yanzu a hali da nake ciki
na fara tsanar jarumtakata, kai in takai ce miki na
saduda da duk wani kudiri nawa.
Cikin tsananin mamaki
Lushmaira ta dubi Shadilat ta ce.
"Ke kuwa akan me yasa.?"
Gimbiya
Shadilat ta yi wani kayataccen murmushi
ta dubi Gimbiya Lushmaira ta ce.
"Kc kuwa mai kike tunanin zai saka ni a
cikin irin wannan hali in ba soyayya ba, ya ke
aminiyata ina so ki sani a cikin 'yar gajcriyar
tafiyar da muke, sakamakon rashinki a tare da ni,
sai Yarima ya ke zuwan min lokaci lokaci yana
taya ni hira, a wannan lokaci ban yi aunc ba
16
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
tsananin soyayyarsa ta shiga cikin raina."
Kafin Shadilat ta gama zuwa karshen
maganarta gaban Gimbiya Lushmaira ya yanke
ya fadı wani irin kishi ya turnukcta, da kyar ta
iya kawar da damuwarta ta dubi Shadilat cikin
nuna rashin damuwa ta ce.
"Amma dai kc kuwa kin yi asara a kan
soyayya ki zubar da irin burukanki tabbas na yi
dana sanin kulla kawance dakc, domin kuwa a
tafiyata bana son sakarci ni kuwa ban dauki
soyayyar komai face sakarci in har zaki yi
soyayya to babu shakka ke sakaryacс."
Wannan magana ba Karami bakantawa
Shadilat rai ya yi amma sai ta yi murmushi ta cс,
"Ko da zaki rabu dani, ba zan ji takaici ba tun da
dai ina tare da gwarzon namijin duniya kuma
shugaba ga wannan tafiya ina so kuma ki yi sani, Yarima Zaiyan nc kadai zai iya yin nasara akan
dukkanin kudirinki domin kuwa a yanzu a kaf cikin wannan nahiyar babu sadauki mai karfinsa
da kwarjinsa dan haka kada ki taba tunanin kcсе zaki iya sokc daya idaniyar Maciyar Burukul
Kursum, kuma shi ne zai zama gwarzon karni a
cikin wannan gagarumin yaki da za a kwafsa,
TURBAR GASKIYA--4 MADAKIN GINI
tabbas idan ya zamo abin gabarki a yanzu zai
zamo abin son ki a nan da wani dan lokaci mai
zuwa, ina mai shawartarki da ki yi biyayya a
garc shi domin ki samu saukin bakin cikin
rugaza miki kudiri da zai yi.
Koda gimbiya Lushmaira ta ji wannan ba
tu sai ta fusata ta cire hannu daga rikon da
Shadila ta yi mata ta bar gun cikin tsananin
fushi, tana barin gun kuwa ta shiga wani sahu a
na ci gaba da tafiya.
A dai-dai wannan lokacin kuwa aka tsaya
yin sallar Azahar, wannan damar ce ta sa
Gimbiya Lushamaira ta samu guri ta zauna
dukkanin abubuwan da Shadilat take sanar da ita
nan take ya dinga dawo mata, wani tsananin
kishinta ta ji, tabbas a yanayin jarumtakar da
Yarima yake nunawa zai iya zamowa gwarzon
karninmu dan haka abinda ya kamata ta yi shi
ne ta ta yi kokarin da zata zamo itama-za a
yabeta tana da masaniya ko da bata kai
kokarinsa in har ta zamo masa na biyu to bai isa
ya yi mata wani kuri ba, da wannan tunanin
Gimbiya Lushmaira ta ta shi ta tafi ta yi alwala,
sai dai lokacin da ta dawo daga yin tsarki sai ta
18
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
hango Shadilat da yarima Zaiyan suna hira har
da kyalkyalewa da dariya, wannan abu ba
karamin yi mata ciwo ya yi nan take wani
tukokin kishi ya rufeta.
Koda aka idar da sallah za'a ci abinci bata
bari ta je inda Shadilat take ba saboda yanzu
haushinta ma take ji, a haka aka ci gaba da
tafiya.
