, haushin kansa yakeji idan yatuna wannan yar karamar yarinyar wai ya taba tome xeji ajikintama gabadaya se yaji yatsani kansa, wani bangaren na zuciyarsa yace kaji dadi mana du da yarinyace amma akwai dadin tabawa, wani dogon tsaki yaja wanda yasa kowa dagowa ya kalleshi , basarwa yayi seka rantse kace bashi yayi tsakinba, wayarsace tayi kara ,mamy where is my phone, tana cikin jakata nasama tunda mukazo ,oya zuhura zoki mikamai, jitai kamar ansoka mata gibiya azuciyarta saboda a halin yanzu batasan abunda ze hadata dashi dan ita tsoronshima take, tom ta amsa tamike , amsar wayar tayi kafun takaimai kiran ya katse,gashi tafada kanta akasa ,tsaki yaja yana kauda kai danshi ji yakema yatsaneta, be kalletaba ya amsa wayar ,komawa tayi tazauna, ilham kuwa se wani kallon raini takemata tana hararta, kiran ya duba patreahia ce ,shi se yanzuma yatuna da ita tana kasar , be bi kiranba ya ajiye wayar kawai,kiran Ahmad ne yashigo wayar dauka yayi , hello abokina ya jikin naka, waye yacema bani da lafiya, nayi waya da ilham dazu take gayamun yajikin naka, kainifa lafiyata kalau,to dan taurin kai kana lafiya kalau dinne kake asibiti,yanzuma nizan tafi badan su mamy ba da tuni nabar asibitinnan, ok to nidai ganin nan natawo ,katawo kuma me zakazo yi ,dubaka mana,nifa nafadama lafiya ta kalau ,kaika sani nidai nariga natawo, nidai bani zakazo dubawaba daga haka yakashe wayar, mamy nagaji wlh asallamemu , sorry my son yanzu zezo yasallamemu, muhsin ne yashigo tareda jawad, ya amar meke damunka ancemun baka da lafiya jawad yafada yana dosowa gurin amar,lafiyana kalau amar, mamy yajikin nashi dasauki yaushe kadawo ,ai banje gidaba muhsin nakira yakecemun yana asibiti yacemun gun yaya amar, ai tun kusan 11 muke anan to ai ni bansaniba,muma bamusan bashida lafiyaba seda nashiga part dinshi naganshi akwance a kasa, ilham tafada ,se wuriwuri take duk ta tsargu kamar mara gaskiya, ok yaushe za a sallameshi ,me bi ma yanzu ma zasu iya sallamarshi , wani tsaki yaja Wanda shikansa be san yafuto filiba, mamy ce ta kalleshi tace, amar wai lafiyanka kalau kuwa se tsaki kake kamar wanda aljanu suka taba ,muhsin yasheke da dariya yace,aljanu kuma mamy, kallanda amar yamaine yasashi yin shiru,ok mamy bara naje gida nai wanka nahuta , tom shikenan nima tashi zanyi nai sallar la asar inje gurin doctor din, ok bara nawuce muhsin mutafi,wa ani se anjima tare zamutawo dasu mamy,kaji dashi nibara naje, jawad kutafi da zuhura naga kamar itama tagaji, zuhura debin kayan abincin kutafi tare da jawad ,tom tafada tana hada kayan,ilham kokema zakije gida ki huta, ah ah mamy ma tafi tare,tom shikenan ku kuje,duk abunda suke be dago ya kallesuba idonshi nakan screen din wayarsa,hada kayan tayi tace mamy sekun tawo ,ok zuhura ,kallonshi tayi tace Allah yakara sauki, be kalleshiba itama tana fada fuce, futowa tayi taga haryaje gurin motarsa karasawa tayi yace mata shiga muje baya take kokarin shiga yace mata haba ranki yadade bafa driver bane ni gaba zaki shiga tom tafada tabude gaba tashiga yaja motar suka tafi, wayar amar ce takara kara , ganin yaki dagawa ilham tace wayarka ake kirafa nagani ai abunda yafadamata kenan ,wayar aka sake kira bayasan dagawa gaban ilham da mamy dan ma ita mamy sallah takeyi, kin dagawa yayi yakatse wayar yatura mata da message, haka yace mata yana meeting saboda yasan halin patreahia kira zatai tayi,
