Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 11
gabatar da sallah, sai ta mike ta sulele ta cikin ciyayi ta bi ta wata siririyar hanya. Ta nufi gurin da Yarima Zaiyan ya sanar da ita, cikin rashin sani kuwa tana barin gurin sai aka shafa addu'a, daga nan sai Sarki ya yi umarni akan a ci gaba da tafiya. Ko yarima bai yi tsammanin hakan ba amma da ya ji wannan sanarwa sai farin ciki ya cika masa zuciya domin ya na ganin lokacin da Lushmaira ta nausa da gudu cikin dawa, ya tabbata koda ta dawO ba zata taba samunsu a hanya ba dole ne ta koma. Shadilat kuwa sai hankalinta ya dugunzuma ta shiga damuwa ainu cikin rashin karfin haka take tafiyar duk ta damuu. Sai da Gim Gimbiya Lushmaira ta yi tafiya mai nisa a sannan ta isa inda Yarima zaiyan ya kwatanta mata sai tawyi tsaye 57 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI tana duban wajen, sai an fada da gani biri zai ci mutum. Dajin ya zamo ma'abocin kwarjini sannan shiru ya mamaye gurin bake daya, dan haka sai ta fara waige waige cikin sanda. Bata ji doriyar wata dabbar ba, dan haka sai ta rasa abinda ya kamata ta yi, domin ta samu ta gano inda Zakanyar take, tana tsaye cikin dube dube sai kawai ta ji gurnani daga can nesa kadan, ko da ta tabbatar da wannan gurnani ba na komai bane face gurnani zaki sai ta gyara tsayuwarta ta kuma kurawa gurin idanu, tana tsaye sai ga wani narkeke Zaki ya fito daga wani kogo na bishiyar darbejiya. Da fitowar wannan Zaki sai ya 'yi girgiza wanda ya haddasar da korar jikinsa ta tashi sama, ya saka kafarsa yana sosa kansa. Da sauri Gimbiya Lushmaira ta koma da baya ta 6oye domin ganin Zakin ya yi mutukar ranata, tabbas ko da ita da Shadilat da kuma Yarima Zaiyan za su hadu ba za su iya da wannan Zakin ba. Tana nan rabe tana son ganinya kauce domin ta sulele ta koma can in 58 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI da ta fito domin ta san wutsiyar Rakumi ta yi nesa da kasa, in ma ba rainin hankalin ba ta yaya za gwada jarumtakar dan adam da Zaki jrin wannan alhalin kuma baka rike da komai, tabbas sai yau ta kara yarda Yarima Zaiyan makiyinta ne kuma baya kaunarta.... Numfashinta ya dauke lokacin da ta hango Zakin ya nufo inda take 6oye gadangadan ta yi sauri janye jikinta dan kada ya lura da ita domin ta fuskanci ba ita ya gano ba a kwai inda ya yi niyar nufa. Tana makale a jikin bishiya ya zo ya wuce, yana gurnani. Yana wucewa Gimbiya Lushmaira ta yi ajiyar zuciya har ta dauki hanya zata koma sai kuma ta tuna da cewa waye mahaifinta ta tuno irin gwagwarmayar da mahaifinta ya yi a duniya kafin ya rasa rayuwarsa, ta tuna irin bajintar da take so ta yi anan gaba na soke idanuwan Macijiya Burukul Kursum. Nan da nan wani irin karfin ya shigeta ta koma da baya ta dubi Zakin da ya yi nesa ya nufi wata fadama dake nesa. Cikin sanda ya juya ta nufi inda 59 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI Zakin ya fito, koda karasawarta sai ta sunkuya ta leka cikin abin da bata zato ba shi ya faru tana lekawa sai taga jariran zakuna gudu biyu suna kwance, uwarsa tana nesa da su tana sharar barci. Koda gimbiya Lushmaira ta ga wannan al'amari sai farin cikin ya cika mata zuciya ainu nan take ta yi farin ciki ta tabbatar da cewa zata yi abinda Yarima ya umarceta, muddin