Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 8
da ta idar nayi saurin ce mata, Gwaggo ina kwana? Ta amsa cike da kulawa ban san lokacin da na kai kaina kan cinyarta ina kuka ba, ina fadin Gwaggo don Allah ki yafe min, nayi kuskurc, ji nayi tana shafa min gashin kaina a hankali ta ce, ban yi fushi da ke ba Dayyiba, sai dai ina neman maki jin dadi da kwanciyar hankali ne kawai, ina son ki samu farin ciki a rayuwarki Dayyiba, Allah ya yi miki albarka." Na dago fuskata ina kallonta ta fuskar wada ke saka cikin murmushi, Gwaggo in aure Sa'id kenan ba ki yi fushi ba? A'a ba zan taßa fushi da ke ba Dayyiba, Allah yasa a dace, don haka sai ki neme shi ya turo iyayensa. Murna ce ta kama ni kamar anyi min albishir din shiga aljana. Cikin ikon Allah da yamma likis bayan sallah la'asar, Asabe ta shigo dakina lokacin ina zaune kan sallaya na idar da sallah La'asar ta ce Anti kin yi bako a waje, ya ce, sunansa Sa'id, ai ban san lokacin da na mike na fita ba, na isa wajen sa don ganin sa da ban yi ba na lura ya rame sosai, bayan mun gama gaisawa, na dube shi na ce, amma ka rame, rashin lafiya kayi ne? murmushi ya saki dama rashin lafiya ne da na samu sassauci a rayuwata, rashin lafiya ta ita ce rashin ganinki, kwana biyu nan da ban ganki ba shine abun ya dame ni, wani lokaci na kan ji tamkar ba zan same ki ba saboda ni nasan ba karamin izgilanci nayi ba da na...... haba Sa'id na fada maka ni a guna komai ya wuce, bai kamata 119 Baki Biyu e Sameera Mustapha: kana tuna baya ba, na riga da na yafe maka na fada maka kuma, saboda haka ina so ka fidda tunanin wani abu a zuciyarka, a yau ma Baba ya zo ya ce yana son ka turo in da gaskc ka ke yi. Yadda ya zaro idanuwansa na san mamaki ne ya cika shi. To me yasa kwana biyu ki ka ki ganina ki ka ki kuma daga wayata? Ya yi tambayar cike da juyayi, babu komai kai dai na fada maka sakon Baba, don haka ka zo ma muje yanzu ku gaisa kafin iyayenka su zo, da sauri ya mike yana fadin muje mana. Dama yana nan shi ne ba ki fada da wuri ba, ai da tuni naje mun gaisa. Kallonsa nake yi tamkar a ranar na soma ganinsa, na tuna wancan lokacin da muke tare, bai taba ko tunanin su gaisa da Gwaggo ba, ballantana mahaifina, ai so da yawa Baba na zuwa, yawanci ma yakan zo gidan kuma in fada masa amma sai ya yi banza da maganar bai cewa ufan ma akan su balle ka samu damar cewa ya shiga su gaisa. Anyi sa'a kuwa Baba da Gwaggo suna falon, mun isa ciki, a kasa Sa'id ya zauna yana gaida su, abin mamaki Baba ya ki amsa gaisuwar ta Sa'id, amma kuma ya kura masa ido, da alama hankalinsa ba ya tare dashi. To me ke faruwa? Ku biyo ni cikin littafi na uku (3), kuma n karshe da yardar Allah. Taku; Samira Mustapha 120 ३ SALAMA BOOKSHOP No 650 J2, IKatsina Oeritral Market Tel: 08062929680, Littattafan marubucivar BAKI BIYU SILA LADABI FITINAR MULKI YADDA ALLAH YA SO KAIDINMACE BAKI BIYU KADIN MAGE SAMIRAUMUSTAРН SAMIRA MUSTAРHA Sover Gribhtes AGF Computers Fagge 07030319787 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 8 of 8