Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 8
ni ya ce, ina za ki bayan kin san ina bukatar ki! To ni bana bukatar. ka, asali ma bana sonka....dole na diana magana don ture ni ya yi kan gado na fadi, cikin hanzari ya danne ni akan gadon ya ce, Dayyiba tun girma da arziki, ki bani hadin kai na gaji da wulakancin da ki ke min, hawaye ne sharkaf a fuskata ga tsoro ya baiyana a tattare da ita, ko kuwa na fara dashi ina son in ga na tashi daga kan gadon ne, amma wallahi ko gezau bai yi ba, ni ce da nai ta ba kaina wahala daga karshe ma hannayena baki daya ya hada ya danne ya ce kin gane ko bana son in yi miki dole, saboda ni ina son in yi abu da yardar ki ba don komai ba sai don ina..." katse shi nayi, na ce ni ka rabu dani kawai bana son jin wani bayaninka, ci gaba nayi da son bijirewa, ai shima tuni ya fara neman cire min riga. Kokowa sosai muka yi, tuni har ya yaga rigar, ni kam tun ina da karfin har na soma gajiyawa na fara rokon sa da naga babu Sarki sai Allah, bai tanka ni ha va сі gaba da yin abinda yaga dama da jikina, a ranar na sha wuya sosai don har gara na farko ba a hayyacina nake ba, amma wannan kam sai dai na gwammace kidi da karatu, sai da bukatarsa ta 70 Baki Biyu Sameera Mustapha: biya sannan ya kyale ni, amma a gaskiya ya dauki lokaci mai tsawo yana abu daya, tun ina tunanin zai bar ni har na cire rai ina tunanin irin karfin da Allah ya yi masa, tabbas ko a fili shi huge ne, gashi da komai babba. A wahalce bacci ya dauke ni, don mugunta da Asuba ma bai daga min kafa ba, sai da ya sake. Wannan lokacin kam dolena na kyale shi, ya luguiguita ni yadda ransa ke so, da ya kyale ni naga ya shiga bayi ya yi wanka ya fito yana sallah, da na duba agogo karfe shida saura, akan dole na mike da kyar na isa bayi, sai da na gasa jikina sosai, sannan nayi wanka na fito. Baya dakin na saka jallabiya ta ina sallah, da na idar na kasa tashi daga inda nake cinyoyina baki dayansu ciwo suke min, kai baki daya jikina ma ciwo yake yi, wannan wace irin rayuwa ce na shiga, ido na ya cika da kwalla, don tsabar bakin cikin abinda Mas'ud ya yi min, na lura ya maida ni 'yar karamar yarinya da bata da ‘yanci ko yasan shekaruna ashirin da biyar yanzu? Anya yasan haka yake maltreating dina, sai kace irin yaran nan ‘yan shekaru sha biyu da ake wa aure, ni na fara gajiya da irin wannan rayuwar. Haka na gama tunani da nasan ba zai fisshe ni ba, na koma kan gado zan kwanta har yanzu jini bai daina fita ba, ko dai ya ji min ciwo ne, ina ce in jini ya zuba ranar farko shi kenan? 71 Bakı Biyu kam Sameera Mustapha: Ko da vake nı sam ban ji banbanci da ranar farkon ba, wannan ma na fi jin jiki don ko ruwa bana son in sa a gabana, ji nake kamar na saka barkono ne a wurin, dolc na yaye zanin gadon naje na wanke, na fito zan kwanta kenan sai gashi ya shigo, ban dube shi ba na ci gaba da shirin hawa gadon, don in kwanta muryarsa na ji a tsakiyar kaina, ba dai kwanciya zaki yi ba? Ban amsa shi ba, na hau gadon ina gyara bargo da zan lulluba dashi, ya isa in da nake, ai tuni na fara addu'ar neman tsari tsakanina dashi, zama ya yi a gefena ya ce, Smiley ki tasi ki dan sa wani abu a cikinki, kin san yau