kuwa ta samu nasara, to zata hada shi da gagarumi aikin da ba zai iya ba. Domin ta haka ne zata nuna duniya cewar ita jaruma ce, kuma ta haka ne karfin da yake takama da shi, zai dusashe a cikin birninsu. Koda yin wannan tunanin sai ta zura hannu ta dauki daya daga cikin jariran zakunan, a cikin sanda. Amma me ta na dago kai ta hango Namjin Zakin nan ya na dawowa da cikin matsanancin gudu. Ganin haka yasa Lushmaira yunkurin mikewa da sauri ta falfala da gudu tana rike da wannan jaririn Zakin. Zakin ya kurma wani uban ihu mai tsananin firgici ya bi bayanta. Ita kanta 60 TURABAR GASKIYA 3 APМАDAKI Gimbiya bata san tana da irin wannan gudun da takeiyi ba, sai dai duk irin gudun da itake Zakinınan ya ninka nata domin sau tari yaná kamota saita zille ta sauya hanyal na нег 16 ms Warnan (alamari yariyin mutu kar tayar da hankalire Lushmairagdomin Zakin namya kuntäta inga i shiogajiyansta farassarkartasta sedudustana ganin ba zatuliya samun hasara ba. ilsy malaiseligist nsasnKoda ta fara layrjuwa na dibarta sai ta dake ta di igabal da gudun tañarrike da jaririn Zakin, a hannuntasy sbug issdol nimob syset smul Av hakahar tlisol indainsukanyada sansaninnaslokaci hankulintasba Rararhinta shìyal yi da ganin yanda gurin yasyi shira ba kowa da alamar sun ji ma da yin gabastana tsaye cikin tsoro da fargaba Zakin yakara so fitinıgurin ayana gurmanins hiskansanyaugaji likes su kø yi gaba da gabasdarita bab halin gup sq kdub avea elim smuk st នigm ainswOimbiyduLushmairaz tarcird dankwdlin kantwdagd sauti faures Rarari jaririn Zakin sannan ta yi zafinohamanpe daurerijshisrda jikin swatatsiririyer sbashlyawol in2 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI Aikuwa kafin ta kara wani Yunkuri Zakin nan ya yi sufa kanta da niyar ya turmusheta, amma sai ta azama ta bar gun ta sauka akan kasa, gurin ya'cika da kura. Da ganin haka sai ta ja daga kamar yanda shima ya dago yana fuskantarta da Kara damara. A wannan lokaci sai ita ta nufeshi cikin fushi zuciya suka kauri da hargitsatsten yaki. Gimbiya Lushmaira ta yi danasan kaiwa wannan Zakin bara a karon farko kai tsaye domin lokaci guda ya yagar mata fatar bayanta gurin ya kwalane ya yi fari ya kuma saka hakuransa akan kafarta yana neman ya cisgeta, da kyar Lushmaira ta iya kwace kanta. Ba tare da ya jira ta samu sukuni ba zakin nan ya kara nufarta da niyar ya turmesheta amma sai ta yi ta 'yan maza ta murgina ta kuma mike tsaye duk da jini na zuba daga jikinsa sai ta dunkule hannuwanta cikin karfin halin ta tsaya kan Kafafuwanta tana jiran isowar Zakin. Shi kuwa sai ya saka kafarsa a kasa 62 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI gami da tona kasa ya/yi kuka mai cikc da amon ya yi kanta koda ya iso gare sai ta daddage ta kai masa naushi a fuska Ta yi kuwa sa'ar samunsa a idonsa nan take sai ya kauri da wani hargitsantsan ihu mara dadin ji. UCAH UM Lokacin da ya kife kasa kafin ya kara samun wani karfin halin ta sauri juya da niyar daukar jaririn zakin nan da ta daure shi. KP Abinda ta gani shi ya yi mutukar razanata ta ji gabanta ya yanke ya fadi ba komai ta gani face, uwar Zakin tana shinshinar jikin dan. Wani hargitsantsan kuka ta ji, a bayan tana waigawa taga daya Zakin ya mike ya yo kanta. WANI IRIN GAGARUMIN