Tunda suka fara tafiya batai maganaba, seshi dayake jin music yanabin wakar , zuhura yakira sunanta na am tafada tana kallonsa zaki tayani hira eh tafada kawai saurin kallonta yayi yace dagaske eh tadagamai kai tace amma ban iya hiraba fa, to ai koya miki zanyi , dama ana koyarda hira ,eh mana biki saniba ,eh ,to yau zaki gani, tom tafada kawai kallonta yayi yace kinsan me zuhura ah ah tagyadamai kai,kinada kyau sosai kina burgeni, batace komaiba tajuyar da kanta, hannunta yarike tayi saurin dagowa kalleshi sannan takalli hannun nashi daya riketa, yabude baki zemata magana wayarshi tayi kara sakin hannun nata yayi yadaga wayar, hello zee takai ,kudin hannuna ne yakare nakeso kabani wasu kuma inasan ganika ok shikenan ganinan yafada yana kashe wayar, amma dai bakida uzuri me karfi dai ko dan zan biya wanu guri yanzu, harga allah tanajin fitsari amma taya zata fadamai, inkina da uzuri kawai mu wuce gida, eh inadashi , wanne iri kenan,am am inajin fitsari,dariya yayi wanda seda hakoransa suka bayyana ok to idan munje gurin dazanje sekiyi ai bata kulashiba ta turo baki gaba ah ah nidai agida zanyi tafada ashagwabe,toni bazanje gida yanzuba yafada yana kwaikwayon yanda tayi, kallonshi tayi takara tura baki gaba tajuyar da kanta gefen titi, shima mayar da hankalinshi yayi kan driving din dayake yi,
Ahmad yashigo harabar asibitin wayarsa yadauko yakira Amar, hello abokina gani a hospital din wanne bangare ne, harkazo kenan,eh nazo dayake flight nabiyo shiyasa nayi sauri, ok yafada sannan tamai kwatancen bangaren dasuke, futowa yayi daga motar yashiga asibitin,be sha wuyaba yagane part din da kuma dakin, knocking yafarayi daga bisani yashiga dauke da sallama abakinshi,bayan yashigane yazauna gefen gado kusada Amar, mamy inayini,anyini lafiya Ahmad ya kabarosu ,sunanan kalau sunce suna gaisheku suna, mamy yajikin nashi, ah jiki alhamdulillah dasauki dan yau muke Saran sallama,ah to masha Allah,Amar sannu yajikin,yawwa sannu amar din yafada,murmushi Ahmad din kawai yayi,ilham ce tace yaya ahmad how far,fine ilham and you,am fine ya momyna ,bansaniba takice ke kadai,to sorry ya momy, tananan kalau, doctor ne yashigo room din ,kara duba amar din yayi sannan yace alhamdulillah jiki yayi sauki sukuma sallama harshe,yawwa doctor daman nagaji, amar yafada yana yatsine fuska, kajika to dakuma ance seka gwanafa yazakai, cewar Ahmad, toni kuma angayama sena kwana sedai inbana hayyacina, doctor dinne yayi dariya yajuya yakalli mamy yace, hajiya inasan ganinki a office sena baki takardar sallama, ok doctor ba matsala,mamy tafada
HB hotel, abunda aka rubutu kenan da golden din rubutu ga futuli acikin harafan suna sauya kaloli, horn yayi aka bude mai gate yashiga, mutane keta shige da fuce kowa da kalar shigarsa, ga kida dayake tashi daga dayan bangaren , Kasancewar yamma tayi shiyasa mutane da dan yawa suna wucewa, parking space yanema yafaka motar tashi, kallonta yayi yace to madam mun iso zaki shiga ko kuma nashiga na fito? Eh kaje kadawa nafasayin fitsari, kinfasa kuma saboda me, kawai innaje gida nayi , tom shikenan kijirani a mota ina zuwa, tom tafada kawai, shikuma yashiga ciki, jinginar da kanta tayi saman kujerar datake zaune, Maryam kawarta ce ta fado mata , afili tace Allah sarki Maryam tana can nayi kewarki sosai, yanzu ke kadai kike zuwa makaranta,ni ko makarantar ma bana zuwa watakila nabar makaranta har abada,Allah Sarki babana Allah yajikanka yakai rahama kabarinka,takarasa