fa kin yi aiki takaicin da ya bani yasa ko motsi ban yi ba, ya kai hannunsa zai yaye min bargona, dakatar dashi da na ce ni ka rabu da ni, mugu kawai azzalumi, kalmar da na fada nima kaina na san bai dace ba, to amma so nake ya san fa ina jin haushinsa. Murmushi ya yi kuma fuskarsa a sake ya ce, nine mugu azalumi? Da me na zalince ki bayan ko ina aka je ni ne da gaskiya, kece dai muguwa da ki ke tauye min hakkina, yanzu ma wani nazo nema gun ki ba ki na da idona duk a sake suke nan da nan na raina kaina, na shagwabe fuskata, don Allah kayi hakuri ba zan sake ba, dariya ya yi wadda iyakacin ta bakinsa, ya ce ba zan hakura ba, kin san ni namiji ne mai tsananin lafiya, ina da son kasancewa da mace 72 Baki Biyu Θ Sameera Mustapha: har dai ke da na san matata ce, tuni idona ya yi jajir ga shi ya cicciko da kwalla, na marairaice murya ta ma rawa take yi na ce, wallahi da zafi kayi hakuri, barin dariyar ya yi ya ce, matsoraciya ba zan yi maki komai yanzu ba sai anjima, amma idan ba ki tashi muka ci breakfast din da na hado ba zan sake, da sauri na yaye bargon da ke jikina, na sauka daga kan gadon a hankali, wallahi jikina ciwo yake yi na shiga uku, magani ya miko min daga cikin dorowar da ke madubi, gashi ki sha wannan zaki samu sassauci, na karba na shanye da tea din da ya hada min. Cikin bacci naji ana hura min fuskata tare da kiran sunana, a hankali Mas'ud na gani tsugunne a gaba na fuskarsa cike da fara'a ya ce ki tashi haka nan su Amina tuni ta tashi nasan kuma tana bukatarki, da sauri na mike zaune ina kallon agogo sha daya da rabi, Innalillahi na fada tare da mikewa zan bar gadon, har na sa kafa na kasa zan wuce ya rike min hannuna na dube shi, babu gaisuwa? Ya yi tambayar cike da jan hankali, ina kwana? Na fada da sauri don so nake ya kyale ni in tafi gun Amina. Murmushi ya yi ya matso fuskarsa daidai tawa ya ce, bana koya miki irin gaisuwata ba, yana magana yana kokarin kai bakinsa gun nawa, da sauri na janye nayi gun kofa zan fita ya ce kin san fa ba mu gaisan ba, 73 Bakı Biyu Sameera Mustapha: ficewa nayi, nayi kamar ban ji shi ba. A falo na ga Amina zaune har ta yi wankanta ta shirya. Na iso gunta ina dariyar rashin gaskiya, Anty Amina yi hakuri, wallahi bacci ne ya yi min yawa, kin dai san halin bacci barawo ne, eh, na sani in don ta ni ce kada ki damu, tunda na fito, Amir ya gaya min baki jin dadi, ina fata baby za mu samu? Ta yi maganar cike da tsokana ta, dariyar da nake yi ta koma ciki na matsa gab da ita ina tambayar inda mijinta yake, ya fita tun da safe kin san cos ya zo yi na kwana biyar, kai ko dai seminar dai, haka ne ya ki ka sani? Mas'ud ya fada min. Mun sami kamar minto goma sha biyar muna hira, kafin Mas'ud ya fito ya yi shiga cikin suit baki, sosai ya yi kyau duk da he is huge, shape din jikinsa is very o.k, ya matso inda muke zaune idonsa a kaina ya ce, Smiley zan yi tafiya zuwa Thailand gobe zan dawo, a raina dadi naji, ya ci gaba naso mu tafi tare amma tunda Amina na nan shi kenan zan bar ki, ni ban ma san da tafiya ba, sai yanzu. Ya yi shiru yana jin abinda zan ce, mikewa nayi na nufi kicin, kai tsaye ya biyo ni, muna shiga ya yi sauri ya riko ni ta