YAКІ ZA'A KWAFSA TSAKANIN GUNGIYAR MUSULUNCI DA TA KAFURCI. WANE IRIN GUMURZU SADAUKI ZAIYAN ZA SU KWAFSA TSAKANINSU DA MASU KIBIYO DA SUKA BOYE A CIKIN CIYAYI 63 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI INA LABARIN MACIJIYA BURUKUL KURSUM. YAYA GIMBIYA LUSHMAIRA ZATA KARE DA WADANNAN ZAKUNAN. MU HADU A CIKIN LITTAFI NA HUDU GA MAI SON JIN CI GABAN WANNAN LABARI NAKU HAR KULLUM ADBUL'AZIZ SANI MADAKIN GINI 64 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI KADAN DAGA BA TSIRA A wani zamani can baya lokacin jahiliya kimanin shkaru dubu biyu kafin daukakar birnin Misra an yi wata babbar daula da ta kunshi manya birane guda uku. Birni na farko ana kiransa da suna Darul Husuk, na biyu kuma Baitul Lazima na ku kuwa shi ne Nurul Amsar. Gaba daya wadannan birane uku suna da girman kasa, arzikin noma da kasuwanci amma kuma suna cikin wata babbar masifa ta rashin zaman lafiya saboda ko yaushe acikin yake-yake suke, ga yawan kawo hari na 'yan fashin, an rasa sarki guda daya wanda zai ia kare Kasarsa da jama'arsa daga wannan masifa saboda mutanen kowane birni basu da adalci da tausayi, rayuwa ake yi kawai irin ta dabbobi. Wanda duk yafi karfin wani zai iya kashe shi, ko ya yi masa fin karfi ya 65 TURABAR GASKIYA-3 kwace masa gida, mata da gona. MADAKI Bisa wannan dalili ne mutanen wannan daula suka fara kokarin yin hijira domin su gudu daga nahiyar gaba daya, amma sai gudun nasu ya zamo na banza, tunda basa samun tsira saboda a kokarin guduwa ne kuma suka rinka haduwa da masifu ta ajalinsu. Asararar dukiyoyinsu da kuma iyalansu. Nan fa rayuwa ta yi tsananin mutuka a cikin wannan daula ga shi dare da rana kasashen a cikin yake yake suke, a koyaushe za'a iya kawo har, idan ma mutum a cikin daji yake rayuwarsa kamar ta kiyashi take. Sarkin dake mulkin a birnin Nurul Amsar shi ne mafi adalci a cikin sarakunan ukun amma kuma ya tsufa ainun baya iya yin komai kuma ciwo ya ci karfinsa, yana da matar aure guda daya jal mai suna Lahira sai kuma da guda daya wani matashin saurayi dan shekara goma sha €99 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI takwas ana kiransa da suna Huzainu. Huzainu ya taso da gagarumar jarumtaka ta iya yaki da kuma kwarewa wajen iya farauta a daji, a rayuwar Hizanu babu abin da yake so sama da ganin ya kawo karshen rashin zaman lafiya a wannan daula tasu, amma sai yaga abin yafi karfinsa, domin a haka ake rayuwa a nahiyar tun kafin ma a haife iyayensa. Watarana da yammaci sai ciwo yai itsananin ga Sarki Saiham wato mahaifin Yarima Huzaini har ta kai cewa yana suma a wannan lokaci Huzainu da mahafiyarsa tare da dukkanin fadawan Sarki Saiham na zaune a gabansa suna ta faman shara kuka. Kwatsam sai aka ji Sarki Saiham ya bude baki ya ce, "Kowa ya fita ya barsu shi da 99 iyalinsa." Nan take kuwa fadawa da duk hadimai suka fice daga cikin dakin, aka bar Huzuinu da mahaifiyarsa, su biyu 67 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI kacal, duk da haka sai Sarki ya dubi Huzainu ya ce ya rufe tagogin da kofofin. Cikin sauri Huzainu ya cika umarni sannan ya zo ya zauna daf da Sarkin suka kurawa juna idanu, suna masu zubar da hawaye: Sarki ya bude baki da kyar ya ce, "Ya kai dana ka yi sani cewa gaba dayan kasashen nan uku dake