maganar hawaye yana biyo kuncinta, hannun tasa tana goge hawayen daya zubomata tare dajuyar da kanta gefen window, baki bude take kallonsu dasuke nufowa gurin motar rungume da juna, seda suka karaso gurin motar suka tsaya, zee ce ta sakalo wuyan jawad da hannayenta tasaita fuskarsu numfashi su yana haduwa , baby wai meyesa bazaka kwana ananba nifa ina bukatarka yau, tafada a shagwabe , sorry zee kinsandai bana kwana awaje, to yau baseka faraba, no bazeyiwu ba yanzuma ina saurifa, shagwaba tafara yimai, bakinsu yahade gu daya , tsotse juna sukafara yi sunma manta awajene, zuhura kuwa zaro ido tayi tana kallon ikon Allah, ita abunma tsoro yabata, zee enough ,yafada yana zare bakinsa daga nata, ok zee kishiga ciki gobe zanzo , zanmiki transfer din naira dubu dari biyar, kinga yanzu banida cash, ok thank tafada tana kissing dinshi a lips dinshi, daganan tawuce, motar yabude yashiga yana shiga zuhura takauda kanta gefe dasauri, yi hakuri nabarki kina jirana ko ah ah tagydamai kai,murmushi yayi yana jan motar, tunda suka tafi bata kalleshiba seshi dayaketa surutunsa, zuhura yadai ko bacci kikeyine, ah ah idona biyu kawaidai nagajine, gajiya kuma, eh, to sannu, yafada yayinda yake shigarda motarshi cikin gidan, parking space,yanufa, parking yayi ,kokarin bude kofar take takasa, tsaya nabude miki, kallonshi kawai tayi batace komai ba, matsowa yayi dan ya bude mata jikinsu har yana gugar juna,saurin matsawa tayi kallonta yayi yana murmushi , baka budeba tafada ganin yakuramata ido, ok bara nabude, bude kofar tayi tafuta tanufi cikin gida,shima kashe motar yayi yashiga ciki
Hajiya matsalar danku babbace ,shawara itace ku hanzarta kumai aure shiya kamata , yanzu zan rubuta mai magunguna yafara amfani da shi, ok doctor mungode, Kuma insha Allah zamu bi shawarar daka bamu,yawwa hajiya Allah yabada sa 'a, ameen , takardar magungunan yamika mata takarba ,sekuje pharmacy kusiya ayau yafara amfani dasu, tom inshallah, ga kuma takardar sallama yau zaku iya tafiya ,tom shikenan mungode, dahaka tafuta office din, pharmacy tanufa, wayarta ce tayi ringing, Bala driver ne, dagawa tayi yace hajiya yame jikin, da sauki alhamdulillah, dama ganinan nakusa karasowa Asibitin , yawwa kaga dama kuwa an sallame mu, to hajiya yanzu zan karaso, to seka karaso, Magungunan tasiya sannan tawuce dakin dayake , tana shiga tasamesu sunata dariya da alama Ahmad ne ke tsokanarshi , to dariyar me ake tayi ne, mamy an sallame mu amar yafada yana kallon mamy dake kokarin Zama, ah ah senanda kwana biyu wai baka gama warkewaba, injiwa nifa lafiyata kalau danshi kansa doctor din nafishi lafiya, nidai yau zan tafi gaskiya mamy, Ahmad yadafa kafadarsa yace haba abokina ba a gama zurkudama alluraiba zaka gudu gaskiya ba inda zaka je, buge hannun Ahmad din yayi yace, nifa bawani abu dazan kara yadda amun wlh, dariya Ahmad yayi yana kallon shi haba karkaji komai zan dinga tayaka kwanafa, banaso, sudai dariya kawai suke suna kallon su, wayar mamy ce tayi ringing , hello ka karaso ne, eh nakaraso hajiya, ok to gamunan, dagahaka takashe wayar, to ku tashi muwuce gida driver yazo, tom Ammar yafada yana mikewa, kallon shi sukai kawai sukai dariya, harabar hospital din suka futo su duka , mamy da ilham ne suka shiga motar Bala driver , su Amar da Muhsin suka shiga motar Ahmad , suka fuce daga asibitin,
💞💞Soyayya da uzza💞💞
Story and writing by hadeexatu✍️✍️
(Mrs KD)
yar amanar jajirtattu💪💪