kuguna, tsaya mana Dayyiba, kin san fa bamu gaisa ba, a lokaci daya ya jawo dani muna kallon juna ya soma kissing dina, wai me yasa yake son sumbata ne? mun kusan minti goma ba kuma 74 Baki Biyu Sameera Mustaphd. mai sauki yake yi ba, french kiss yake yi, Allah ya kawo ni, da ya sake ni ya ci gaba da kallona, ki kula min da kanki ga wannan ya saka min kudi a hannuna ku fita tare da Amina kuyi yawo, Laila ta zo kuwa? "Eh, ta zo.” Amina ta ce, min ta fita, zan iya kiranta o.k sai na dawo Allah ya kiyaye na fada a hankali, murmushi ya yi sai na kira ki, riko hannuna ya yi har muka isa falo, bai sake ni ba sai da muka isa kofar fita ya yi wa Amina sallama ya wuce. Amina ta harare ni kai wannan matar kin iya tsiya, wannan soyayya da ake yi ne ba ke so ko ko shi Mr. Lover ne ba a so? share ta nayi don da tasan yadda muke da shi ba zata yi magana ba. Da yamma muka fita mu uku, Laila ke tuki yawo sosai muka yi ba ranar da ba ma fita har nayi wa Gwaggo siyayya, tsaraba sosai Amina tayi. Mas'ud da ya ce zai yi kwana daya sai da ya kwana hudu sannan ya dawo washegari su Amina za su wuce Nigeria, ji na ke kamar in bi su, har airport muka raka su, sai da suka tashi sannan muka wuto gida. Zamanmu da Mas'ud a wannan lokacin gashi nan dai ne, don ba yabo ba fallasa, yakan nema bukatarsa in bashi ba don son raina ba, sai don na san in dan ma ban amince ba zai yi da karfi. Mun sami kusan wata a haka rannan muna 75 Sakı Biyu Θ Sameera Mustapha: kicin ni da Laila in taya ta hira ita kuma tana aiki, na ji shigowar sa falo na dan karasa in duba don gulma, ai sai na ji yana waya da Haj. Basira ya kunna speaker don haka ina jin irin cin mutuncin da take masa, zaginsa take akan har yanzu bata ga abunda ya yi akan maganarsu ta dukiyar da Tahir ya bar mani da Gwaggo ba lallashina ta yanke yi yana bata hakuri, haba Mamana fada miki komai zai zo da sauki, tunda gashi na aure ta, so nake yi ma tayi ciki ko baki son jika? Fa ce, ni kam ba don ina son dukiyar nan ta dawo gun mu ba da ba zan so hada zuri'a da yarinyar nan ba, akan wane dalili? Shi yasa na so ka auri Jamila, ko shekaran jiya ta zo baka irin dawainiyar da tayi min ba, Mama dadi na da ke saurin kada ki damu burinmu ya kusa cika komawa nayi cikin kicin gabana na faduwa nan da nan kaina ya buga, na rike goshina na Laila ta ce, Madam lafiya? Girgiza kaina kawai na yi, kaina ke ciyo Laila, ta riko hannuna muka zauna kan kujera, sannu ta fada tana nuna tausayawar ta gare ni, tayi saurin zuwa falo tana fada ma Mas'ud shigowa ya yi cike da sauri ya nufo inda nake, sam bana son ganinsa, kamshin turaren sa ma bana son ji don haka da ya kawo hannunsa zai taba ni na kauce, na mike tsaye, daki na nufa kafin ya yi wani abu har na shige na kulle, kan gado na haye ina kuka ni kam nasan za'a yi 76 Θ Sameera Mustapha: Baki Biyu haka, dama dalilin da yasa ya aure ni kenan da dukiya ta dawo hannunsa kai mutum bala'I ne idan baka yi dace ba, Allah Sarki Dayyiba tausayin kaina ya kama ni a rayuwata aure ba zan taba dacen shi ba, ina ma bai yi having sex da ni ba? Kaicona bahaushe ya ce, da na sani bulala ce da alama kuwa ciki ne da ni dan watan nan ban yi period ba, ga wasu