cikin wannan daula zasu rushe nan da cikar kwanaki kadan, zała zubar da jini mai yawan gaske za'a yi asarar miliyoyin rayuka da dukiya mai yawan gaske. Abinda nake so da kai shi ne ka dauki mahaifiyarka da sauran amintattun jama'ata ku sulale ku bar nahiyar nan gaba daya in ba haka ba kuwa gaba dayanku mutuwa za ku yi." Kodaujin wannan batu sai hankalin Yarima Huzainu da na mahaifiyarsa ya dugunzuma ainun Huzainu ya dbi Sarki yace, "Ya kai Abbana ina amfanin mu yi tagudun da babu tsira ka sani cewa 68 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI muna cikin mugun yanayi na gaba tsini baya siyaki, muna gidan bamu tsira ba haka ma muna dawa." Sarki ya yi tari har da aman jini sannan yace, "Ya kai dana na yarda da jarumtakarka da kuma sa'arka, lallai kada ka sare domin ina ji a jikina cewar zaka iya kubotar da kanka da kuma dukkan .masoyana י, DAGA MADAKIN GINI YANA NAN TAFE BA DA JIMAWA BA eZINA MASU YIWA MAKARANTA NA TUNI TA SABON LITTAFINA DA YA FITA MAI SUNA WASIKAR JINI. mTSARARREN LABARI NE DA AKA KWAFSA GAGARUMAR SOYAYY ALS DA HARGITSANTSEN YAKIE? ewind s CIN AMANA MUNAFURCI GAGARUMAR BAJINTA YANA NAN A KASUWA IN BAKA NEMA KA 69 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI NEMI SHI A KASUWA. YANA NAN A KASUWA Kadan daga KARAGAR MULKI A wani zaman can baya mai tsawo da ya shude a kasar Hindu an yi wani gawurtaccen Sarki wanda ya shahara akan karfin mulki da kuma karfin sihirin tsafi wanda masana da masu bincike suka tabbatar da cewa a wannan zamani babu wani matsafi da ya kaishe karfin sihiri a duk fadin duniya komai na jin dadin duniya Allah ya baiwa wannan Sarki wanda ake kira da suna Kanzal, face rashin haihuwa. A wajen mahaifinsu su tara ne kuma gaba dayansu maza ne babu mace ko daya Sarki Kanzal shi ne dan auta a gidan sarautar kuma shi Allah ya baiwa Sarautar. Lokacin da mahaifinsu ya kwanta ciwo sai gaba dayansu su taran kowa ya kwallafa ransa akan sarautar har ya zamana cewa suna ta kaiwa junansu har 70 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI domin su hallaka junansu, bisa dole kowannensu ya nemo hayar dakaru na waje, domin tsare lafiyarsa, amma duk da haka sai da kowannensu ya sha bakar wahala ya kusan rasa rayuwarsa saboda mugun tanadin da sukewa juna. Wadannan 'yan uwa guda tara suna yin tsananin gaba, babu wanda yake son yaga wani a raye. Babu wanda yafi shan wahala acikin su sama da Sarki Kanzal domin awannan lokaci shi ne mafi kankanta a cikinsu. Sau uku ana sassarashi ayi masa dukan kawo wuka ana zaton ya mutu, kai akwai lokacin ma da aka daddaure shi tamau da igiya aka sashi a cikin buhu aka kulle buhun kuma aka jefashi a cikin teku amma bayan sati biyu sai ga shi ya dawo fada a raye duk jikinsa yasha dinki na saran takobi. Daga wannan rana ne Kanzal ya hada nasa inasa yabar Rasar ya 71 KATSIRK BOSTNESS ON TURABAR GASKIYA-3 MADAKI bazama a duniya neman sihirin tsafi, ba'a sake jin duriyar Kanzal ba sai bayan wata shida. A fada ya tarar da ana shirin yin gasa kala takawai a tsakanin 'yan uwansa domin a baiwa wanda ya lashe gasar karagar mulki nan take Kanzal ya ce, ai sai a kara gasar ta zama gudu tara tunda ga shi ya dawo. Nan fa mamaki ya turnuke gaba dayan jama'ar dake fadar aka kurawa Kanzala idanu bisa ganin