta yi mana hadda Sakandire. A gaskiya in har haka ne to kuwa ta yi asara a rayuwarta, ta ringa magana kamar ba da mijinta take magana ba ko irin 'yar kwaikwasar nan babu sai tayi wani sangargar tana magana a tsatstsaye kai amma yayan nan naku ya more da mata". "A zahiri ba ke kadai kike jin ciwon abin nan ba wallahi duk 'yan uwanmu suna jin haushin wanan abu ai sam ba sa'ar gurbinsa bace shi kansa na tabbata ba a son ransa yake zaune da ita ba, dan babu yadda zai yi ne saboda Babanmu yace, ba zai mai da shi mutumin banza ba ya so a nemo masa auren daga zuwan yarinyar ya sake ta, to wallahi saboda haka ne kawai ya ke zaune da ita". "A to kinsan rabo kuma in rabo ya rantse babu makawa, amma fa gaskiya ba sa'ar yinsa bace. Ta yaya za a yi mutum mai ilimi kamar wannan wanda ya ke da matsayi har na likita, amma ya zauna da irinw annan matar. Ai kinsan yawanci matansu daban suke tamkar dan su Allah ya ke halittarsu. To amma duk da haka ke ma da ke tun da dai ke wayayyiya ce kuma kince in yayan naku baya nan ke kike zuwa tayata kwana ai kamata ya yi ku ringa nuna mata irin kissosin da kika sani. Amma wallahi yayannan naku macece kawai ta rage shi". "Amma duk da haka za ki sha mamaki in har nace miki bashi da sha'awar kara aure, shi ako da yaushe maganarsa daya a rayuwa mace daya yake muradi, shi baya san mata biyu. To "ai naga yadda zai yi tunda Baba ya hanashi sakin matarshi, ita kuma bata gabanshi, na gani, shin sakinta zai yi ya karow ata ko kuwa haka zai daure ya ci gaba da rayiwa da ita. In kuwa 16 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... haka no to kuwa lallai zamu iya kiran унун da irin muzип ри Ruke rako maza duniyn", H "Alfn feren, rabu da maganar yayan nan naki, ai namiji bashi da tabbas, su bi su kalallame ki da magana yayin da uke shaukin soyayya sai gaba Nonon ya dade ya fara tsami sai manta da alkawarin da aka yi ni nawa mijin meye bai ce dani ba, amma daga karshe da zan sanar dake abinda ya yi min da kinsha mamaki". "Au don Allah dama kina da aurc? Wallahi ko kadan baki yi kama da mai aure ba. Ke kuwa dan Allah mai ya yi miki?" Ke dąi kawai share za ki ji komai a lokacin da na tashi baki labari na. Asalima a yanzu haka babu aure a kaina aini ba jahila bace da zan gudo da igiyoyin wani a kaina hatta iddata sai da ta cika, amma a ranar da iddar tawa ta cika na tsallako kafa na gudo. Ai har ina da 'ya'yana biyu mace da namiji. "Ai kuwa wallahi babu kama, wallahi ni abinda nake zato da ke shine, ko za a miki auren dole ne kika gudo, ko kuma kishiyar uwace ta takura miki kika gudo". Ta yi murmushi tace," ke dai share wannan maganar bana san tuna ta a yanzn amma in na tashi baki labari za ki sha mamaki, hatta yadda Babana ya yi soyayya da uwata zan sanar dake, domin kuwa labari ya iskeni". "To Allah ya kaimu lokacin". A hankali Fahad ya kc tafiya yayin da ya fito daga dakin dan su tafi kallo daya za ka masa kasan cewa ba a hayyacinshi ya ke ba, wanda hakan ya tabatarwa da su Humaira cewa sun haura da Khadija, kuma hakika bata gaya masa, mai dadiba. Idan sa kyar akan Humaira wanda hakan ya masifar bata mamaki, ta tuna tsananin kishi irin na mata, kar dai ace