****
A can kuma san sanin su Sarki Madhan
lokacin da suka iso bakin filin da za yi wannan
yaki sai suka tsaya da tafiya nan take kuma aka
kama kafa tantun domin a samu huccwa kafin su
samu sako daga jama'ar Sarki Abu Zaiyan.
Koda aka kammala da kafatuntunan su
Sarki sai Sarki Madham Sarki Tarma da kuma
Sarki Husaka suka kadaice a cikin nasu tantin da
dubu da irin abubuwan da yake gabansu.
Koda yin shiru na dan wani lokaci
kowannensu yana tunanin abin da zai faru, sai
Sarki madhan ya yi ajiyar zuciya ya dubi
Sarakan gudu biyu ya се.
"Ya ku Sarakai 'yan uwana yanzu ya kuke
tunanin jama'armu da muka turo don yin
19
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
kwantan 6auna don su hallakar da wasu daga
cikin jaruman Sarki Abu Zaiyan ta hanyar yi
musu ruwan kibiyo.
Da jin wannan ba tu sai Sarki Huzuka da
Sarki Tarmas su ka ajiye zuciya a tare sannan
suka tsai da kallon su ga Sarki Madham Sarki
tarmas yа сс.
"Lallai kam akwai abin duba a cikin
tafiyar tasu dole muna bukatar mu san abin da ya
faru ko sun samu nasara ko kuma basu samu ba
domin mu yi yunkuri yin wani tunanin tun kafin
su Sarki su iso wannan fili a fara yin yaki dasu."
Shi kuma Sarki Husuka sai ya ce,
"Wannan haka yake, amma kuma ta yaya kuke
ganin zamu san samun nasararsu, tun da dai kun
sani ba mu tura su dan su je su yi nasara su dawo
ba, mun tabbatar da cewar konar bakin wake su
kai, domin kuwa babu wanda zai sha a cikinsu,
fatanmu dai su yi barma ko yaya take."
Sarki Madhan cikin karfin gwiwa ya cc,
"Babú ko kokwanto za su samu nasara abin da
ya kamata yanzu mu yi shi ne mu kara nemo
wata hanyar da zamu yi amfani da ita dan samun
biyan bukatarmu."
20
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
e Kafin wani daga cikinsu ya yi wata
magana sai Shugaban dakaru na birnin Sarki
Husuka ya shigo cikin tanti cikin rissanawa ya
cc.BIBWB "Ya shugabana Sadauki Askam ya iso cikin
mawuyacin hali tare da gawarwakin duka
dakarun da ya tafi da su.M ihs2 sbo isaKoda suka ji wannan ba tu sai dukkaninsu
suka cika da firgici ainu, har sai da aka samu dan
lokacin sannan suka dawo hayyacinsu, Sarki
Husuka ya yi saurin duban Sadaukin Rauwal ya
сe, "Ka koma ku duka ku saurari fitowarmu.
Sannan ina so kafin nan ka tura Dan leken asiri
dan gano mana a halin yanzu a ina abokan gabar
mu suke."
swogse Koda jin wannan ba tu sai Sadauki
Bhan Rauwal ya yi sujjada ga Sarakan sannan ya fice.
UR Fitarsa ke da wuya sai Sarki Tarmas ya cc,
"Tirkashi lallai sai mun yi da gaske domin kuwa
jama'ar nan sun gano mu, kuma ba za su tabа
yarda da duk wani shirin da za mu zo mu su da
shi ba domin kuwa za su cc yaudara cc, kuma
sanin kanku ne gaba da gaba da su ba karamin
ta'adi za su yi mana domin Kasar Baitul Haural
sun kware wajen iya yaki mamaya a duk duniya
21
TURBAR GASKIYA --4 A-AY MADAKIN GIN
duk wanda zai yi gaba da gaba da su a fafataa
filin daga babu shakka sai sun sha jininsa sai sun
samu nasara akan ku, don haka yanzu sauya shir
ya zama dole, mai kuke tunani wata shawara za
ku zo mana da ita?"