kankambarsa da kuma gangancin da yake shirin yi na shiga wannan gasa. DAGA MADAKIN GINI YANA NAN TAFE. TugiarCaakiya ABDUL'AZIZ SANI MADAKIN GINI TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI TURBAR GASKIYA 4 okacin da Gimbiya Lushmaira take duban wadannan Zakuna miji da mata sun yi mata kawanya sai nan take ta shiga cikin tsananin ta shi hankali Cikin 'yar sarsarfa suka dinga matsuwa inda take, tana masu wani hargitsantsan gurnani mai zaranar da zukatan maʼabota saurare. Nan ta tsaya ita ba abin ta zura da gudu ba, ba kuma abin ta yi yaki dasu ba domin ko ba gwadaba linzami ya fi karfin bakin kaza, amma lokacin da ta ga sun yo kanta cikin fushi sai ita ma hankalinta ya dugunzuma domin ta aiyana a ranta cewa, idan ta tsaya tabbas za su sami nasara akanta idan kuma ta ta shi tsaye ta kare kanta, watakila ta samu ta yi nasara akanta. Nan take tunanin irin jarumtakar da mahaifinta ya yi a lokacin da macijiyar Burukul Kursum ta shi go birninsu ya fado mata a lokacin da mahaifiyarta take bata labarin irin namijin kokarin da ya yi har ya soke idon macijiya a yanda aka siffanta mata macijiyar loma guda 4 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI zata yi wa wadannan Zakuna ta gama da su, tabbas idan ta kasa karo da wadannan Zakuna babu shakka ko inda ake yaki da Macijiya ba za ta iya zuwa ba, in kuwa hakane kudirinta ba zai taba cika ba. Wannan tunanin shi ya yi tsananin karawa Gimbiya Lushmaira Karfin ta ji wani sabon karfi ya shigeta bata san lokacin da ta kwarara Kabbara ba. Ta tunkari Zakunan kamar yanda suke tunkarota. A tare suka yi sufa kanta, ita ma sai ta daka tsalle ta yi kansu a ka wata bahagoyar haduwa a cikin sararin iska, su duka suka gauro, wani taimako da Allah ya yi mata, a lokacin da aka ta shi sama da niyar ta yi karo da wadannan Zakuna sai suka fita ta shi sama, dan haka su biyu suka gauro suka zube kasa bisa faduwar rashin tsammanin domin dukkanin su basu fadi akan kafafunsu ba kamar yanda ita ta fadi a kan nata kafafun. Kafin su yi yunkuri mikewa sai ta yi azama ta yi kan Namijin Zakin da yake kokarin mikewa a cikin tsananin fushi. Tun daga inda take ta yi alkafira ta fada 5 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI kan Zakin ta mai da shi, ya kara wani yunkuri zai mike ta saka kafa ta taka wuyansa iyaka Karfinta. Nan take ya kama kakarin mutuwa ita kuwa sai ta kara dagewa tana cikin haka bata ankara ba ta ji an sureta an doka ta da kasa. Cikin rashin bazata ta dubi wannan Zakanyar ce ta kara yunkuruwa cikin ta shin hankali ta kara biyota zata kara turmesheta. A wannan lokacin karfin Gimbiya ya gama karewa amma ta ta kwala wata Kabbara domin ta riga ta san idan wannan Zakanyar ta turme sheta to sai dan Buzunta, ai kuwa yin wannan kabbara sai ta yi sama tamkar wacce aka saka kugiya aka shillata, koda ta ta shi fadowa sai ta sauko a kan Kafafuwanta. Ai kuwa tana faduwa Zakanyar nan ta Kara yin kukan kura ta yo kanta. Irin mahaukacin gudun da take yi yasa Gimbiya Lushmaira ta fahinci idan ta sameta za su yi muguwar ragwabza, ai kuwa sai ta falfala da gudu. Ita ma Zakanyar ta bi bayanta suka kasa tsire cikin tsananin gudu, wata dabara ta fadowa Gimbiya Lushmaira lokacin da ta ga Zakanyar ta kara 6 