akanta suka haura yayin da duk jikinta ya yi san yi hakan kuma ya yiwa Fahad dadi a rai dan yana ganin a duk lokacin da ya fadi tayin sa za'a hanzarta sai da masa, dan tabbas alamomin kunya ma suna daya daga cikin alamomin soyayya. Duk da 6acin ran da ke addabarshi, hakan bai hana shi murmusawa ba yace, "Sai ku zo mu tafi ko. "Amma yaya ai ya dace muje muyi sallama da Anti Khadija ko?" cewar Shafa'atu "E ke kya iya zuwa, amma ita ta zo mu karasa mota ki je ki dawo" Ta yi shiru kamar tace wani abu amna sai ta kasa sakamakon kallan da ya wurgo mata 17 Lubabah! alamun ba wasa ita kanta Humaira sai taji duk jikinta ya yi sanyi tabbas abinda take zargi ya zama gaskiya. A motane da suke zaune kafin Shafa'atun ta dawo, yacc da ita, "lumaira wai mai ya baroki daga gaban iyaycn ki kika zo nan? Kuma hakika daga ganin ki ke 'yar manyan mutane cе. Sannan kuma hakika akwai dattako a gidanku tunda ki ka yi tunanin tahowa nan wannan ya nuna tabbas akwai tarbiyya a gidanku, kuma kema da g ninki an ga kamilalliyar yarinya ko da ya ke Hajiya ta sanar dani, duk abinda ki ka gaya masu. Amma in da gizon ya ke saka a nan shine ya kamata ace kin sanar damu labarin ki da ainishin dalilin baro warki gaban iyayenki ko da yake Hajiya ta gargadeni da cewa kada in tambayeki a bari sai kin saki jikinki damu sosai to amma a kwana dayan da kika yi naga kin saki jikinki, don duk wanda ya ganku ke da Shafa'atu zai yi wahala yace jiya-jiyanan kuka san juna. A hankali ta dago kai ta kalleshi, idanta cike da hawaye, yayin da shi kuma ya zuba mata ido, kamar ya cinyeta danye. А hankali ta saukar da kwayar idonta kasa hakan ya dimauta Fahad. Dan kam ta bala'in kayatar da shi. A gaskiya Humaira bai dace ki maida kanki kabewaba. Hajiya ma tace dani da suka tambayeki kuka kika fara shin wai duk mai ya kawo haka Humaira ya zama dole ki sanar damu dalilin da yasa kika baro gidan iya yenki, dan sanar damudin shi zai karamana, kwarin gwaiwar amincewa da zamanki damu, bawai dan bamu yadda da ke bane no ba haka bane, don da ba'a yadda da keba tun farko da ba a kyaleki kin kwana a gidan ba. Amma yaya Fahad zan so ace kun min hakuri nan da 'yan kwanaki in sha Allahu zan sanar da ku komai. To na ji ama kimin alkawarin ni kadai zakif ara sanarwa labarinki, in Allah yaso sai ki sanar da su Hajiya daga baya. "To shi ke nan na amince, amma dan Allah ya ya Fahad mai yasa kaki amincemin da in je in yiwa matarka sallama kaddai ace zuwana ya haddasa fitina a tsakaninku kasan mu mata da gajen hakuri tun da ba sanina tayi ba. Ta kasa gajen hakurin da za ta ji labarina kada ta kawo zargin komai. Amma kin ban mamaki da kika kasance mai saurin fahimta, wallahi ina san mace mai saurin fahimta, ki ga dai ke 18 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... ba sanina kika yi ba. Asali ma yau yau din nan kika fara ganina amma lokaci daya har kin fahimceni. To amma kada ki damu, wanan 'tsakanin munc ni da ita kin gane, kuma yanzu har na gama yi mata bayani ta kuma gamsu kai ku dai mata da wuyar sha'ani kuke. Shafa ta karaso a hankali, Fahad ya dubeta yace shin ke mai ya zaunar dake haka wallahi da mun yi lafiyarmu. A raunane tace