Koda Sarki Husaka da Sarki Madhan suka
ji wannan jawabai na Sarki Tarmas sai
dukkaninsu suka yi shiru na rabin lokaci. Daga
R
bisani Sarki Madham ya ce "Ai kuwa in haka ne
tusa ta Karewa budari domin kuwa ni ban ga ta
yanda za a yi mu samu nasara akan Sarki Abu
Zaiyan ba in har ya zama dole yin gaba da gaba
da su babu nasara. AATey nild s Bisir
Da jin haka sai Sarki Husuka ya yi saur
dagowa ya cc, "Bai kamata mu dinga sagewa
kanmu gwiwa ba, kamata ya yi mu samu hanya
mafi dacewa damu domin yin gaba da gaba da su
koda za'a samu nakasu. A yanzu a cikin
tafiyarmu muna da manyan Dakaru da ko a
duniya za a sasu a cikin sahun manyan dakarum
duniya, abinda ya kamata da a yi shi ne, a yanzu
takc mu jarraba tura dan sako da mun tabbatar
da i sowar su mu shailanta musu cewa za'a yi
yaki amma ba na mamaya ba, za a yi yaki irin
:22
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
yakin na gasa, ma'ana jarumi da jarumi, ni na
tabbata idan suka aminta da haka to babu shakka
za mu iya yi musu a sarar manyan dakarunsu."
Da Sarki Husaka ya zo nan a cikin batunsa
sai dukkaninsu suka yi shiru na tsawon lokaci
kana suka dubi juna. Sarki Madham
"Ai kuwa in har za su amince da wannan
ni kaina ina kallon samun nasara amma kuma
amincewarsu shi ne badakalar."
Da jin haka sai Sarki Husaka ya сc, "Ai
sai mun jarraba, kumaishi mai nema ai yana tare
da samu."
Nan take su ka yi na'am da wannan ba tu
suka nemo Sadauki Rauwal ya shigo ya sanar
dasu gabatowar rundunonin kasar Baitul Haural
har sun kafa tantuna sun fara fito da kayan
makamansu.
Koda suka gama jin wannan batu sai suka
sanar da shi sakon a sanar da dan aiki ya je zuwa
ga sansaninsu domin isar da sakon da suka
tanadar musu.
Nan take ya karbi sakon ya bayar aka kai
ba dauki tsawan rabin sa'a ba dan aikin ya
dawo.
23
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
Cikin girmamawa ya mikawa Sarki
Husaka Sarki Husaka ya mikawa Madham nan
take sai Sarki Madhan ya warwareta ya fara
karantawa suka kasa kunnc cikin doki sun jin
abinda yake kushe a ciki
Zuwa ga azzaluman Sarakai marasa son
gaskiya ba su bawa Turbawa gaskiya baya,
hakika, tabbas ko yanzu mun gano cewa tsoro ne
yake bibiyarku har yasa kuke neman sassauci
daga irin azabobin da za ku riska, ina son ku sani
babu tudun da a ba hawansa ake ba, abinda zai
hana kasar Baitul Haural su sassaraku su mai da
jininku abin shan Kasa, shi ne karbar addinin mu
na gaskiya, wato addininmu, ina son ku yi sani
mun yarda da dükkan irin zabin yaki da zaku zo
mana da shi, sai dai ina so ku sani duk wanda
kuka zaba ba za a daina yinsa har sai an ga
wanda ya ci nasara.
Daga Sarki Abu Zaiyan dodon kafurai.
koda ya zo nan a cikin karatunsa sai su
duka suka dubi juna daga bisani kuma sai suka
kece da wata shu'umar dariya mai firgita mai
saurarc, koda kammala wannan dariya sai suka
fito suka sa a ka kira manyan jarumin na kowace
24
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
kasa daga kowanc Sarki kowane Sarki akwai
gawurtaccen Sadauki ashirin a cikin ashirin
kuma aka zabi goma wanda suka fi kwarewa ya
zamana sun kai su talatin kowannensu ba sai an
fada ba da gani kasan maye zai ci mutum.
Lokacin da aka fito da da Wadannan
samudawan Dakarun kowa dakc gurin sai da
gabansa ya yanke ya fadi da ganinsu domin
kuwa mamaki ne ya kama su suka rasa ta ina aka
fito da wadannan samudawan abinda jama'a
basu sani ba shi ne kebantattu ne da aka boye su
ake kuma kula da lafiyarsu ake saboda kada
ciwo ya kama su su mutu, irin mutuwar cuta ba a
filin daga ba. Domin a ganinsu wannan ba
Karamar asara bace.