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI tsananta, wajen ne man ranta, dabarar da ta fado mata ita ce wata dogowar bishiya ta take gabanta, suna cikin gudun sai kawai Gimbiya Lushmaira ta kara azama dan ta nufi jikin bishiya tana kuwa isa sai ta kama tattaka bishiyar tamkar wata 'yar biri, sai da ta yi nisa a saman bishiya a lokacin da Zakanyar ta dako tsalle da niyar ta cafkota sai kawai Gimbiyar Lushmaira ta wultsila da baya, Zakanyar ta dake bishiyar. Saboda karfin da Zakanyar ta yi wajen dokan bishiyar sai da Bishiyar ta karya biyu rabi ya zubi kasan jijjigen bishiyar ya kuma ya tumboko amma bai gama tumbukcwa ba, amma rabin bishiyar ya cire sun yi tafiyar ruwa da zakanyar, Zakanyar ta fadi kasa ko shuruwa bata yi ba. Aikuwa ganin wannan nasara da Gimbiya Lushmaira ta yi sai ta yi sauri zuwa inda jaririn Zakin nan yake ta dauke shi ta kara falfalawa da gudu domin kuwa duk Zakunan ta lura basu mutu ba, domin kuwa sai motsi suke. Koda ta yi nisa sai ta fara tafiya a hankali domin wata shu'umar gajiya ta sarketa haka nan bata san lokacin da ta zube kasa ba amma saboda 7 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI tsananin naci irin na gimbiya Lushmaira bata saki wannan jaririyar Zakin ba. Al'amarin su Yarima Zaiyan da sauran tawagar su Sarki kuwa lokacin da suka kara nisa a cikin tafiyarsu, har ya zamana sun shigo cikin dajin da 'yan sumamen daga 6angaren Su Sarki Madham suka boye cikin ciyayi sukc. Koda Suka shi go wannan gurin sai tafiyarsu ta koma sassarfa kuma da yawa daga cikin mayakan da suke kan gaba sun zare makamansu. Ba komai ya sa haka face, kawai sun lura cèwar akwai alamar wasu halitton a gun, ba dan komai suka gane haka sai ganin da yawan Tsunsayen dajin sun ta shi sama, sannan kananun namun dawa sun komo wajen dajin idanuwansu na kallon cikin korayen ganyayyarki Lokacin da suka isa tsakiyar dajin basu gushe ba suna kara falfalawa da gudu suna kabbara tare da daga makamansu sama. Haka nan suka wuce wannan dajin batare da maboyan Dakarun sun yi illar komai a gare su ba. Lokacin da Ayarin Dakarun suka gama wucewa sahu-sahu, su ka yi nisa sai Dakarun 8 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI suka firfito suka tsaya su ka yi cirko cirko suna numfarfashi. Domin wani irin tsuro ne ya cika musu zuciya har ya haifar musu da kasa aiwatar da komai. Su ka fito daga cikin maboyar Sadauki Aksar ya tsaki gami da doka kafarsa a kasa, ya cе. "Tir da wannan jarumtakarmu da har kwarjinin wasu zai hanamu mu aiwatar da abinda shugabanmu ya umarcemu, yanzu mai kuke zaton za mu je mu sanar da Sarki. Wani mai bi masa da ake wa lakabi da Kuffuru, ya numfasa ya cc, "Ya shugaba ni kaina abinda yake raina ke nan, kuma na tabbata idan har muka komawa Sarki da labarin wannan ragwanta da mu kai ba mu da hukunci da ya wuce harshensu ya karce kasa, ma'ana kaifin takobinsu ta datsa wuyanmu, sai dai ba za mu taba barin haka ta faru kuma aikata hakan ba ya na nufin mun gama asarar aikinmu bane, yanzu ma akwai dama tunda a yanzu muna bayan wadannan Dakaru abu na farko da za mu yi saurin yi yanzu shi ne mu bi bayansu tun kafin su Isa Sansanin da za a yi wannan gumürzun mu TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI bi su da tsananin harbin kibiyoyi yanda za mu