da shi a'a sako ta bani gurin hajiya yayin da ta shiga suka tafi. F ahad zaune gaban Hajiya, ransa a bala'in bace, yace "To yanzu dan Allah Hajiya naka zanci gaba da zuba musu ido, sai abinda suka ga damar yi dani wannan ma ai na zubar da mutuncina kuma kimata da martabata zata zube a idon mutane da abokaina, yau kwana hudfu da haihuwarnan, amma kullum a tashin hankali muke, wai ta dage ita ana yin suna tafiya za ta yi dan ma nace da ita in har tace gida zata tafi to kuwa bazan mata komai da taron suna ba, shi yasa ta hakura ta zauna. Amma wallahi Hajiya ni na riga na rantse, in har suka ce sai ta koma gida to kuwa sai dai in auren babu shi. Dan na lura kullum da masu zuwa su zugata. Allah ki sanar da Malam, tabas suka zo suka dauketa to kuwa su hada da kayanta su kwashe ni dama Hajiya tuni yarinyar nan ta fita kaina Hajiya kinfi kowa sanin halin da na ke ciki, to ni dai na yanke hukuci na karshe tsakanina da ita". "Fahada ko da yaushe ina nusar da kai da cewa komai na duniya hakuri ake yi a rayuwa, ka yi hakuri ta tafi din, kwana nawane, in kasawa zuciyarka hakuri sai kaga kamar yau ne, in banda rigima irin taka, kai da ba mazaunin gari ba ji nake kai da ba kinka kake sanar dani cew abayan suna da kwana uku zaka tafi kuma in ka tafin nan ka kan yi wata baka dawo ba. To mai 19 Lubabah! nena na kalcwa haka a zauna ana ta faman ciccira magana, ni wallahi bana son tashin hankali ko kankane". Fahad kansa a sinkuyc ya dago da kansa a raunane, yace, "Hajiya duk nasan da haka. To amma abinda za'a duba a nan shine, hajiya tun kan yarinyar nan ta haihu muka yi maganar nan da'ita,c ewa ni bana son zuwa gida wanka, tun da ba addini bane ya shimfida nace in ma tana ga tafi son a kawo mata mai dora garwa ta Gangaren tane, ta sa a kawo mata ammá komawa gida babu shi. To kuma Hajiya sai yanzu iyayenta su zugeta, yarinya ta tubure min tace sai ta koma Hajiya in har na kyaleta ai kuma shi kenan sun sami abin yi gaba kuma ban san abinda za su tsiro min da shi ba su kansu, ai sun nuna rashin dattako a al'amuransu. Dan haka gara tun yanzu in nuna musu nifa namijine, kuma da kafata na tsaya, ban dafa kowa ba a bangarensu balle su shimfida min mulkin da za su takurani, da sharadin in ban bisu ba a goce in fadi". Fahad na san da haka kuma hakika nasan kaima kana da taka- gaskiyar dan shi kansa Malam yace bai amince ba. To amma ina ganin da ka amince tun farko Malam ba zai hana ba, zai ce ai matarkace, kana da iko da ita amma Fahad tun da na fara hafuwa sai hakuri habu yadda za a yi an riga an zama daya". Fahad yace, "Dan Allah Hajiya kiyi hakuri, kin san wannan bashi ne karo na farko ba, da suke son ta kuramin yin abinda ban yi niyya ba, dan Allah wannan karon kiyi hakuri ki barni dasu, tunda Malam ma ba so yake ba to fa na kara samun mafaka gami da kwarin gwiwa. Hajiya dan Allah wannan karan ki barni dasu ina ji Allah ne ya karbi addu'ata dan ako da yaushe addu'ata daya in zamanmu da ita babu alkhairi a ciki to kuwa Allah ka gaggauta misanyamin da mace ta gari, wace zata zaman komai tarbiyartan min da 'ya'yana. "Fahad ohoho, to Allah dai ya zaba mana abinda ya fi alkhairi wane sunan kuke son sawa yarinyar? "Hajiya ai bata dà sunan da ya wuce naki sunanta Zuwaira amma zamu ringa ce da ita Nuraiya". To Allah ya rayata, Allah kuma yasa mai albarkace, Allah yasa cikon musulunci ce, kuma mahaddaciyar Alkur'ani mai son shimfida komai bisa Kaunar addininta. 