Acan kuma sansanin Sarki Abu zaiyan
lokacin da dan aiki ya baro sansanin sai Sarki ya
tara manyan kasar da dukkanin jama'ar da ake
tafe dasu.
Koda kowa ya nutsu sai Sarki ya
numfasa ya ce, "Ya ku jama'ata ku yi sani
cewa wannan shiri ne abokan gabarmu
suka zo mana da shi, domin sun san cewar
idan har muka yi yakin mamaya da su
25
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
suna ganin za mu samu nasara a kan su, sai
suka yi dabara suka bukaci da mu yi yakin
daidaiku za su iya samun nasara a kanmu,
shi ne dalilin da ya sa suka bukaci da ayi
wannan yakin.
Sarki ya ja numfashi yana kallon
jama'arsa sannan ya ci gaba da cewa.
"Hakikanin gaskiya suna da manyan
sadaukai masu kumari, da za su iya samun
nasara a irin wannan yakin, amma ni zan
nuna musu cewar ba ma dogara da wani a
cikin gogaiya da juna, zan nuna musu da
Allah muke takama dan haka na hutar da
kowa a cikin mayakana, ni da Sarkin yaki
Safwan da kuma Yarima Zaiyan mu kadai
ne zamu dinga karawa da wadannan
dakaru har sai mun ga karshensu, in har
kuma sun sauya mana yarjejeniyar da
muka Kulla a tsakani to babu shakka za mu
tarc su mu yi yaki da su babu ji babu gani"
Koda Sadauki Zaiyan da Sarkin yaki
26
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
Safwan suka ji wannnan Sanarwa sai
kawai murna ta kama su, ka ji maza,
maimakon su ji tsoron wannan gumu da za
su yi amma su farin cikin suke.
Lokacin da wasu daga cikin manyan
mayakan kasar Birnin Baitul haural suka ji
wannan sanarwa sai bakin ciki ya kama su,
domin kuwa ba haka suka so ba tuni sun
fara wasa makamansu saboda kawai suna
ganin lokacin da za su wasa jininsu ya yi,
amma jin wannan sanarwa sai yasa
wasunsu har zubar da kwalla su kai.
A cikin masu kuka kuwa har da
Gimbiya Lushmaira hankalinta ya yi
mutukar dugunzuma ainun da kyar ta iya
cin abincin da aka rarraba musu, ita kuwa
Shadilat sai ta danne duk da ta so a ce ta yi
wani a bu a cikin wannan yaki.
A wannan lokaci da Sarki Abu
Zaiyan da Yarima Zaiyan da kuma Sarkin
yaki Safwan suna tsakar filin gurin da
27
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
suka yada sansani su uku suna tattaunawa,
fuskar Yarima Zaiyan da ka gani kasan
cewar yana cikin tsananin bakin ciki.
Aikuwa suna nan tsaye sai ga Kora ta
tokare sararin samaniya lokaci guda kuma hargowar kafurai ta cika kunnawansu ta batse.
Koda Sarki Abu zaiyan ya ga
wannan sai ya yi murmushi ya cе.
"Matsoratan sun fito ya kamata ace
دو mu shirya dan a fara gwagwarmaya.
Koda jin wannan batu sai Yarima
Zaiyan ya ce, "ai kuwa in haka ne bari na
isa gare su na sanar da su cewar su shirya."
Sarki Abu Zaiyan ya ce "Ka zama
cikin shiri kawai ai sun fi ka gaggawa domin suna ganin cewar akwai nasara.
Aikuwa Sarki bai yi aune ba ya ga
alamun sun fara kewaye filin gurin har ya
zamana an ajiyewa shugabanninsu kujerun alfarma da za su zauna. nan take shi ma
28
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
Sarki ya fara sa jama'arsa da su kewaye
filin nan da nan ya zama ankewaye filin
gurin baki daya.
Sarki da Yarima da' Sarkin yaki
kuwa sai suka kara kebancewa da fara
shiri.
Daya daga cikin Manyan Adawan Su
Sarki Madham sai ya fito tsakar fili da
wani garjejiyar gudma a hannunsa wanda
tsaye da kauri Gudumar zata iya yin
girman garjejen kato, sannan hannunsa na
dama kuma rike yake da wata karkuwa,
katon sai faman ihu yake yana dokan
jikinsa yana huce yana aibata addinin
musulunci.