Page 15
Tana shiga kai tsaye dakinsu ta wuce, bakowa , toilet tashiga tayi wanka tadauro alwala dan ankusa kiran sallar magariba, bayan tafuto gaban mudubi ta tsaya , kallon kanta take yi a mudubin , tana tunanin rayuwa , dakuma rayuwarta ta gaba yazata kasance, afili tafurta duniyarnan kowa da abunda yademeshi, shigowar inna ne yasata dagowa kallon ta inna tayi tace, "zuhura dama kundawone? "Eh inna mundawo wanka nashigane shiyasa , "to ya me jikin? Dasauki inna ashema ba megidanne bashi da lafiya ba babban danshine, oh babban danshi, eh, inna ina iya lami, aita ta tafi itama mara lafiyan tane jikin yayi tsanani, ayyah Allah Sarki iya lami Allah yabashi lafiya, ammeen, inna tafada, tana cewa idan kunyi kifuto ki hadamusu abincin dare to inna, daga haka innar tafuce, kaya tasa tadau hijjab dan anfara kiran sallah,
Me gadine yabudemusu get suka shigo parking sukayi sannan suka futo daga motar, Ahmad ne yace zaka iya tafiya kona rike ka , wani kallo ya watsa mai sannan ya shige ciki ,dariya Ahmad da Muhsin ne sukai dariya suna shigewa ciki, inda su mamy su harsunkai cikin falour , zama mamy tayi tana wash gaskiya nagaji sosai, mamy Ni bara nashiga nayi wanka , tom nima shiga zanyi ciki, mamy inasan copie, ok bara nasa su hadama kafun kafuto , inna takaraso falour tana durkusawa akasa , Hajiya barka da dawowa, yawwa barka ya gida, lafiya lau Hajiya yame jikin, me jiki gashinan jiki yayi sauki, kallon amar inna tayi tace yalabai yajikin, seyaji wani iri babba kamarta be kamata takirashi da yallabaiba, afili kuma yace dasauki, yana shigewa ciki, ilham ma ciki tashige,yawwa mamn zuhura kifadawa zuhura tahadamai copie to hajiya, daga haka tamike tayi gaba , a kitchen tasameta tana hada abincin dare, zuhura ki hadawa mara yalabai copie , gabantane tafadi jin abunda inna tace, meye kuma, dasauri tace inna bakomai,to maza ki hadamai, fara hadamai tayi , inna kuma tacigaba da girkin , seda tagama takalli inna tace inna nagama, to nizan karba nakai mai, girgiza kai tayi alamar ah ah , futa tayi kamar wacce kwai yafashewa aciki , tana futa flour bakowa tsayawa tayi tana tunanin yazaitai tashiga , jawad ne yafuto daga dakinsa tsayawa yayi yana kallonta , zuhura , a firgice ta juyo, kalau kike kuwa, ah lafiya kalau, copie din waye wannan , na yallabaine , waye yallabai , saurin dagowa tayi takalleshi , wanda bashida lafiya tabashi amsa, to basunanshi yallabaiba xaki iya kiranshi da yaya Ammar muma haka muke kiranshi, gyadamai kai tayi alamar tom , ok bani copie din natafarmai dashi dama zanshiga naduba jikinshi, da sauri tamikamai , kallonta yayi yana matsowa kusada ita , zuhura yakira sunanta , dagowa tayi takalleshi, kinada kyau, kallonshi tayi, tana zaro ido, ganin kallon dayakemata yasata cewa , copie din ze huce, murmushi yayi yace ok , yawuce part din Ammar, ajiyar zuciya zuhura tayi kana tawuce part din mamy dan taimata sannu da zuwa, knocking tayi, mamy tace mata tashigo, ah zuhura ashe kece, akasa ta tsugunnna , mamy sannu da zuwa , yawwa zuhura sannu , ashe kundawo bansaniba seda inna tace ahadama yaya Ammar copie, mundawo tun dazu , kinsanshi dashan copie kamar me, yajikin nashi , dasauki zuhura ,biki shiga kindubashiba, eh dayake naga yaya jawad zeje part dinshi seyace nabashi copie din yakaimai, ok tom kungama lunch ne , ah ah dasaura yanzu za a karasa, tom yayi kyau, daga haka ta tashi tafuta, kitchen takoma , inna dasu nadra ne a