20 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... Fahad da kansa ke sinkuye tare da jin dadin addu'ar dи mahaitiyarsa take yiwa 'yarsa yn dan dnga kai yana soNиWи cike da murmushi yace "lajiya wai ina su Shafa'atu da Humaira ne? "Ta dago kai ta kalelshi, abinka da manya nan da nan ta gano inda yasa gaba. Itama ta murmusa cike da jin dadin dan hakika al'adun yarinyar na birgeta ta yadda take da hankali da biyaya gata da kunya da kawaicі. "Fahad ke nan yau kuma neman Shafar ake me za ta yi maka" "A'a dama ina so in ce da su da ita da Humairan su koma can gidan saboda wasu 'yan aikace-aikacen kuma in suna kusa ma wasu 'yan gulmace-gulmacen za su kaи". "Fahad kenan, to in sunda wo an sanar dasu" Hajiya Allah ki yiwa Shafa'atu magana karfa ta koyawa 'yar mutane yawo". Uhm 'yar mutane bazata koyi yawo ba Fahad sai dai in dama tana da yawanta. Ita shafar yawo take zuwa da zakace haka to nice na aiketa nan gidan su Abdulkadir na akesu gurin mamansa. Fahad yaji gaban shi ya yanke ya fadi dan kuwa yasan Abdulkadir kamai yinwar cikinsa dan kuwa Abdul kadir abokin sa ne tare sukayi firamare zuwa karatunsu na sakandire ta jami'ace dai ta kowa daban har yanzu su abokan junane amma yawanci sai dai in an hadu a gaisa har a zauna ayi hira, ko ina an hadu a majalisa amma habu mai zuwa neman wani. Fahad yasan Abdulkadir kwallon shege ne, a duk lokacin da ya kyalla ido yaga kyakkkkyawar mace, tofa babu sarki sai Allah sai yasan yadda yayi ya yi mata magan kuma gashi da iya magana da tsari, duk matar da ya tsara, duk abinta sai ta tsaru, nan take yaji gabanshi na faduwa don haka sai yaga yabi bayansu ko yaje ya zauna a majalisar su Abdul kadir din shi yafi. Fahad nayin sallama da hajiya sai ya nifu can yace kwa sami Abdul kadir zaune da wani abokinsa da suke ce dashi Ustaz saboda tsatstsauran ra'ayinshi Abdulkadir din na bawa Ustaz din labarin garin Humaira. Fahad na zauwa suka shiga gaisawa Abdul kadir yace kai Fahad, kazo a dai-dai wallahi yanzu shafa ta gidan ku ta shiga gidan mu ita da wata hadaddiyar cika wallahi yarinyar nan ta ginu yadda baka zato kasan mu munsa sirrin mata sosai dan 21 Lubabah! haka da zarar munga mace munsan sirrinta, mun kuma san a sahun da take. Bawai kyan fuska kawai bane yakc rudar mu Yanzu nake ba Ustaza labari yake cewa wai inbi a hankali. N, kwa naga ai da zafi-zali ake dukan karfe. Ko ya kace mutumina yayin da ya kawo hannu don su tafa. Fahad ya gotar da hannunshi yace inani ina fawa da mutumin da zai min fashin mata. Kace gara da Allah ya kawoni to bari in gaya maka gaskiya sa ranace kawai tarage mana. Don haka ka shiga taitayinka, ai gaskiyar Ustaz dai da yake cewa kabi a hankali, dan a irin haka sai wata ran ka jawowa kanka, tsare mutuncinka ai wani abune bai dace ace duk matar da kagani sai ka mata magana ba. dan haka zaka saidawa kanaka mutunci wataran, tunda kasan akwai kannan abokanmu da