A wannan lokacin su Sarki Abu
Zaiyan ba su ma fitar da wanda zai fara
karo na farko ba.
Koda ganin wannan kato yana ta ihu
da wadai ga musulunci sai ran Yarima
Zaiyan ya baci ya dane dokinsa da alamar
29
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
zai hau ya tunkari wannan sadauki.
Sarki abu Zaiyan sai ya yi tsawa a
gare shi ya dakatar da shi, ya ce, "Bana
bukatar ka tunkari wannan wannn aikina
ne, kafin wani ya yi yunkuri sai Sarki ya
zaburi doki ya nufi filin cikin kuwa da
kabbara.
Daukacin abokan gaba ganin Sarki a
cikin wannan fili sai suka cika da mamaki
Sarki Tarmas da sauran sakaran sai suka
fara murna suna masu kara yiwa Wannan
kara sadaukin karfin gwiwa. Saboda ya
yiwa Sarki farad daya wanda yin hakan
tamkar samun gawurtacciyar nasąrarsu ce.
Shi kuwa Sarki sai ya yake ji kamar
shi suke kara karfin gwiwa ya kara yiwa
dokinsa kaimisabin da ya kara basu
mamaki lokacin da Sarki ya isu kusa sosai
su suka lura a she babu makami ko
garkuwa a hannunsa.
Wannan abu ya kara sawa suka saka
30
TURBAR GASKIYA--4
rai na samun nasara.
MADAKIN GINI
Lokcin da Sarki Abu Zaiyan ya isa
ga wannan Sadauki batare da wani
makami ba, sai doka tsalle tun saura baifi
taku goma a tsakaninsu ba ya dira a
gabansa.
Taron 'yan kallo suka mai da kansu
sama suna ganin yanda Sarki abu Zaiyan
ya wulwula a sararin samaniya.
Shi kansa Sadaukin dake ta faman
jijjiga jikinsa yana kurari ganin irin shillon
da Sarkiya yi sai abin ya ba shi mamaki
amma kuma da yaga Sarki Abu Zaiyan a
gabansa kamar giwa da 'yar karamar
'yarta sai ya 6ace da wata shu'umar
dariya.
Yana dariyar yana nuna Sarki da
hannunsa yana kara kyakyacewa, wannan
dariya da wannan Sadauki ke yi sai ta
fusata ran Sarki Abu Zaiyan ya dunkule
hannunsa da niyar ya dankarawa wanna
31
TURBAR GASKIYA--4 MADAKIN GINI
basamuden Sadauki duka, sai aka daka
masa tsawa daga bayansa, wannan dalili
ne yasa ya fasa aniyarsa ya juya don ganin
mai aikata wannan sako a gareshi. nekan
sKoda ya waiga sai yaga Sarki
madhan Sarki Husaka, tare da Sarki
Tarman suna nufowa inda yake tsaye.
iB Koda ganinsu sai Sarki Abu Zaiyan
ya yi murmushiya kuma dubesu Pa
wufakance ya yi kaki ya tofa a tsakaninsu.
nollinyin wannan kaki a garesu yasa
sauran dakarun suka fashi dawani
hargitsantsan ihu na kai Bara suna masu
gyara makamansu suna kokarin yin kan
Sarki abu Zaiyan a fusace, sai Sarki
Tarmas ya daka musu tsawa suka
tsaitsaya. OUN RORY avish S
asA can ma gefe sansanin su Sarki
kuwa sai Yarima Zaiyan da Sarkin yaki
Safwan suka nufo su a fusace. Sarki Abu
Zaiyan ya yi saurin dakatar da s ed
132
TURBAR GASKIYA-4 MADAKIN GINI
Koda akaa samu nustuwa na dan
lokaci kuwaa na yi dan uwansa kallon
banza, sai Sarki Abu Zaiyan ya dubi
dukkan Sarakan uku a wulakance ya ce,
"Ina mai bukatar ku bamu fili domin fara
gugaiya da abokan gaba a sanina daku
banda Karfin baki da surutun cece kuce
babu wani abu da kuka fi kwarewa akai
nan fili ba gurinku bane dan haka ku koma
mazauninku ku kalli yanda jini zai tsiyaya
a kan kasa, yanda harshe zai karci kasa,
lallai ba zan gusheba ina gidadddaba
wadannan Samudawa face na ga bayansu
dan haka ku koma ku yi saurare ku kuma
zuba idanuwan."