kitchen din sunata zubawa inna surutu, da murmushi tashiga , ah ah wannan surutu haka , meya farune, nadra ce tanufeta da gudu, yaya zuhura , labari muke bawa inna munyi wasa sosai yau, sarakan wasa to sannunku, kunyi waka dai ko, ah ah bamuyiba, ah to kumuje namuku wanka da haka suka shige suna tsalle, dakinsu takaisu tamusu wanka gaba dayansu , tashirya amira da halifa, tace nadra suje tadauko mata kaya tadauramata tawul, tana rike da hannunta suka nufi falour , mamy ce da muhsin da ilham azaune a falour , muhsin ne takalkesu yace , oh kaga yar gidan yaya zuhura , ah har anyi wanka , eh mamy, nadai lura yaya zuhura kinsan nadra kaf gidannan ko, to ai nadra ba ruwanta tanajin magana, kai wannan fitinanniyar yarinyar, mamy kinga yanacemun fitinanniya ko, rabu dashi shima futannen ne ai, Allah mamy dagaske yarinyarnan bataji, kaima bakaji ai, wai ina Ahmad ne kodai bacci yake, inaga dai tunda muka dawo yana dakinshi be futoba, ilham dai kamar bata falour tayi musu banza ita har ga Allah ta tsani yarinyar nan, itakam zuhura tuni sun shigema dakin nadra, tunda jawad yashiga part din Ammar yana zaune afalo yayi knocking din bedroom din be budeba se ya dawo yazauna yana danna wayarsa, bayan tagama shirya nadra tafuto , harta wuce taji muryar ilham nacewa, ke inkingama abunda kike kije ki gyramun bedroom dina kafun nakwanta, tana fadin haka tamike tayi part din Ammar, tom kawai zuhura ta iya fada tawuce, tana shuga falour taga jawad a zaune , jawad ina yaya Ammar din, yana ciki be futoba, karar bude kofa sukaji, fowa yayi sanye da riga red da blue din wando yayi kyau sosai kamar ka saceshi, ilham ce ta tsaya tana kallonsa , yaya yanikin jawad yafada yana kallonsa, wani kallo yabishi dashi, wanda yasashi mikewa tsaye yace, ga copie dinkanan har yama huce inajiranka baka futoba, da ido tamai alamar yagani, futa jawad din yayi, ilham ce takama kame kame , am yaya yajikin naka, fuska a hade yace banda lafiya dama, ah am, daga mata hannu yayi alamar ta dakata, copie din yadauka yaji ya huce ya ajiye, fura tayi bebi takantaba, falour yanufa su mamy duk suna zaune, kusada mamy yanufa yazaune, jikinshi ta taba tace yajikin naka, mamy nafa warke, ahmad ne yafuto daga dakinshi , persion yaya ne, ko kallanshi Ammar beyiba , haba abokina ina ma yajiki bazaka amsaba, tsaki yayi yace Ahmad enough, dariya sukai, zama yayi shima yacigaba da tsokanarsa, tana zuwa nan taga inna tagama hada komai ,sannu inna yawwa sannu zuhura, kizo kije ki kaimusu tabur dinnasu, tom inna, inkindawo kisameni a daki semuci abincin, tom, sakwara da miyan egusi inna tayimusu sannan tahadamusu da zobo tasamai kankara tamusu farfesun tarwada, kayan zuhura tafara kaiwa dining din , seda tagama tas sannan tadawo kitchen din, su amira da halifa tazubamusu suka bi inna daki, dan zama tayi kafun su tashi su zauna kan dining din, zobon tazuba tanasha tana lumshe ido dan yamata dadi sosai, seda tagama sha tas sannan ta tuna zatai saving dinsu, dasauri tamike futa , tana zuwa tasamesu fukansu akan dining din da alama ita suke jira, bata kalli kowaba tafara zuba musu , nadra tafara zubawa tamikamata tasamata spoon , yaya zuhura annanma sekin nuna banbanci ko muhsin yafada, tom shikenan kaima ba nazubama, zubamai tayi tamikamai, seta zubawa ilham tazubawa mamy, sukuwa idansu nakan waya da Ammar da Ahmad da Jawad, jawad tazu awa tamikamai, ok nagode, yafada, sanan tazubawa Ahmad tamikamai