alamau da nake ji a jikina na rashin kuzari da son bacci, zan iya bacci fiye da sau uku a wuni daya, zubar da shi zna yi kafin ma kowa ya sani, in yaso sai in ga yadda za'ayi dukiya ta zama tasu, to sai ma su kashe ni. A wurin ranar a sanyaye na wuni sai wajajen karfe biyar saura na bude kofa, don wani irin yunwa da naji. Dadi na daya baya nan, tunda ya yi ta buga kofa naki budewa ya rabu dani. Lallai ta ce, Madama ya jikin tundazu maigaidan ki ya jira ki bude kofar har aka kira shi ya fita, ya ce kada in tafi sai ya dawo ga maganin da ya ce in baki, karba nayi na zuba a dustbin no wonder ya yi druging dina ya yi raping dina dama niyarsa a kaina kenan, Laila kallona kawai take yi bata da ikon magana, sai da daddare ya dawo ya ce in shirya za mu wuce Nigeria, sai dai a Lagos zamu fara sauka, murna ta kama ni sai ka ce in yi ta ihu don dadi, a ranar kamar yasan fitina ce karara a tare dani, ya yi banza dani, aiki kawai ya rika yi a computersa, Baki Biyu Θ Sameera Mustapha: don mugunta haka kawai ya maido ni dakinsa. A haka bacci ya dauke ni, sha biyu saura ya tayar dani ya ce karfe daya zamu wuce ki tashi ki shirya, bayi na wuce nayi wanka, abin mamaki amai nayi na kumallo, mai dacin nan sai da na jigata da na fito daga bayi naji yana cewa, anya lafiyarki lau? Ya yi tambayar cike da kulawa, harararsa na yi na ce, lafiya ta kalau, bai kara magana ba da alama jira na ya ke yi, ban tsaya bata lokaci ba jalabiya na saka, baka ce mai kyaun gaske, na aza dan karamin hijab duk da ban sa komai a fuskata ba, nayi kyau, yana zaune yana kallona kamar bai taba ganina a rayuwarsa ba maye kawai. Da muka isa airport minti goma muka yi muka hau Jirgi, muna isa Lagos na ji yana waya da abokinsa, wai shi Nasir, ni dai babu ruwana dashi, har da Yaya Sa'idu ya buga ma wa, gidan da muka sauka ya bala'in haduwa duk da ba girma ne da shi ba. Muna shiga ana yi masa waya na lura ransa a bace yake, ya matso in da nake zaune ya ce, baby kiyi hakuri ana nemana a London yanzu ya ya za'ayi za ki iya hakuri ki zauna in je in dawo? Zan hada ki da direba na duk inda ki ke son zuwa kije akwai gidan su Suwaiba kin santa ai?" na ce, Eh, to ko in kai ki can? Murmushin jin dadi na saki na ce kada ka damu, nan ma is ok, zan zauna in jira ka kaje Baki Biyu Sameera Mustapha: kayi aikinka, oh thank you my lobe ya kai bakin sa kan nawa, dama nasan sai anyi haka, ya zan yi dole na kyale shi. A gaggauce ya wuce London, ni kuma tunani na fara yi dole ne in san abunyi kafin muje Kaduna don sam bana son haihuwa tsakaninmu tunda na ji manufarsa shi da mahaifiyarsa. Dakin barcinsa na nufa abun mamaki hotnana ne a bangon fakin tun ina karama ta, hoton ya yi kyau sosai, to a ina na dauki hoton nan, duk iyaka tunanina ban tuna ba, naje gab da hoton ina kallon rubutun da aka yi daga kasan frame din, you are the only one in me, abinda aka rubuta kenan, tabe bakina nayi ina fassara abunda Mas'ud ya ke son maida ni, haushinsa ya kara kama ni da wata irin tsana da ban taba ji nasa ba, durowa na bude, hotuna ne birjit a ciki humm na fada tare da zama gefen gado, duk yadda zan yi dole ne in fita gobe in bincika kaina ko abinda nake zargi ya