bamu san suba. Fahad ya dubi idon Abdulkadir da tuni yayi zuru-zuru kunya duk ta rufeshi. Abdul kadir yace dan Allah kayi hakuri wallahi duk kunya ta rufeni". Fatima wato kanwa gun Abdul kadir ita ta yowa su Humaira da Shafa rakiya, suna tafe suna hira ne Humaira takece da Shafa gaskiya garin nan yana burgeni wani lokacin ma Karamin gari yafi amma da kanone cikin garinnan da zarar yamma tayi kamar haka zakiga duk garin ya kauraye da samari da yammata. Don dama su samarin sai su wuni babu wanka wasuma sun tafi kodago a dai samu a taro kudi kan yamma yamma nayi za'asha wanka mai gogaggun kaya ya saka mai aro kuma ya aro a saka azo duk a cika tituna kungiya kungiya ana kallan mata in kaga wacce tayi maka ka kira. Fatima tayi dariya tace, to su kuma 'yammatan yawo suke, dan a gansu a taya?" "To ai sana'a kenan”, in ji Humaira "wato suma 'yammatan sai kiga yarinya taci uban aiki ta koshi, mai wanki ta nadi wankinta, ta dau na sawa ta goge, in kuna da dutsin guga (Iron) falillahi hamdu, in kuma babu kije ki aro ki goge sai yamma tayi asha wanka a kece raini wata nata, wata na aro. A fito ana taku daidai, da dai daya kaika rantse batasan wani abu wahalaba ayi ta zaga gari daga gidan wannan kawa sai gidan wannan kawa a haka, har ki sami mai tayawa, a tsaya tsarashi tas ayi gaba in ma babu gurin zuwan haka za a yi la a 22 Duk Wanda Ya ce Namiji Uba Ne...... zaga gari in an gaji a taho gida in an samu shi ke nan in ba a samu ba ba damuwa gobe ma rana ce. Fatima da Shafa'atu suka kece da dariya suka ce kai amma haka babu kyau ai kimar 'ya mace a nemet a gidansu, bawai gamuwar titi ba shi yasa wasu matan suke sai dawa kansu mutunci, kuma akasarin irin haka za kiga duk yaudara cc, shi saurayi burinshi ya zama yana irga 'yan matan da ya nema, ko kuma wance hadaddiyace, duk yadda za'ayi sai ya nemeta. To a zahiri haka bashi da kyau kuma har gara namiji ya yi da ace mace na yin haka". Kuma ai ko ina ma haka ake yi Humaira tace, "ai na sani na fadi na garin mu ne dan kar ace nayi san kai. Fatima tace gaskiya kam don wallahi Shafa'atu mace rayuwarta da kuruciyarta takaitacciya ce wata tana ganin birgewa ce, ace tana da samari da yawa wanda ita bata san kuncewa kanta mutunci ta yi ba. Dan ba mutuncin mace bane, ace kowa na zuwa ya kulaka, ına amfanin haka kuma Humaira kada kice a Kano ne kadai ake haka wallahi ko ina haka ce take faruwa ke dai Allah ya kyauta, wallahi in na sanar dake wasu abubuwan da ke faruwa a wasu garuruwan za ki sha mamaki. In 'yan garinma suka ji har sa zagen suce na tona musu asiri. Fahad kawai suka gani a gabansu da mota yace, "Ku daga ina kuke"? Ya yi tamkar bai san in da suka jeba, Shafa'atu ce ta sanar dashi cewa Hajiya ce ta aikesu cike da tsoron kada ya yi musu fada. Ya daga kai ya kalli Humaira shigar da tayi ta birgeshi, hakika dole Abdul Kadir ya rude lokacin daya ganta, hankali ya lumshe idansa, lokaci guda yace, "bisimilla ko? sai ku shige in kaiku gida. a Fatima ta gaidashi su kuma suka shiga motar ya jasu ya kaisu gida, suna tsayawa yace da su, "Su shirya kafin ya dawo za shi wani guri ne zai zo ya kaisu gidanshi. Nan take gaban Shafa'atu ya

Chapter 2 of 8