Koda Sarki Tarmas da kuma sauran
sarakan suka ji wannan umarni daga Sarki
Abu Zaiyan sai suka hada baki suka bushe
da wata shu'umar dariya keta.
Wannan dariya ce ta fusata ran Sarki
ya daddage ya doka musu tsawa wacce ta
33
TURBAR GASKIYA--4
MASAU
MADAKIN GINI
yi sanadin tsayar da dariyar ta su, sannan
ya nuna su daya bayan daya ya cе.
Dukkanin wanda ya kara yin sakaci a
cikinku yanzu take zan tsaida numfashinsa
ya zamana na yi masa bakin ciki da ganin
gagarumar bajinta da za a yi a wannan filin
daga."
Saboda iirin kakkarfar lafazi gami
da budaddiyar muryar da da Sarki Abu
zaıyan yayi amfani da ita sai dukkaninsu
jikinsu ya yi sanyi suna ganin zai iya
aikata abinda ya fada sai suka yi gum.
Da kyar Sarki Madhman ya maso
kusa da Sarki ya ce, "Ya kai abokin
gabarmu muna so mu san yawan Dakaru
da za a yi wannan kwafsawar da su domin
sanin adadin zai amfanar da mu da ku, mu
gane dawa-dawa za a kara.?"
Koda jin wannan ba tu sai Sarki Abu
Zaiyan ya ji wannan ba tu sai ya yi
murmushi ya ce, Bana bukatar sanin
34
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
Π
yawan dakarunku daga gareku domin na
riga na 'yarga yawansu su kimanin talatin
ne, wadanda aka tace daga manyan
Zakarun a cikin kasashenku, kamar yanda
dukkanin giman wadannan adawa naku
suke kuma rike da manyan manyana
makamai masu tsananin girma da bantsro
to ina mai sanar da ku cewa yawa
Dakarun da zasu fito filin da mutum uku
ne kacal, NI Sarkin yaki sai kuma Yarima
Zaiyan kuma a dukkaninsu babu wanda zai
fito filin daga da makami ko garkuwar
kare kai, sai a ciki a filin ne zai kwace na
Makami kare kai da na barautar rayuwa
mu yi gutsi-gutsi da sassan jikin
Sadaukanku sannan a kowanenmu zai kara
da mutum goma daga cikin talatin din da
kuka tanada duk wuya duk rintsi wannan
ba zata canza ba, da yardar Sarki Allah
mai iko mai yin yanda ya so daga garcshi
nasara take kuma daga gareshi muke nema
35
CADA TURBAR GASKIVA --4 MADARKIN GINTUT
cikin natunsasdi yartarsa suka Kaure аa kab8aLoaein aa sarakan uky daskuma
m
mamayes(fbaomina gaiin
nasara sun gani da naka lm sa
SwSXOREaka natsa da iha da kabafaina kbwane Sansaf? liSadhu
TSAMukane
jikinsa yand dagamanfib sgsb nilil otil
Nan
SarkiTamagrda BSdki ipusinh inеM
madhman suka kölha KelHan
zauna suna RanoH Wan ekh2 da rath cikr ikdmidisuh san Hasara tasdm
nanngh kuwa SavAbulZa!Sgush!skKk
dubi gabas ya i sújfada ga A ad ya mikë va daga hkrfiry yiadugraKaiean ya shafa ya dubi Sadaukst glgegU
TURBARUNGRAVA --4 A-MADAKIN GINUT
S MAoiqaskiya ibanda Sarki Abu
Zasi daesbrovkumalbai san tsovo ba
daswobu sthaeksisay ydlijis tsoron Makanu
ddhnskuskunburejilimsSadauki makamu
abussaisdaduwat ugaba neшрasкyanda
desAsengokeanawa16u26alakaisikacels
wata bijimar Mesa demakelkwamto raka
nuvfdrfasi, obwarwans kardaid Adolesyasa
Babnugighdakisal sladowaryid igabaşb
müsammansrii makami näakaresdangi sdav
yaale bulimumsay sanithal list
Amma shi Sarki AbuZaiyan kó ldra2
dakh dayilba fataasa kawal stbja daga
aikyw adiTadaninoVkaton uyadsshamamnales
Sa Zalyint yadwdbulmasaukatuwar
garkwarsaundalshiyanutaiy GallawalAbud
Zalyan bayangut BY TaVin sb slisri ses
Koda SarkiAbplaiyasyauba gahowaak
wannan garkowa uamkaMansbakaubwari an
habotavsaboda isananin gudon dahake ares
waki ithskinakara nakeniammas kafini kuw2
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
ya ankara tuniSarki Abu Zaiyan ya tafi ga
garkuwar nan sai da ya kusa isa gareta
sannan ya daka tsalle ya takata ta kowa
kara masa karfin ta shi sama koda ya tafi
cikin iska tamkar an har ba shi bai sauka
ako ina ba da kafafuwansa biyu ya doki
kirjin Sadauki Makanu.