dagowa yayi yana fadin thanks, kam yakame yana kallonta kwakwalwarsa tashiga tunani , kai meya kawo yarinyarnan nan gidan , shikenan nasameta a daidai, kallonta yake tayi tana saving din Ammar, mikamai tayi shima, ko kallonta beyiba ita da abincin, harta gama saving dinsu da Ammar da Ahmad basu fara cin abincinba, shi Ahmad yanata aikin kallonta, ilham taganeshi, tacemai yaya Ahmad kafara cin abincin mana, dasauri yadago yana kallon ilham sannan yafara ci, shikam goganka haryanzu be dagoba, seda tagama tsaf zata wuce , yacemata , inasan copie, yayi maganar kai ka rantse kace bashi yayiba, tom kawai tace tawuce, kai mamy abincin nan yayi dadi sosai, muhsin yafaada yana kai loma, bukaga ni tundazu nakasa maganaba saboda dadi, eh yayi dadi sosai harda juice dinma yayimun dadi mamy tafada tana kallon Ammar, Ahmad ne yace juice din yayi dadi sosai, Ammar bazakaci abincinbane, zanci mamy sena fara shan copie to ko juice dinmana kasha , no mamy bazeyiwu nasha me sanyi nadora me zafi, kaji likitoci masu kiyaye lafiya, ilham tafada tana murmushi, ko kallonta beyiba yacigaba da danna wayarsa, tana zuwa kitchen din tatsaya, waishi wannan mutumin wanbe irine se yasha copie sau goma a rana, seda tagama surutanta sannan tahadamai, karasowa tayi gurin tana fadin , ga copie din, mikamai tayi ya karba ita kuma tabar gurin , Ahmad dai duk inda tamotsa kallonta yake, daki takoma gurin inna tarar da ita tayi harta gama cin abinci su halifa nakan cinyarta amira nazaune, zama tayi abinci inna tamikamata, karba tayi tana gyara zama, abincin tafara ci, su iya lami ana can da tuni tanan muna hira, koyama mara lafiyannata, wai inna ciwone sosai eh hakadai tace yana jinjiki,to Allah dai yabashi lafiya, ameen inna tace, zuhura ce takara cewa, inna wlh inasan ganin maryam , toya zaki tunda dai baki da yanci yanzu, inna bamu da yanci kuma, eh mana tunda kingadai bazan barki futa yanzuba, inna gaskiya munyi rashin baba sosai, toya muka iya wataran nima haka zaki hakuri da tawa , kai inna dan Allah inna kidena fadar haka inna rasaki bansan yazanyiba, murmushi inna tayi kawai, seda tagama cin abincin tashiga takarayin wanka tafuto tayi shirin bacci tunawa tayi ilham tace taje ta gyaramata daki dasauri tafuce , zuhura ina zaki ,inna aunty ilham tace na gyaramata daki namanta, toki bari dasafe mana, kai inna fada zataimun, tausayin yarta ta takeji ,
bakowa duk sun shige daki dayake abba yadawo dan haka momy ma ta tafi part din abba , su Ammar ne da Ahmad azaune a dining din shi Ammar na cin abinci shikuma Ahmad na danna waya , kai abokina wai yarinyar nan a ina take, wacce, wacce tai saving dinmu mana, a ina ka ganta, anan gidan, to anan take, amma ita ce fa yarinyar danake baka labari nahadu da ita damuka dawo kasarnan, oh iskancin yabiyi takanta kenan, kai nifa ba iya iskanci zanyi da itabafa har auranta zanyi , Ammar ne yakalleshi, yes wlh auranta zanyi, wannan karamar yarinyar zaka aura, kai nifa ba ruwana da wani kankantarta kawai ni naji inasanta, to allah yabada sa'a, ameen dai, dakin ilham tanufa zata shiga, Ahmad ne yacemata , ke ,juyowa tayi, zonan, batai mai musuba tanufi inda suke, yasunanki , Ammar ne yaja tsaki yana tashi tsaye yanufi part dinsa, Zuhura, wow, inazakije tanzu kuma da daddarennan, dakin aunty ilham tace nagyaramata kafun takwanta kuma namanta, to ki koma kije ki kwanta, ah ah zataimun fada dasafe, bazataimikiba zanmata magana, dagaske , murmushi yayi yace, nadau alkawari kinji, tom nagode sosai, daga haka tawuce, shikuma kallonta kawai yake yana murmushi, gaskiya inasan yarinyarnan dole na aureki koban aurekiba sena moreki, shima dakinshi yawuce, tana shiga taga inna a zaune, kai inna biki bacciba, ina zanyi bacci biki dawoba, Allah sarki inna ai nadawo gashi, harkin gamane, ah ah banma yiba, saboda me, abokin yaya Ammar ne yacemun nadawo nakwanta dasafe ze mata magana, Allah sarki , ai na lura duk ya fisu kirki, tom seki zo ki kwanta ai dasafe kitashi dawuri ki gyaramusu dakunan, tom ,
alhaji likita fa yace ayumai aure dawuri, toyanzu Khadija kina ganin ze yadda, aimu ba yaddasa muke soba lafiyarsa mukeso, to se mumai magana muji koyanada wacce yakeso, a gaskiya a iya sanina bashida wata wacce yakeso , to semu bashi dama yanemo, ashe kuwa bazeyi aurenba indai semun jirashi yanemo, ti ya kikeso ayi, nifa na yanke shawarar hadashi da ilham tunda tanasanshi sosai, kintabbata tana sanshi, wlh tanasanshi dakanta tafadamun, to shifa , wannan ai shi bashi da zabi, saboda bayasan auren ai, to zankira hajiyata nafadamata seta dawo kafun bikin, su hajiya anzama yan saudiyya taki dawowa, Allah sarki gwaggo da tananan da taga auren jikokinta , hawaye ne suka fara zubowa daga idonta, matsowa abba yayi yana bata hakuri, kiyi hakuri khadija haka Allah yatsara ba raban zasu gani , Allah yatsara hajiya ce kawai zata gani, shikenan zankira yaya dasafe nafadamai tayi maganar tana share hawaye
💞💞 soyayya da izza💞💞
story and writing by hadeexatu✍️✍️
mrs(KD)
yar amanar jajirtattu💪💪
page 16
________Tunanin zuhura kawai yake gabadaya bacci ya kauracewa idonsa burinsa kawai yasaneta kota halin yayane.
dasassafe tatashi saboda tasan tanada aiki a gabanta ga gyaran dakunan su, damma yau week en ne su nadra basu da school shiyasa aikin yazo mata da sauki kuma ba ita take girkiba inna keyi, bayan tatashine tayi wanka tashirya cikin riga da skirt na atamfa me kalar ligh blue , ta amsheta sosai, dakinsu tafara gyrawa kafun tawuce kitchen, inna ta tarar tanata aikace-aikace, dayake inna idan ta tashi da asuba bata komawa bacci seta gama laziminta sanan tashiga kitchen, "inna ina kwana" "lafiya lau kintashi "eh inna natashi" to sekije kiyi ki aikinki kafun nagama karin kumallon" to ai inna duka basu tashiba "tokije dakin nadra ko seki mata wanka" ki gyara falour kiyi mopping" lah inna nama manta da falour wlh "tafada tana dariya, fucewa tayi tana nufar falour, bakowa a falour , gyaran falour tafarayi dayake bawani datti sosai seda tagama gabadaya sanan tashiga dakin nadra bacci takeyi, tana zuwa tazauna akan gadon tana kallon fuskar nadra, hancinta taja , dayake idan inna tacemata ta taso su amira haka takemusu ,zuhura yarinya ce me tsokana amma se tsoro kamar me, "ashhhhhh! nadra tafada tana mikewa, dariya zuhura tafarayi harda kyakyacewa, "aunty zuhura dazafiba" ayyah sannu to kinji" tafada tana dariya, "muje namiki wanka" tom tafada , toilet suka shiga tamata wanka tashiryata, sannan tagyara dakin suka futo, dakin ilham tawuce, knowing tayi, seda tajima tana knowing harsaida tagaji da tsaiwa, sannan tabude, daure take da tawul iya gwuiwa, "auty ilham ina kwana" lafiya, "meya faru"ah dama dakinki zangyara, kallon sama da kasa tamata tace "jiya menacemiki? "haka kikace nazo nagyaramiki kafun ki kwanta"to meyasa biki zoba? harna tawo
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 19