tabbata a kaina. Washegari wajajen karfe goma saura na fito na iske direba yana jirana, kokarin kwarai naka sa yi, direban ya yi saurin isowa guna ya ce, "Madam good morning." Na amsa "morning" da ya ga na isa gun motar ya yi sauri ya bude min na shiga, da na ga ya shiga ya tayar na ce, ina son ya kai ni asibiti mai kyau a nan garin, ya ce an gama Madam. Muka tafi. 79 Baki Biyu 3 Sameera Mustapha: Amai na rika ji yana damuna sanadin warin petrol da yake cikin motar, na yi sa'a dai ban yi ba har muka isa asibitin, nayi sa'a kuwa ba a yi yawa ba don ni ce ta goma sha biyu a layi, na zauna bin layi da aka iso kaina na shiga, doctor namiji ne me yawan fara'a, na samu wuri na zauna ya dube katina, sunana ya ambata kamar yadda ya gani a rubuce kan katin. Haj. Dayyiba, how can I help you? Ya fada yana yi min wani irin kallo kamar ya so ya sanni, sai dai bai tambaya ba, a saukake na gaya masa bukatata, ya dube ni da kyau, "Hajiya me yasa ki ke son zubda cikin?" Da hausa ya yi maganar, ashe ka iya Hausa? Na fada a zuciyata, na ce saboda bana bukatarsa, zaka iya ko ba za ka iya ba? Na yi maganar cike da son jin amsar da zai bani, ya yi shiru kamar yana nazari, can dai ya dube ni ya ce, "Hajiya zan duba ki." Na mike tare da cewa ba damuwa, ya nuna min gado da ke gefena, na hau na kwanta, ya ce in bude kasan marata, ya saka na'urar scanning yana bincikensa, bai fi minti biyar ba ya gama na sauko na zauna, shima ya zauna, ya ce ina maigidanki yake? Babu shakkun komai na ce baya nan ya yi tafiya, ina ya tafi? Ya kara tambaya ta, kamar kada in gaya masa sai dai na ce, yana London, nan da nan yanayinsa ya canza ya yi shiru ya kasa komai, har na fara jin haushinsa, na tsinka masa tunani 80 Baki Biyu Sameera Mustapha: da na ce, how far Doctor? Zan samu?" Ya kalle ni a gajarce tare da rubutu akan katina, za ki samu Hajiya, ai wannan abu ne mai sauki, sai dai wani hanzari ba gudu ba, da ya ke yau ina da patients da yawa, kiyi mini uzuri, amma gobe ki zo da karfe hudu na yamma insha Allahu komai zai gudana." Ajiyar zuciya nayi na ce na gode, ba tare da wani tunani ba na wuce gida. Na dawo gida na dafa indomie na ci, amma bai zauna ba baki daya na amayar dashi, dole na hakura da cin abincin, fridge na buďe, cike yake da kayan zaki, cek na dauka na sha, cike da tsoron kada in yi amai, nayi sa'a ban yi ba. Haka na wuni ranar ban jin dadin jikina, bakina ya yi salab ba dadi. Washe gari na je wanka da safe sai da na yi kumallo, gashi kamshin sabulun wankan ma bana so. Daurewa na yi, nayi wanka na fito, hatta man shafawa na bana son kamshinsa, kai gaskiya akwai wahala, dama masu ciki haka suke fama? A zatona wani abun nasu iskanci ne, ashe dai abun ba sauki, komai ban shafa ba, ko kaya na bana son sawa, wai lallai Allah ya taimake ni cikin nan fitar dashi zanyi da kenan haka zan ta fama? Wunin ranar ma haka na wuni ba abinci sai juice da nake ta sha. Duk baccin da zanyi in tashi idona akan agogo yake, so nake in ga lokacin da Doctor ya 81 Saki Biyu Θ Sameera Mustapha: bani ya yi in tashi in tafi, wayata ma kashe ta nayi tunda muka yi magana da Gwaggo da safe. Karfe hudu saura na kama hanya, bayan nayi sallah