rage yawansu idan ya so kafin su ankara damu sai mu juya da baya mu gudo" Koda Sadauki Askam ya ji wannan shawara daga yaronsa Kuffura sai ya yi aminci da wannan shawara nan take ya yi umarni da a ci gaba da bin bayansu, sannan ya yi umarni kowa ya fitar da masunsa. Nan take dakarun suka bi umarninsa suka aikata abinda ya umarce su da su yi. Koda suka dunguma zasu fara tafiya sai suka ga mutum a bayansu, su duka suka waiga. Suna waigawa sai su ka yi ido biyu da gimbiya Shadilat, suna ganinta suka ganeta kamar yanda ita ma ta ganc su, ba komai yasa suka shaidata sai ganin kamanin da su ka yi da Sarki Abu Zaiyan, nan take sai Askam ya kyalkyale da dariyar mugunta. Sakamakon dariyar da yake yasa daukacin jama'arsa su ma suka kaurc da wannan shu'aumar dariya. Gimbiya Lushmaira tana tsaye da jaririn Zakinta a hannunta tana binsu da kallo cikin tsananin mamakinsu Nan suka kuma daina dariya da kansa 10 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI Sadauki Askam ya yi kanta da niyar ya kamata, amma kafin ya isa gareta sai kawai ya ji wani irin ihu yana ta shi daga bayansa, kukan fitar rai ko da ya waiga sai yaga ai tuni an ci karfin sama da mutum duba a cikin dakarunsu. Yana duban Dakarun nasa suna sulalewa kasa suna faduwa, amma ya kasa ganin wanda yakc musu wannan 6arnar saboda tsananin zafin namar mai aikata kisan, bai ankara ba ya ga gaba daya dakarun duk an karkashesu, ya zama dan kauye sai waige yakc yana son ganin wani mala'ikan daukar rai ne ya zo yake girbar masa Dakaru. Ba shi ba hatta Gimbiya Lushmaira kallon mamaki take, cikin tsananin faduwar gaba Yarima Zaiyan ya bayyana a daf da shi, wanda saboda tsananin firgici Sadauki Askam sai da ya saki fitsari a wandonsa. Gimbiya Lushmaira tsananin mamaki ya hana bakinta rufawa saboda irin jarumtakar da Yarima zaiyan ya yi amfani da ita wacce bata taba ganin ya yi irinta ba. Sadauki Askam ya dubi Yarima yana kirma ya zuba giwowinsa a kas, yana neman 11 TURBAR GASKIYA --4 yafewa. MADAKIN GINI Koda Yarima ya dube shi sai ya tsar ta masa yawo a fuskarsa. "Ahir dinka da a ke kiranka da gwarzon Sadauki kuma har yake jagoranta wadansu Dakaru dan aiwatar da wani shiri na karkashin kasa, ina son ka sani duk kan shirin ku mun fara saninsa daga fara shigowa cikin wannan dajin haka zalika ko da aka fita daga cikin dajin nan ni ban fita ba ina nan ina son na ga sabon shirin da zaku kulla. Dajin wannan batu sai jikin Sadauki Askam ya Rara rawa, yana makyakkyata, shi kuwa sai Yarima Zaiyan ya dube shi cikin fushi ya ce, ka dauki daya bayan daya ka dora dukkan dakarun da na salwantar akan dokinsa ina nan ina jiranka. Aikuwa nan da nan Sadauki Askam ya fara aikin cikin sauri-sauri gudu-gudu, kafin wani lokaci har ya kwashe su duka, ya na gama dora su a bisa dawakan kowannensu sai Yarima Zaiyan ya dube shi ya ce.. Ya kai wannan sakaran jarumi kasan abinda ya sa na sa ka aikata haka,?" 