Sarki Abu zaiyan ya fado kasa baya
da taku biyar saboda tsananin bugun da ya
yiwa Makanu shi kuma Makanu ya yi
amfani da karfin kirijinsa ya yi cille da
Sarki Abu Zaiyan.
Koda Sarki ya gansa a kasa ga kuma
Sadauki Makanu a tsaye tamkar ba shi ya
yiwa wannan dukan ba, sai ran Sarki ya
6aci, kafin ya yi aune Makanu ya ta so
masa haikan da niyar ya rugaza shi da
katuwar gudumar dake hannunsa.
Gudun da Makanu yake shi ya
tsorotar da zuciyar su Yarima Zaiyan da
sauran jama'a domin tun kafin Sarki ya
38
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
farga ga shi kuma ya fargar amma bai yi
wani yunkuri ba duk da cewar saura kiris
Makanu ya isa gare shi abinda basu sani ba
kofar ragowa ya yi masa sai da Makanu ya
gama bada karfinsa guri guda sannanne
Sarki Abu zaiya ya yi katantanwa ya fille
kafafuwansa.
Aikuwa sai ga Makanu ya tashi sama
tamkar wanda aka saka kugiya ta shilla
sama da shi, kana ga gudumarsa ita ta yi
sama. Ganin haka Sarki ya yi sufa ya
dauki Gudumar kafin Su iso kasa, sai ya
saita tsakiyar kan Makanu ya buga masa
ita ai kuwa ID DCsai jini aka gani ya yi tsartuwa
a filin gurin, gawar Makanu ta silalo kasa
sai ga shi jini sai zuba yake ta ko'ina yana
shuri-shiru mutuwa.
Nan take Hangaren Sarki Abu Zaiyan
aka hau tafi da shewa ana kabbara da kiran
sunan Allah, shi kuwa Sarki Abu Zaiyan
sai ya shiga zarya yana jiran wani mai
39
TURBAR GASKIYA--4
karar kwanan a tsakiyar fili
MADAKIN GINI
Wannan al'amari ba karami mamaki
ya bawa kowa ba a cikin sahun sahun
kafurai da manyan adawan da aka tanada
dan maganance musulunci da kautar da
TURBAR GASKIYA.
Amma sai suka sauri suka turo wani
Narkeken kato wanda ake masa lakabi da
suna Jaura, shi dai wannan Sadauki an
haife shi a na lokacin da ake muku-mukun
sanyi wanda kuma saboda tsabar
haihuwarsa da a ka yi da abubuwan
al'ajabi a wannan lokaci haka ya kasance
har sai da Lokaci ya wuce sannan aka saka
masa riga da wando kai sannan ne ma aka
fara gasa masa cibiya, wannan dalili ne
aka saka masa suna Jaura, kuma a duk
lokacin da wannan Sadauki ya fi saukaka
al'amuran al'umma shi ne lokacin Jaura,
baya fada ko mai ka yi masa.