La'asar. Na isa nayi magana da receptionist din asibitin, ta ce tabbas an gaya mata batuna, na ji dadin hakan don dama ni bana son disapointment, ta nuna min kujera ta ce, Madam ki zauna in yi ma Doctor magana, na zauna cike da kwanciyar hankali. Bayan minti kusan uku da shigar ta ta fito, ta ce na yi masa magana yana zuwa. Ina nan zaune naji budewar kofar office din Doctor, daga idon da zan yi sai naga Mas'ud da Doctor suna takowa zuwa inda nake, gabana ya fadi dam ka ke ji, ras! Ras!! Ras!!! Ya ke yi, fargaba ne? bakin ciki ne? tashin hankali ne duk suka taru a kaina, a take idona suka koma kasa jikina ya yi sanyi, sannan ban san me yasa wata irin kunya ta kama ni ba, maganar da naji ya yi a kaina ne ta katse min tunanina, sannunki da aiki Dayyiba, a sanyaye ya fadi hakan. Doctor ya ce, "kiyi hakuri Madam, na san ban yi maki daidai ba, sai dai ina so ki sani Mas'ud abokina ne, Aminina kuma tun shigowar ki office dina na ga nasan fuskarki saboda irin hotunan da nake gani a gurinsa tun ma ba yau ba, kina barin office dina na neme shi a waya saboda nasan ya gaya min zai yi tafiya zuwa London." 82 Baki Biyu Sameera Mustapha: Ni dai kaina a kasa, ina sauraren sa. Mas'ud ya mika masa hannu yana godiya. "Nasir na gode..." Nasir ya yi saurin katse shi da cewa. "Tsakaninmu babu godiya, ko ka manta ne, is truc na manta zan je in dawo kasan ban gama abunda nake yi ba na dawo, don naga yarinyar nan bata jin magana.' Ji nayi ya ce, "ki tashi mu tafi." Sukuku na tashi ina bin bayansa, ko sallama ban yi ma Dr. Nasir ba, shi ya rika yi min sai anjima. Da muka shiga mota ba mu tsaya ko ina ba sai airport, me mutumin nan yake nufi? Ba dai London din zai kai ni ba? Raina tuni ya yi baki, ko a tunaninsa in ya kai ni London ba zan iya aikata abunda nayi niyya ba? Na tambayi kaina. Nima na yi sokanci maimakon in ce ma direban nan kada ya kai ni asibitin ogansa sai nayi ganganci, ok na tuna tabbas Nasir din da suka yi waya ne shekaran jiya da muka isa Lagos, tashin da muka yi zamu shiga Jirgi yasa tunanina ya tsaya. A cikin Jirgi sanadin wani abinci da ya bugi hancina, yasa nake yunkurin amai, ya dube ni ba dai amai ba? Mikewa ya yi ya samu min leda gurin masu service din jirgin, ina kai bakina nayi aman kuwa, na wahala saboda ba komai a cikina sai cock, ya jawo ni jikinsa, babu yadda zan yi dole na amince ya rika shafa min kaina yana min 83 Baki Siyu Sameera Mustapha: sannu har bacci ya dauke ni, ina ga baccin minti sha biyar nayi naji an tsaya, ba dai har mun isa London ba? Ashe bata da nisa, ina zura idona waje naga ashe airport din Kaduna muke, murna ce tasa na ji na warke, na mike tsaye, shima ya lura da murnar da nake yi, bai ce komai ba muka fita daga jirgin karfe bakwai da minti hamsin muka isa gidan Gwaggo. Abin mamaki, sai kuma naji jikina ya yi sanyi, ban san dalili ba, mun isa cikin falo Gwaggo na zaune tana karatun mujalar, ga kuma TV a kunne. Da gudu na isa gun ta na fada jikinta, nasan ta ji tsoron ganina, nan da nan murna da doki ya baiyana a fuskarta, marhabun lale da 'yan Dubai, ko in ce Lagos. Saukar yaushe?" Rungume ni tayi muna dariya baki daya. "Yar kanwata na yi murnar ganin