12 TURBAR GASKİYA --4 MADAKIN GINI Cikin rawar jiki Sadauki Askam ya ce, "ya shugabana ban da masaniya akan hakan.?" Da jin haka sai Yarima Zaiyad ya yi murmushi ya cc, "Abinda hakan ke nufi shi ne za ka jagoranci gawarwakin izuwa sansaninku ka labartawa sakaran Sarakanku yanda aka yi aka salwantar da rayuwakan wadannan dakaru, ka basu labari ni ne Yarima Zaiyan daya daga cikin dakarun cikin birnin Baitul Haural ina so ka sanar dasu cewa guguwar bala'i tana daf da isarsu kuma duk irin shirin da suke tunanin za su yi a kanmu mun riga mun gama da ku, fatanmu mu hadu a fili daga mu gidaddabaku in har ba zaku bi TURBAR GASKIYA BA. Koda Yarima Zaiyan ya gaba sanar da Sadauki Askam wannan sako sai ya juya da niyar ya yi gaba ya barsu a nan da Gimbiya Lushmaira. Nan take gimbiya Lushmaira ita ma ta yi gaba batare da damuwa da shi ba. Yana tafiya kawai ya ga ta zo ta wuce shi ranta kuma a басе bata ko kallonsa, ga jaririn Zakinta a hannu. Koda Yarima Zaiyan ya dubeta sai ya yi sauri ya ya sha kanta, ita ma ta tsaya su ka yi 13 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI cirko cirko suna kallon juna na tsawan lokaci a farko kallon kurillar da sukewa junansu, basu san a irin matsayin da suke ba, domin kuwa kowannensu wani tunanin ya tafi na daban. Yarima Zaiyan ya dawo haiyacinsa ya yi saurin dubanta kamar bai shiga wani hali na tsawon lokacin da ya yi yana dubanta ba, ya се cikin kakkarfar murya kamar yana doka mata tsawa. Take ita ma ta dawo haiyacinta ta dube shi da shakka, tana saurarensa. "Yake wannan karamar yarinyar mai shirin zama jaruma, hakika a yanzu na tabbatar da cewar kin yi kokarin da idanuwanki za su iya jure ganin irin gagarumin gumurzun da zamu kwafsa tsakaninmu da makiyanmu, tabbas, bana da haufi ba zaki tsorota ba a yayin da idanuwanki suke kallon wannan gumurzu, sakamakon wannan bajintar da kike na dauko jariririyar dabba." Yana zuwa nan a cikin zancensa sai ya juya da niyar ya wuce gaba, da ganin haka sai Gimbiya Lushmaira ta dakatar da shi da cewa. "Kai kuma a yau ne na fara tunanin dinbin 14 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI shckaru da ka dauka kana kowan yaki, duka ka yi su nc a banza, domin kuwa ka bani mamaki da har kake fada na shammata, duk wani jarumi mai ji da tumbatsarsa jarumtarsa, baya yaki da wanda bai shirya ba, dan haka akwai saura rina a gabanka." Tana zuwa nan a jawabinta sai ta cilla masa jaririn Zakin ta yi gaba cikin gudu kafin ya dawo daga mamaki kalamanta tuni ta yi nisa. Cikin sanyi jiki ya baro cikin dajin Shi kuwa Askam tuni ya dauke hanya yabi wata siririyar hanya wacce ta zagaya ce ya tura dawakan da matattun dakarun da suke kai Koda Gimbiya Lushmaira ta isa cikin tawagarsu ta yi sauri karasa inda sahunsu yake ta tarar da Shadilat a cikin sahu tana tafiya, koda Shadilat ta ganta sai mamaki ya rufeta har ta kasa yin hakuri ta kamo hannun gimbiya Lushmaira ta ce. "Ya ke 'yar uwata shin yaya a ka yi kika kamo a cikin wannan tafiya, da tuni na cire rai dake.?" Da jin haka sai Gimbiya Lushmaira ta yi murmushi tun daga lokacin da tafi kawo irin 15 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI gwaggwarmayar da ta yi da Zakunan zuwa lokacin da Yarima Zaiyan ya iso ya yi yaki da Dakaru sama da dubu goma da irin bajintar da ya yi, ta kuma dora irin yanda Yariman ya gwasalcta a cikin tafiyarta da kwazonta sannan ta karc da ita ma irin gwasale shin da ta yi, duk ta sanar da ita. Da jin wannan bayani sai Shadilat ta ce, "A gaskiya kin yi kokari kuma na yaba da irin kwazonki domin kuwa ban yi tsammanin samun nasararki ba, ni kuwa

Chapter 8 of 11