Dan haka Sai Jaura ya fito a cikin
40
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
hargitsantsan gudu da niyar ta take Sarki
ya yi tamole da shi. Kowa dake filin sai da
ya ji faduwar gaba da fitowar Jaura domin
girmansa ya yi Makanu sai biyu sannan
kumarinsa ya ninka na Makanu ga shi baki
wuluk ko dan haske rahma babu a fuskarsa
uwa uba ga irin makamin da yake rike da
shi, wani dogon mashi ne amma bakinsa
mai tsini ne da shi wani fataitane mai baki
shi da wanda idan aka su ke ka da shi babu
mamaki sai ya zaftaro duk wani abu da
yake cikin cikinka.
Koda ya nufo Sarki Abu Zaiyan da
wannan makami cikin tsananin gudu
wanda yasa kasa girgiza, koda ya rufo
Sarki sai Sarki abu Zaiyan ya juya da baya
ya fita da gudu kamar ya ji tsoro wannan
al'amari ya saka su Sarki Tarmas dariya
suna ganin Sarki tsorata ya yi, koda Suka
zuba tsare tsakanin Sarki Abu Zaiyan da
Jaura sai suka ci gaba da falfalawa Sarki
41
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
yana zagayawa da Jaura a fili har kusan
rabin sa'a a wannan lokaci kuwa sai Jaura
ya tsaya yana haki, shi kuwa Sarki Abu
zaiyan sai ya tsaya a gabansa ya ce.
"Yanzu ne ya kamata mu yaki juna
ni da kai."
Kafin Jaura ya yi wata magana tuni
Sarki ya yi kansa nan take suka kauri da
hargitsantsan yaki suna kai sara da suka
babu ji babu gani, dukka wani sara da
jaura ya ke kaiwa Sarki sai Sarki Abu
zaiyan ya kauce, a haka nan ma Sarki ya
Kara wahalar da Jaura har ya zamana jaura
ya fara yin laushi da kai sara da suka,
amma saboda tsananin taurin rai da karfin
hali bai fasa ba, shi kuwa Sarki Abu
Zaiyan sai ya tikirkire ya dunkule hannu
ya shammace Jaura ya dokan masa
mukamuki da hannun nasa.
Sadauki jaura ya shamye dukan
tamkar sauro ne ya cije shi ya kawowa
42
TURBAR GASKIYA -4 MADAKIN GINI
Sarki cafka da niyar ya daga shi sama ya
jefar da shi sannan ya bi shi da suka,
aikuwa sai Sarki ya kauce jaura ya kara
kai hannu nan take ya yi sa'ar damkar
Sarki Abu Zaiyan ya daga shi sama sai ya
daga shi ya dankara Sarki da kasa,
maimakon Sarki Abu zaiyan ya fadi kasa
ya ji ciwo ko ya karkarye sai kawai aka ga
Sarki ya dirga akan kafafuwansa daram,
ganin haka Jaura ya kawo suka, Sarki ya rike mashi da hannunsa tamau.
Jaura ya ja mashi da iyaka karfinsa
mma sai ya ji ya kasa kwace, dan haka sai
ya kawo mangari da Garkuwarsa, shi kuwa
Sarki Abu zaiyan sai ya yi matattakala da
Garukuwa ya tafi a sama ya doke Jaura a
fuska, wannan dalili ne yasa Jaura sakin
Mashin ya tafi taga taga zai fadi nan take Sarki Abu zaiyan ya loma masa wannan
mashin a ciki, ya kuma zaro Mashi lokaci
guda, Sai ga Jaura yana ihu,'ya'yan
43
TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI
hancinsa hanta kuda da sauran kayan ciki
sun yi fitar burgo
Koda faruwar Wannan al'amari sai
kuwa da ihu ya cika gurin baki daya aka
kama Kabbara, mamaki irin
Sadaukantakar Sarki Abu Zaiyan ta cika
zuciyar Yarima Zaiyan da Sarkin yaki
Safwan da Kuma Lushmaira da kuma
Shadilat da sauran jama'ar da suka taho
dan yi jahadi.
Su Sarki Tarmas kuwa sai suka ji
kamar su fashe da matsanancin kuka
saboda ganin 6arnar da Sarki ya yi musu a
dan kankanin lokaci ya karar musu da
sadaukan da idan da fadan Yamutse akai
da tuni sun kashe ya kai Dubu goma amma
sun salwanta batare da sun ji gabata Sarki
ba, nan take Sarki tarmas ya dubi Sarki
Madham ya ce, "Ai kuwa ba