ki." Maganar Mas'ud yasa ta dubi inda yake, Gwaggo ni fa? Ya fada kamar wani karamin yaro, dariya tayi ta ce, kaima haka dan nan, ya hanya tafiyar ba zata ku ka yi min haka? Kai amma na ji dadi." Tuni duk wani rashin lafiya da nake ji a jikina ya kau, nan da nan Asabe ta cika mu da kayan abinci, itama tana murna. Sai da Mas'ud ya ci ya yi kat sannan ya tashi ya ce bari in je in yi sallah Isha'i, ina makullin sashen can? Ta mike ta shiga daki ta dauko mashi makulin 84 Baki Biyu ya fita. Sameera Mustapha: Hira muke yi da Gwaggo, ta dube ni da kyau ta ce 'yar kanwata na lura baki ci komai ba, ko farfesun ba za ki sha ba? Murmushi nayi na ce, "Zan sha, amma sai anjima Gwaggo, bari dai insha juice." Bai shigo ba sai. wajajen karfe goma da rabi, muna daki lokacin ya sami wuri ya zauna ya ce, Gwaggo ga ki ga 'yar kanwarki, sai shagwaba take narka maki, dama ina nan kwance akan cinyarta, ta ce bari kai dai, haka 9, take tun dama da son jiki kamar mage. Muryarsa ya gyara, "Gwaggo ni kam tafiya zan yi yanzu." "Kai haba Mas'udu, akan wane dalili? Dare fa ya yi, ko ka manta nan ba kamar Turai ba, babu Security." "Haka ne Gwaggo, wallahi aiki nake yi sosai a London dama dalilin zuwanmu nan shi ne.." Sai da ya dube ni sannan ya ce, "Yar kanwarki na kawo wurinki ta dan zauna kafin in kammala, saboda yau din nan ta so ta aikata wani babban kuskure." Mikewa nayi zaune, fuskata ta cika da rashin gaskiya, ina kallonsa ina kamar rokonsa ta hanyar marairaicewa kamar zan yi kuka, dauke idonsa ya yi daga kaina ya dubi Gwaggo ya ce, "Zubar min da ciki taso ta yi yau." Gwaggo ta zare ido tare da kai hannunta kan kirjinta tana sallalami, "La'ilaha illallahu, Muhammadur 85 Baki Biyu Θ Sameera Mustapha: rasulillahi sallallahu alaihi wasallam!, tuni ni kuma na fashe da kuka, ya ci gaba a sanyaye yake maganar, ya zaiyane wa Gwaggo komai, hatta da budurcina sai da ya fada mata, kallon da Gwaggo ke min yasa na kara rudewa ina kuka, ai tuni na fara rokonta gafara, bata iya cewa komai ba sai kallona da take yi, tana girgiza kanta tana mamaki da alhinin hali irin nawa, abunda ta iya fadi shine, kina nufin ke budurwa ce Dayyiba? Tahir dina bai san ki 'ya mace ba? Hawaye ne tab a idonta, Allah ya shirye ki Dayyiba, tunda ke in ba kin yi abunda zai bata ran Iyayenki ba ba za ki huta ba, a kullum ke sai an yi rigima da ke an kan kome ne ne na rayuwarki? Allah ya shirye ki, ta sake maimaitawa, Mas'ud bai kara cewa komai ba ya mike tsaye, Gwaggo zan wuce, kuyi min addu'a ta mike tsaye to Amir, Allah ya tsare ya kiyaye ka ya bada sa'a, in akwai abinda Mas'ud ya ke so a rayuwarsa bata wuce irin addu'ar da Gwaggo take masa ba, ya tabbata abunda ke tsare shi din kenan da ko mahaifiyarsa ce da da rigima za su rabu, sai da ya kai bakin kofa ya се, 'yar kanwar Gwaggo ba rakiya? Zumburo bakina nayi ina share kwalla da ke zubowa daga idona, ban ma yi niyar tashi ba, sai da Gwaggo ta harare ni ta yi maganar cike da fada, "Ba za ki tashi ki yi masa rakiyar ba, 'yan banzar yarinya 86 Baki Biyu Sameera Mustapha: kawai." Na mike na bi bayansa, ina ci gaba da kuka. Da Gwaggo tasan shirin da suke yi tsakaninshi da Haj.

Chapter 5 of 8